Sashe 138
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yau yana zaune a office aiki yake da system dinshi Mona tai knocking ta shigo tana sanye dawani mini skirt da yar riga mai kama da singlet rikeda wani file tace “the files you asked for” tamikamai files din, hannu Hamad yasa ya karba batare daya kalleta ba tajuya tafita daga office din kawai gabansa yakada yatashi kifa kansa yayi a table ya harde kafafunsa yafara huci hannayensa nawani irin shocking sunamai rawa, cikinsa yawani murda kai zai mutu fa da kyar yatashi wayansa yadauka yajuya yarufe blinds na office nasa karma a hangosa yashiga bathroom nasa na office din yarufe kofa yaduka jikin kofan jikinsa narawa he don’t know wat to do the only person that comes to his mind is Ya Mustapa he needs to talk to him karya mutu, dialing number sa yayi a ringing na uku Ya Mustapa yadauka cikin wannan muryan natsuwan nasa da manyance da datttaku yace “Hamadi! Ya kuke?” Jikin Hamadi rawa kawai yake belt nasa yashiga cirewa sabida yabude wandon abun yafito cus idan baiyi hakaba akwai matsala sai wani irin nishi yake, anatse Ya Mustapa yace “Hamadi!” Murya chan kasa Hamad yace “Yayaaaaa!” Excusing kansa yayi yashiga office dinsa ya maida kofa yarufe yasami kujera yazauna calmly yace “menene? Wat happened? Wani abu yasami Asmeey ne?” Girgizamai kai Hamadi yayi alamun a’a cikin muryan dake shaking yace “n……no” Ya Mustapa yace “toh why are you crying meya sameka”? Wlh yarasa inda zaisa kansa kawai yasakinma Ya Mustapa kuka ba kakkautawa, wahala da azaba sunmai yawa, Ya Mustapa yayi shiru today is Friday yasan yaron nan around this time agarinsu yana office, did something happen a office ne hakan yasa gently yace “wani abu yafaru a office ne?” Girgiza kai yayi da kyar yace “I…can’t…sleep Yaya…..” cikin voice na kuka yace “I……..is…..disturbing me anytime…anywhere…my body will be shaking kaman zan mutu” shiru Ya Mustapa yayi dudda he’s crying maganan na breaking but somehow he put everything together and understood wat yaron is trying to tell him dudda bawai yafadamai directly bane calmly yace “kana azumi?” Gyadamai kai yayi yace “almost everyday ina yi…….nothing works” yafadi murya ciki ciki, ahankali Ya Mustapa yace “daka dawo naija bakayi bane?” Girgizamai kai yayi yace “n………no….” Ya Mustapa yayi shiru that means tun kafin yayi tafiya rabon da yaron nan yayi wani abu, for yara irinsu Hamad daman haka ne dazaran sunzo sunsan sex shikenan body system nasa ke chanza wa ma, he even tried yayi hakuri ma ace tun October this is February, ahankali yace “kana ina yanzu?” Maganan sa this time baya fitowa ma sosai yace “bayin office!” Shiru Musty yayi saikuma chan anatse yace “idan you can not hold it any longer zaka iya zuwa ka sadu da matarka fa! Ko mahaukata ana saduwa dasu balle Asmeey da she’s only in shock! Please kafin wani abu yaje yasameka bawai wata matar gareka ba she’s all you got, kaje ka sadu da ita ahaka kaji! Kagama clean her up!” Murya chan kasa yace “Mamie and Aya are all there!” Ya Mustapa yace “I will call Mamie now suje gida yau, tunda yau Friday kaika kwana da ita su suje gida, haba abin is too much for you! Stop crying! Idan akwai ice a fridge put it on your boner it will go down okay” gyadama yayansa kai yayi yay shiru, Ya Mustapa yace “zan turo maka sunan wani magani kaje ka siya kasha cus u can’t be sleeping up and down with a patient a sick bed ba, idanma hospital din suka gane za’a hanaka but just for today na yarda kayi sabida jikinka yadan natsu kaji ko”.
EPISODE 1️⃣1️⃣6️⃣
Gyadamai kai Hamad yayi yana wani irin ijiyan zuciyan pains da Ya Mustapa na iya jiyosa ko ba’a fadamai ba yasan cikin yaron na ciwo and he’s having blue balls kawai saiya katse wayan yace “I will call you later, kasa driver ka yakaisu gida” inama yaga karfin dazai tashi yafita yaje office yabude fridge yadauki ice, yakai good one hours sannan yasamu abun ya kwanta yatashi ya wanke fuska yafito bakin glasses nasa yasaka yacigaba da aiki har 4 yayi salla yafito suka wuce hospital.
Zama yayi bakın gadon bama ya iya kallon jikin Asmeey banda fuskanta Mamie sai kallonsa take tanajin nauyin tamai maganan da Mustapa yamata kan suje gida zai kwana da matarsa shima kuma Hamad yanajin nauyin musu maganan koba komi Aya na wajen akwai that kunya and regard he has for yayar matarsa wlh har 10 yakasa maganan itama haka Mamie hakan yatashi yace “saida safe Mamie” Aya tace “Mamie saida safe mezan dafa nakawo miki?” Mamie tace “shinkafa da wake mai da yaji wlh nagaji da abincikansu”
Aya tai dariya Hamad yawuce yafita Ya Aya tabisa abaya.
Mamie tayo alwala tazo ta shimfida dadduma tai salloli har wajajen 2 tanakan dadduma saita taso ta linke dadduman instead of taje kujeran dakin dake komawa gado sai tazo wajen gadon tana kallon Asmeey dataga idanunta abude suna kallon sama yawanci tana bacci tana rufe idanun abakin gadon Mamie ta zauna tana kallonta tace “yarinyana kin tashi?” Saitai shiru tunda take kwana da ita idan Asmeey tarufe idanu ariund 8 nadare sai 8 nasafe ko 7 take bude idanu, Mamie takalli drip na abincinta tace “ko yunwa kikeji?” Takai hannu ta taba cikinta, tace “ko sanyi kikeji Asmeey na?”
Ta gyara mata bargo takai tsumma ta goge mata baki Mamie tai shiru tana kallonta tace “Allah yabaki lpy Asma’u!” Shiru Mamie tayi tana kallonta kafin ahankali Mamie takai hannunta tadaura kan gefen fuskanta tai shiru murya chan kasa Mamie tace “Asmeey nasan how painful life has been to you! I know you feel gwara this state dakike ciki yanzu daki dawo daidai kicigaba da rayuwa cus wat exactly are you living for? Mahaifiyarki ta tsaneki and the only beautiful little gift da Allah ya baki tarabaki dashi your little baby” Mamie tadanyi shiru tace “to wat are you living for?” Mamie tayi shiruuuuu tana kallonta, ahankali Mamie ta shafa kumatunta tace “Asmeey don’t live for me! Don’t live for Abba, ko Baba, ko su Aya, ko kowa ma, I want you to live for one person!” Mamie ta nuna yatsanta guda daya tace “this one person I think he deserves to live with you Asma’u! Sabida halaccin sa! Dakuma kaunar dayake miki” Mamie tai shiru hawaye na cika idanunta ahankali Mamie tace “Asmeey inasonki sosai wallahi tallahi” tadan fuzar da iska Mamie takasa daurewa kawai tafashe da kuka sosai tace “Asmeey inason Hamadi! Ina matukar son yaro na! And I’m gradually loosing him! Karkima d’ana haka Asma’u ki barsa zai haukace! Yarona na sonki Asmeey yana sonki da duka rayuwansa knowing u are alive shine ke basa karfin rayuwa ma, Asmeey come back for my son dan girman Allah kar wani abu yasamesa karya haukace, Hamadi tun yana yaro ba kaman sauran yara bane, alot of people call him mara lafiya, mai tabin hankali da sauransu sabida yanayinsa, wlh yarasaki zai haukace, I don’t want to loose my son Asmeey” Mamie tafashe da kuka sosai tace “bayacin abinci baya bacci baida natsuwa ga damuwa Asmeey kin dandana menene kaunar d’a ina matukar kaunar Hamadi ya isa haka come back for him kuyi rayuwanku tare komi yayi farko zaiyi karshe no one will hurt you again, Asmeey Hamadi zai haukace sabida ke! For the sake of soyayyan dakuke ma juna come back for him kinji”Mamie tafashe da kuka sosai ta duka ta rungume Asmeey tarasa yanda zatayi ita karan kanta damuwa yamata yawa, machines din da aka jona Asmeey dasu taji sun shiga kara dawani irin sauri Mamie tadago da kanta takalli Asmeey rawa taga jikinta yafara da kafafunta da hannayenta harda bakinta dasauri Mamie tayi ihu. “Docto……” dakin taga Doctors kusan uku sun shigo da nurses, nurse daya tacema Mamie come with me Ma’am.
Mamie arude tana kallon Asmeey dake rawa tace “wat happened to my daughter? Tell me” nurse din takama Mamie dake kuka tace “calm down, allow Doctors to see her first he will communicate with u come with me” takama Mamie data dauki waya tafito da ita wajen dakin Mamie ta zauna jikinta na rawa tarasa mezatayi sai kawai tai dialing number Hamadi
Hamad na zaune kan dadduma wayan dake hannunsa yanzu tahau kara faduwa gabansa yayi sosai yakai hannu ya dauka ganin dayan number sa ce ta wajen su Mamie da gudu ya dauka yana mikewa tsaye kafin Mamie tai magana yace “Mamie! Meya faru?” Daurewa Mamie tayi tace “Asm……kazo Hamad?” Katse wayan kawai yayi gabansa na faduwa sosai yazarı kaya ya chanza yasaka coat yafito yayi wajen dakin Ya Aya yana knocking ta taso itama tana kan dadduma tabude kofan yama kasa magana kawai yajuya taklami kawai ta zura kan dadduma tabisa suka sauka kasa baida license na tuki but yaja motan nan cikin 10min sukakai hospital tsabagen gudu.
EPISODE 1️⃣1️⃣7️⃣
EPISODE 1️⃣1️⃣6️⃣
Gyadamai kai Hamad yayi yana wani irin ijiyan zuciyan pains da Ya Mustapa na iya jiyosa ko ba’a fadamai ba yasan cikin yaron na ciwo and he’s having blue balls kawai saiya katse wayan yace “I will call you later, kasa driver ka yakaisu gida” inama yaga karfin dazai tashi yafita yaje office yabude fridge yadauki ice, yakai good one hours sannan yasamu abun ya kwanta yatashi ya wanke fuska yafito bakin glasses nasa yasaka yacigaba da aiki har 4 yayi salla yafito suka wuce hospital.
Zama yayi bakın gadon bama ya iya kallon jikin Asmeey banda fuskanta Mamie sai kallonsa take tanajin nauyin tamai maganan da Mustapa yamata kan suje gida zai kwana da matarsa shima kuma Hamad yanajin nauyin musu maganan koba komi Aya na wajen akwai that kunya and regard he has for yayar matarsa wlh har 10 yakasa maganan itama haka Mamie hakan yatashi yace “saida safe Mamie” Aya tace “Mamie saida safe mezan dafa nakawo miki?” Mamie tace “shinkafa da wake mai da yaji wlh nagaji da abincikansu”
Aya tai dariya Hamad yawuce yafita Ya Aya tabisa abaya.
Mamie tayo alwala tazo ta shimfida dadduma tai salloli har wajajen 2 tanakan dadduma saita taso ta linke dadduman instead of taje kujeran dakin dake komawa gado sai tazo wajen gadon tana kallon Asmeey dataga idanunta abude suna kallon sama yawanci tana bacci tana rufe idanun abakin gadon Mamie ta zauna tana kallonta tace “yarinyana kin tashi?” Saitai shiru tunda take kwana da ita idan Asmeey tarufe idanu ariund 8 nadare sai 8 nasafe ko 7 take bude idanu, Mamie takalli drip na abincinta tace “ko yunwa kikeji?” Takai hannu ta taba cikinta, tace “ko sanyi kikeji Asmeey na?”
Ta gyara mata bargo takai tsumma ta goge mata baki Mamie tai shiru tana kallonta tace “Allah yabaki lpy Asma’u!” Shiru Mamie tayi tana kallonta kafin ahankali Mamie takai hannunta tadaura kan gefen fuskanta tai shiru murya chan kasa Mamie tace “Asmeey nasan how painful life has been to you! I know you feel gwara this state dakike ciki yanzu daki dawo daidai kicigaba da rayuwa cus wat exactly are you living for? Mahaifiyarki ta tsaneki and the only beautiful little gift da Allah ya baki tarabaki dashi your little baby” Mamie tadanyi shiru tace “to wat are you living for?” Mamie tayi shiruuuuu tana kallonta, ahankali Mamie ta shafa kumatunta tace “Asmeey don’t live for me! Don’t live for Abba, ko Baba, ko su Aya, ko kowa ma, I want you to live for one person!” Mamie ta nuna yatsanta guda daya tace “this one person I think he deserves to live with you Asma’u! Sabida halaccin sa! Dakuma kaunar dayake miki” Mamie tai shiru hawaye na cika idanunta ahankali Mamie tace “Asmeey inasonki sosai wallahi tallahi” tadan fuzar da iska Mamie takasa daurewa kawai tafashe da kuka sosai tace “Asmeey inason Hamadi! Ina matukar son yaro na! And I’m gradually loosing him! Karkima d’ana haka Asma’u ki barsa zai haukace! Yarona na sonki Asmeey yana sonki da duka rayuwansa knowing u are alive shine ke basa karfin rayuwa ma, Asmeey come back for my son dan girman Allah kar wani abu yasamesa karya haukace, Hamadi tun yana yaro ba kaman sauran yara bane, alot of people call him mara lafiya, mai tabin hankali da sauransu sabida yanayinsa, wlh yarasaki zai haukace, I don’t want to loose my son Asmeey” Mamie tafashe da kuka sosai tace “bayacin abinci baya bacci baida natsuwa ga damuwa Asmeey kin dandana menene kaunar d’a ina matukar kaunar Hamadi ya isa haka come back for him kuyi rayuwanku tare komi yayi farko zaiyi karshe no one will hurt you again, Asmeey Hamadi zai haukace sabida ke! For the sake of soyayyan dakuke ma juna come back for him kinji”Mamie tafashe da kuka sosai ta duka ta rungume Asmeey tarasa yanda zatayi ita karan kanta damuwa yamata yawa, machines din da aka jona Asmeey dasu taji sun shiga kara dawani irin sauri Mamie tadago da kanta takalli Asmeey rawa taga jikinta yafara da kafafunta da hannayenta harda bakinta dasauri Mamie tayi ihu. “Docto……” dakin taga Doctors kusan uku sun shigo da nurses, nurse daya tacema Mamie come with me Ma’am.
Mamie arude tana kallon Asmeey dake rawa tace “wat happened to my daughter? Tell me” nurse din takama Mamie dake kuka tace “calm down, allow Doctors to see her first he will communicate with u come with me” takama Mamie data dauki waya tafito da ita wajen dakin Mamie ta zauna jikinta na rawa tarasa mezatayi sai kawai tai dialing number Hamadi
Hamad na zaune kan dadduma wayan dake hannunsa yanzu tahau kara faduwa gabansa yayi sosai yakai hannu ya dauka ganin dayan number sa ce ta wajen su Mamie da gudu ya dauka yana mikewa tsaye kafin Mamie tai magana yace “Mamie! Meya faru?” Daurewa Mamie tayi tace “Asm……kazo Hamad?” Katse wayan kawai yayi gabansa na faduwa sosai yazarı kaya ya chanza yasaka coat yafito yayi wajen dakin Ya Aya yana knocking ta taso itama tana kan dadduma tabude kofan yama kasa magana kawai yajuya taklami kawai ta zura kan dadduma tabisa suka sauka kasa baida license na tuki but yaja motan nan cikin 10min sukakai hospital tsabagen gudu.
EPISODE 1️⃣1️⃣7️⃣