Sashe 37
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Dawani mahaukacin sauri Asmeey ta kankame Hamad tarushe da kuka Fawaz ya shigo dakin yana wani kallonta yace “ohh ina mijinki kika dauki wayana kina kiran saurayinki to come to your rescue look at the damage dayama sabon hotel dina” yanuna kofofin da Hamad yafasa wani irin kallon Hamad yamai sannan yajuya ahankali yabude kofan bayin ya sauketa awajen yace “stay here”
zai janyo kofan tarike hannunshi da sauri saida yaji wani shock baisan sanda ya kalleta ba suka hada ido, he felt something from her gaze, girgiza mata kai yayi yana mata wani gently look hakan yasa tasake shi yajawo kofan but still ya tsaya around wajen cus yariga ya balla tsakiyan kofan, juyowa yayi yakalli Fawaz dake kallonshi yashiga folding hannun riga Fawaz ya matsa gefe yace “kubashi kashi ku shemeshi na dauki matata nayi gaba” tahowa sukayi kan Hamad sukayo kanshi cikin wani skills Hamad yadaki kuyangin habar daya wlh saida hakoransa biyu suka zubo yayi baya daya yawani zube akasa, na biyun yakawoma Hamad naushi ya kauce sannan yabiyoshi ta baya ya daki gefen cikinshi yafadi akan cylinder fire extinguisher security yayi ihu Hamad azuciye ya kwashesu ya watsar kan Fawaz, dukansu ukun sukai kasa Fawaz zai tashi Hamad yarikeshi yashakemai wuya ya bugashi da bango yace “how dare you touch her!”? Dariya Fawaz yayi jini yana fita daga bakinshi yanama Hamad din wani kallon isgilanci yace “wowww i see jealousy in your eyes haushi kaji narigaka”? Ihu Hamad yayi kaman mahaukaci yawani juyar dashi ya zubar dashi akasa yafadi close to barkakken pant din Asmeey, Fawaz na wani nishi yakalli Hamad dake zuwa kansa yace “look at how I ripe that pant from gabanta kyaaaaaa!” “I will kill you! I will kill you!” Ashe Hamad mahaukaci ne yahau ihu da saida Asmeey ta leko ta ramin ta mugun tsorata ganin yanda Ya Hamadi yashiga dukan Fawaz ta ko’ina yana sassaukemai punches a fuska Hameed dasu Baba suka shigo dakin sukai kan Hamad ganin yahaukace Abba yana “Hamad Hamad zaka kasheshi” yana rikeshi ina Hamad yaki barinsa dukansa yake da kyar Baba da Abba suka dauke shi Hamad yadauke pant din Asmeey batare da kowa yama lurada pant dinba yasa a aljihun wandon a aljihunsa Abba na rikeshi ya bala’in tsorata baitaba ganin Hamad hakaba sai kallon Fawaz yake jijiyoyin jikinshi duk sun fito da wuyanshi yace “zan kashesa, i will kill him, i will kill him Abba” Abba da kyar yafito dashi wajen corridor yace “Hamad, Hamad kalleni” ina kallon dakin Hamad yake still yana furta saiya kashea kawai rungume sa Abba yayi ganin kaman baimasan meyake ba, hawaye masu mugun zafi suka fito daga idanunshi Abba yace “kace La’ilaha Illalla Muhammadu Rasullullah” da kyar Hamad yace “La’ilaha Illlalah Muhammadu Rasulullah, Hasbunallahu wa nieemal Wakeel” yadan sami natsuwa Abba zai cirosa daga jikinsa da sauri yaciro kansa yajuya ma Abba baya yana goge fuskansa yace “I am fine Abba ka koma ciki” kallonsa Abba yayi sosai sannan yawuce yakoma dakin shikuma Hamad yawuce kawai yafita.
💫UWA KO UKUBA?💫
M SHAKUR
EPISODE 1️⃣5️⃣
JOIN MSHAKUR NOVEL GROUP 10 dan samin update idan kina 1-9 don’t join 10
https://chat.whatsapp.com/IB4tlRlThojFoahrw1nn6T
**
Akwai mutane da more police da motoccinsu akasa, babu wanda ya kalla yawuce yafita kawai yayi gate yana fita yatare abin hawa kawai yabar wajen idanunshi sunyi jawur.
zai janyo kofan tarike hannunshi da sauri saida yaji wani shock baisan sanda ya kalleta ba suka hada ido, he felt something from her gaze, girgiza mata kai yayi yana mata wani gently look hakan yasa tasake shi yajawo kofan but still ya tsaya around wajen cus yariga ya balla tsakiyan kofan, juyowa yayi yakalli Fawaz dake kallonshi yashiga folding hannun riga Fawaz ya matsa gefe yace “kubashi kashi ku shemeshi na dauki matata nayi gaba” tahowa sukayi kan Hamad sukayo kanshi cikin wani skills Hamad yadaki kuyangin habar daya wlh saida hakoransa biyu suka zubo yayi baya daya yawani zube akasa, na biyun yakawoma Hamad naushi ya kauce sannan yabiyoshi ta baya ya daki gefen cikinshi yafadi akan cylinder fire extinguisher security yayi ihu Hamad azuciye ya kwashesu ya watsar kan Fawaz, dukansu ukun sukai kasa Fawaz zai tashi Hamad yarikeshi yashakemai wuya ya bugashi da bango yace “how dare you touch her!”? Dariya Fawaz yayi jini yana fita daga bakinshi yanama Hamad din wani kallon isgilanci yace “wowww i see jealousy in your eyes haushi kaji narigaka”? Ihu Hamad yayi kaman mahaukaci yawani juyar dashi ya zubar dashi akasa yafadi close to barkakken pant din Asmeey, Fawaz na wani nishi yakalli Hamad dake zuwa kansa yace “look at how I ripe that pant from gabanta kyaaaaaa!” “I will kill you! I will kill you!” Ashe Hamad mahaukaci ne yahau ihu da saida Asmeey ta leko ta ramin ta mugun tsorata ganin yanda Ya Hamadi yashiga dukan Fawaz ta ko’ina yana sassaukemai punches a fuska Hameed dasu Baba suka shigo dakin sukai kan Hamad ganin yahaukace Abba yana “Hamad Hamad zaka kasheshi” yana rikeshi ina Hamad yaki barinsa dukansa yake da kyar Baba da Abba suka dauke shi Hamad yadauke pant din Asmeey batare da kowa yama lurada pant dinba yasa a aljihun wandon a aljihunsa Abba na rikeshi ya bala’in tsorata baitaba ganin Hamad hakaba sai kallon Fawaz yake jijiyoyin jikinshi duk sun fito da wuyanshi yace “zan kashesa, i will kill him, i will kill him Abba” Abba da kyar yafito dashi wajen corridor yace “Hamad, Hamad kalleni” ina kallon dakin Hamad yake still yana furta saiya kashea kawai rungume sa Abba yayi ganin kaman baimasan meyake ba, hawaye masu mugun zafi suka fito daga idanunshi Abba yace “kace La’ilaha Illalla Muhammadu Rasullullah” da kyar Hamad yace “La’ilaha Illlalah Muhammadu Rasulullah, Hasbunallahu wa nieemal Wakeel” yadan sami natsuwa Abba zai cirosa daga jikinsa da sauri yaciro kansa yajuya ma Abba baya yana goge fuskansa yace “I am fine Abba ka koma ciki” kallonsa Abba yayi sosai sannan yawuce yakoma dakin shikuma Hamad yawuce kawai yafita.
💫UWA KO UKUBA?💫
M SHAKUR
EPISODE 1️⃣5️⃣
JOIN MSHAKUR NOVEL GROUP 10 dan samin update idan kina 1-9 don’t join 10
https://chat.whatsapp.com/IB4tlRlThojFoahrw1nn6T
**
Akwai mutane da more police da motoccinsu akasa, babu wanda ya kalla yawuce yafita kawai yayi gate yana fita yatare abin hawa kawai yabar wajen idanunshi sunyi jawur.