Sashe 157
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Mamie kalle Baba tace “let’s us all let go of this grudges, muyafe mata, free our hearts and move on ladanmu yana ga ubangijin mu, wat else mukeso look at her condition eh? Tunda har tasan ta baro garin datake tazo neman yafiya shows tai nadama” Baba yakalli Mamie yace “jeki kirata I will forgive her but after that tabar gidan nan she has no business anan” gyadamai kai Mamie tayi, Baba yakalli Aya da Aysha dake kuka kawai ya sauke kai Mamie ta tashi tafice ko 1min ba’ayi da fitan Mamie ba Asmeey da Ramla suka fito daga dakin Mamie, Asmeey na rike da broom da packer Ramla na rike da trash can daidai Mamie na bude kofan falo tana shigowa Mom bite da ita dake sanye dawata abaya black na Mamie ta yafa babban mayafinta aka kaman wani irin walkiya haka Asmeey taga flash of Mom’s face right in her eyes da wannan glasses din na kan idanunta da har Asmeey ta mutu bazata mance dasu ba cus tana kan gadon nan ana mata azaba tana ganin yanda Mom ke gyara glasses din da hannu, sakin Parker Asmeey tayi da broom na hannunta akasa tsakiyan kanta taji kaman ya rabesa biyu an zuba fetur a tsakiya yakama da wuta yana juyarda kanta, she’s feeling kaman she’s trying to suffocate tana kallon Mom dake kallonta itama takasa koda motsi ganin Asmeey data dauka tarasu looking cuter than ever tayi jiki bakinta yashiga rawa ahankali tace “As……..As…..Asmeeyyyyy!”
Wani irin abu Asmeey taji kaman an zuba mata petrol ajiki kaman duk wani hankalinta yabar jikinta wani sabon abu daban ya shiga jikinta, all that is in my mind and her head is takashe Mom, kanta dake cida wuta yana gayamata kill her, she wants a sharp object wanda zai bata dandanon kalan azaban dataji rannan, she wants revenge for hers and Hamad daughter! Kaman zaburarra Asmeey tashiga tafiya kowa na kallonta kawai sai akaga tai kitchen wani irin nishi Asmeey keyi kaman mai aljanu feeling kaman tazare kirjinta namata zafi tashiga store da gudu sunada another uwardaka a store din ta taba shiga taga adda awajen axe kawai Asmeey tadauki Axe din tafito dawani kalan mahaukacin gudu mazan dakin suka tashi da sauri harda su Baba da shine kujeran dake kusa da Asmeey yace “ke Asmeey” ganinta da adda yatareta wani mahaukacin ture Baba Asmeey tayi saida yabuge da kujera, Asmeey ta kwasa da gudun gaske tai kan Mom Ya Faisal yawani ja tasa mahaifiyar ko kunya baijiba yace “Mamie tashi gabanta ta kassara muguwan uwarta kar a sameki” Mamie tace “Faisal!” Jin abinda yafadi yace “yes Mamie” koajikinsa Abba yace “bazaku riketa ba wai” Ya Abdullahi yaki taba Asmeey Mamie zatayi wajen tana Asmeey Asmeey Faisal yarike Mamie gam, gadan gadan Asmeey tai kan Mom dake kallonta jikinta na rawa da adda daidai takai Ya Mustapa yawani kama Asmeey yadagata chak kaman yar tsana yarike hannunta gam yana kokarin fizge addan idanun Asmeey ya kulle gabaki daya bamatasan waye yariketa ba tafara kokawan fitina da Ya Mustapa muryanta ya chanza tana wani kalan ihun na wayanda basuda lafiyan kai. “I will kill matar nan! I will kill her! Saina kasheta, tazo takasheni ne I know it! She hates me! Wlh wlh I will take revenge for my Baby saina kasheta, she remove my baby from my belly kusakeni” Kai Asmeey na neman kayar da Ya Mustapa dawani strange strength sai Ya Abdullahi yazo ya murde hannunta ya karbe addan yabama Baba ya tura karkashin kujera kowa na kallon yanda Asmeey ke ihu but sunki sakinta, saikawai tafara wani irin kuka tana shevring idanunta na juyawa tana langabewa kaman mai shirin sumewa tafashe da kuka. “Mom kiyakuri! Kene mahaifiyata! Kiyafemin dan Allah! Wayyooo zan mutu! Hasbunallahu wa Ni’ima Wakeel…..”
Maganganun da Asmeey tafara sai kawai Mom taduke awajen tadaura hannunta kan bakinta, Asmeey tahau wani kalan mikewa kowa yayi kanta tana maganganu Ya Mustapa kawai ya rungume yarinyar Salima tariga tayi messing Asmeey up dahar abada she will always have this anxiety/panic attack unless an experience baiyi triggering nasa ba yanda yarinyar keyi was so heartbreaking to watch.
Baba ransa abace yahau ihu yazo gaban Mamie yanuna Asmeey dake hannun Ya Mustapa yace “look at yanda ta maida y’ata! Look at Asmeey! Will she ever be okay? Are you saying I should forgive this woman?” Yanuna Mom dake wani irin kuka gaban dakin yace “you’ve always wanted to kill Asmeey! Kinma kashetan Allah ne yadawo da ita but look at who she is now look at her” yanuna Asmeey da Ya Mustapa ya shimfidar akasa kafafunta da hannayenta nawani irin rawa idanunta sun kada sun juya baka gane inda take kallo, yawu harya soma fita daga bakinta, Baba yace “look at Asmeey Salima! Yarki! Yarda kika haifa! Look at abinda azabanki ya maidata! Look at her!” Baba yayi shiru yanama Mom wani pathetic look chan yace “mun yafe miki tashi kibar gidan nan I don’t want anything to do with you in my life! Idan yaranki want to keep contact with you suyi! Idan basuso ba abinda yadameni is none of my business! Get out of this house wlh kika kara 2min saina kira an fitar da ke!” Baba yayi maganan harshly, Mom takalli Mamie tana wani irin kuka Mamie tarasa tacewa, Gwaggo tace “dalla tashi kibar gidan nan yar boko bakiga komiba yaseen dina yanzu tafara kamaki” kasa tashi Mom tayi azuciye Baba yace “security!” Ahankali Ya Aya tabar wajen Asmeey tazo wajen tama Mom wani kallon kawai sabida Allah ya kaddara ke uwata ce tace “tashi muje Mom” tashi Mom tayi ahankali tama kasa tafiya sai kallon Asmeey take dataji Allah yadaura mata wani mummunan sonta da tunda ta haifi yarinyar bata taba ji ba, takasa daina kallonta takasa motsi Aya taja hannunta tace “let’s goo or u want yarinyar dead ne”? bin Aya tayi Mom nawani irin submatu. “Wat have I done Aya? Mena maida Asmeey?” Cikin bakar zuciya Aya tace “kin maida ita yarinyar da forever she will be having a mental issues, wat an irony kin gama kiran dan wasu kolo mental gashi yanzu yarkice mai matsalan, Mom kome kikayi kinma kanki I just pray Allah ya yafemiki and u find peace but Mom kin cuci Asmeey har abada azaban datasha a hannunki will lingers in her brain for life, she will never forgets it kotakai 100yrs victims of abuse hardly heals” Aya tai maganan tana goge idanunta da bayan hannu ta tana dogon wandon dake jikinta duka cash dake ciki tazaro tamikama Mom tace “take this zan miki transfer ki koma gida and go to the hospital my sister needs me” Mom tasa hannu ahankali zata karbi kudin saita rike hannun Aya tana wani irin kuka tace “Aya you are my first born help me sauran yarana su yafemin especially Asmeey! She hates me, Munir hates me, Aysha ma haka” Aya tace “nima haka! I’m giving u this money sabida ba yanda zanyi ke uwata ce kinada hakki akaina amman Mom na tsaneki! I despise halinki but karki damu I will beg them, for now go” ta fizge hannunta ta maida gate tarufe tasa sakata saita duka wajen tahau kuka sosai bana wasa ba wai ace mutum daya ta hallaka family nan ta bata komi look at Asmeey wlh wat she did dazu shows yarinyar kaman tanada ciwon hauka and it’s all because of Mom and now look at Mom itama tana duke awajen tana kuka sai taga an fito da Asmeey dakenan asankare har lokacin hannayenta a kakkafe jini nabin kafanta da gudu tayi wajen suka shishiga mota sai hospital, gwajin farko aka shaidamusu shes 3weeks pregnant but yana barazanan fita she’s bleeding just because of this panic attack, yau ba boye boye direct Ya Mustapa yakira Hamad yagayamai kinga aman office yayi booking flight to Nigeria ya rubuta letter na urgent tafiya aka basa 5days that’s a week daganan airport yawuce sai jirgi ya sauka a kano da asuban fari.
EPISODE 1️⃣4️⃣4️⃣
Wani irin abu Asmeey taji kaman an zuba mata petrol ajiki kaman duk wani hankalinta yabar jikinta wani sabon abu daban ya shiga jikinta, all that is in my mind and her head is takashe Mom, kanta dake cida wuta yana gayamata kill her, she wants a sharp object wanda zai bata dandanon kalan azaban dataji rannan, she wants revenge for hers and Hamad daughter! Kaman zaburarra Asmeey tashiga tafiya kowa na kallonta kawai sai akaga tai kitchen wani irin nishi Asmeey keyi kaman mai aljanu feeling kaman tazare kirjinta namata zafi tashiga store da gudu sunada another uwardaka a store din ta taba shiga taga adda awajen axe kawai Asmeey tadauki Axe din tafito dawani kalan mahaukacin gudu mazan dakin suka tashi da sauri harda su Baba da shine kujeran dake kusa da Asmeey yace “ke Asmeey” ganinta da adda yatareta wani mahaukacin ture Baba Asmeey tayi saida yabuge da kujera, Asmeey ta kwasa da gudun gaske tai kan Mom Ya Faisal yawani ja tasa mahaifiyar ko kunya baijiba yace “Mamie tashi gabanta ta kassara muguwan uwarta kar a sameki” Mamie tace “Faisal!” Jin abinda yafadi yace “yes Mamie” koajikinsa Abba yace “bazaku riketa ba wai” Ya Abdullahi yaki taba Asmeey Mamie zatayi wajen tana Asmeey Asmeey Faisal yarike Mamie gam, gadan gadan Asmeey tai kan Mom dake kallonta jikinta na rawa da adda daidai takai Ya Mustapa yawani kama Asmeey yadagata chak kaman yar tsana yarike hannunta gam yana kokarin fizge addan idanun Asmeey ya kulle gabaki daya bamatasan waye yariketa ba tafara kokawan fitina da Ya Mustapa muryanta ya chanza tana wani kalan ihun na wayanda basuda lafiyan kai. “I will kill matar nan! I will kill her! Saina kasheta, tazo takasheni ne I know it! She hates me! Wlh wlh I will take revenge for my Baby saina kasheta, she remove my baby from my belly kusakeni” Kai Asmeey na neman kayar da Ya Mustapa dawani strange strength sai Ya Abdullahi yazo ya murde hannunta ya karbe addan yabama Baba ya tura karkashin kujera kowa na kallon yanda Asmeey ke ihu but sunki sakinta, saikawai tafara wani irin kuka tana shevring idanunta na juyawa tana langabewa kaman mai shirin sumewa tafashe da kuka. “Mom kiyakuri! Kene mahaifiyata! Kiyafemin dan Allah! Wayyooo zan mutu! Hasbunallahu wa Ni’ima Wakeel…..”
Maganganun da Asmeey tafara sai kawai Mom taduke awajen tadaura hannunta kan bakinta, Asmeey tahau wani kalan mikewa kowa yayi kanta tana maganganu Ya Mustapa kawai ya rungume yarinyar Salima tariga tayi messing Asmeey up dahar abada she will always have this anxiety/panic attack unless an experience baiyi triggering nasa ba yanda yarinyar keyi was so heartbreaking to watch.
Baba ransa abace yahau ihu yazo gaban Mamie yanuna Asmeey dake hannun Ya Mustapa yace “look at yanda ta maida y’ata! Look at Asmeey! Will she ever be okay? Are you saying I should forgive this woman?” Yanuna Mom dake wani irin kuka gaban dakin yace “you’ve always wanted to kill Asmeey! Kinma kashetan Allah ne yadawo da ita but look at who she is now look at her” yanuna Asmeey da Ya Mustapa ya shimfidar akasa kafafunta da hannayenta nawani irin rawa idanunta sun kada sun juya baka gane inda take kallo, yawu harya soma fita daga bakinta, Baba yace “look at Asmeey Salima! Yarki! Yarda kika haifa! Look at abinda azabanki ya maidata! Look at her!” Baba yayi shiru yanama Mom wani pathetic look chan yace “mun yafe miki tashi kibar gidan nan I don’t want anything to do with you in my life! Idan yaranki want to keep contact with you suyi! Idan basuso ba abinda yadameni is none of my business! Get out of this house wlh kika kara 2min saina kira an fitar da ke!” Baba yayi maganan harshly, Mom takalli Mamie tana wani irin kuka Mamie tarasa tacewa, Gwaggo tace “dalla tashi kibar gidan nan yar boko bakiga komiba yaseen dina yanzu tafara kamaki” kasa tashi Mom tayi azuciye Baba yace “security!” Ahankali Ya Aya tabar wajen Asmeey tazo wajen tama Mom wani kallon kawai sabida Allah ya kaddara ke uwata ce tace “tashi muje Mom” tashi Mom tayi ahankali tama kasa tafiya sai kallon Asmeey take dataji Allah yadaura mata wani mummunan sonta da tunda ta haifi yarinyar bata taba ji ba, takasa daina kallonta takasa motsi Aya taja hannunta tace “let’s goo or u want yarinyar dead ne”? bin Aya tayi Mom nawani irin submatu. “Wat have I done Aya? Mena maida Asmeey?” Cikin bakar zuciya Aya tace “kin maida ita yarinyar da forever she will be having a mental issues, wat an irony kin gama kiran dan wasu kolo mental gashi yanzu yarkice mai matsalan, Mom kome kikayi kinma kanki I just pray Allah ya yafemiki and u find peace but Mom kin cuci Asmeey har abada azaban datasha a hannunki will lingers in her brain for life, she will never forgets it kotakai 100yrs victims of abuse hardly heals” Aya tai maganan tana goge idanunta da bayan hannu ta tana dogon wandon dake jikinta duka cash dake ciki tazaro tamikama Mom tace “take this zan miki transfer ki koma gida and go to the hospital my sister needs me” Mom tasa hannu ahankali zata karbi kudin saita rike hannun Aya tana wani irin kuka tace “Aya you are my first born help me sauran yarana su yafemin especially Asmeey! She hates me, Munir hates me, Aysha ma haka” Aya tace “nima haka! I’m giving u this money sabida ba yanda zanyi ke uwata ce kinada hakki akaina amman Mom na tsaneki! I despise halinki but karki damu I will beg them, for now go” ta fizge hannunta ta maida gate tarufe tasa sakata saita duka wajen tahau kuka sosai bana wasa ba wai ace mutum daya ta hallaka family nan ta bata komi look at Asmeey wlh wat she did dazu shows yarinyar kaman tanada ciwon hauka and it’s all because of Mom and now look at Mom itama tana duke awajen tana kuka sai taga an fito da Asmeey dakenan asankare har lokacin hannayenta a kakkafe jini nabin kafanta da gudu tayi wajen suka shishiga mota sai hospital, gwajin farko aka shaidamusu shes 3weeks pregnant but yana barazanan fita she’s bleeding just because of this panic attack, yau ba boye boye direct Ya Mustapa yakira Hamad yagayamai kinga aman office yayi booking flight to Nigeria ya rubuta letter na urgent tafiya aka basa 5days that’s a week daganan airport yawuce sai jirgi ya sauka a kano da asuban fari.
EPISODE 1️⃣4️⃣4️⃣