Sashe 120
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Yadauki komi yafito itama fitowa tayi yazagayo yakama hannunta fruits zaisa ashigo dashi suka wuce zuwa flat yabude kofa yana kokarin shiga Mamie tazo wajen saita fito dan jama’a an cika falon anatse yace “ina yini Mamie” yadan saki hannun Asmeey Mamie tayi kaman bata gani ba, Mamie tace “Hameed bai gayamaka nace kaida shi ku kwana agidanku ba? Ko’ina yacika agidan nan wuce katafi” dan dago kai Asmeey tayi murya Chan kasa tace “Mamie dakina bakowa” ba Mamie kadaiba har Hamad saida yakalli Asmeey wani murmushi ya subucemai a fuska Asmeey ta sauke kanta kasa da sauri ganin kallon da Mamie tai mata murya ciki ciki Hamad yace “Mamie dakinmu ba kowa” baki Mamie tasaki ganin rashin kunya ga kan munafukan duk akasa, strictly tabude kifa ta kalli Asmeey tace “wuce daki mara kunya” ahankali tawuce ciki Mamie tarufo kofa takalli Hamad tabasa hannu tace “bani abubuwanta kawuce kabarmin gida daga gobe shikenan jibi tana gidanka nima nagaji” kaman zaiyi kuka yamikama Mamie ledojin zuciyansa ba dadi kawai yajuya yaki kallon Mamie sarai tasan ransa abace but she don’t care tawuce takoma ciki shikuma yakira mai gadi ya kwashe fruits yakai cikin gida sannan yabar gidan Asmeey harda kuka Mamie tai kaman bata gantaba yau taga yara tana ganin ikon Allah.
Yana shigowa gidan Hameed yahau dariya ba kakkautawa Hamad ya haderai yawuce yashiga flat dinsa Hameed yabiyosa damuwan Hameed yaşa yama kasa kiranta saidai yamata text message
Da wuri Mamie ta tadata yau Baba zaizo da Kawu gidan yacika sosai yan uwa abokan arziki makota an zuba kujera a compound da kanopy ga DJ yau henna day za’ayi su kawayen Fidduh da duk Gwaggo tabi ta gayyato da yammatan layin duk sukazo da anko da Gwaggo taraba musu kyauta cus nasan Asmeey ba kawa aka fara event na sa lalli aka shirya Asmeey cikin wani atampa mai kyau sai kallon kowa take chan kawai ta hango Aya da Aya sun shigo kunga wani zabura da Asmeey tayi tai wajensu tarungumesu sai kuka la’ikaha illallah bata taba sani zasuzo ba she was so so so happy sai kawai suka kamata suka shiga filin suka kama hannunta suka fara rawa DJ nasa waka Aya taciro yan 500 tana manna mata hakama Aysha for the first time ever sai Asmeey taji yes yau tana aure ana bikinta, Mamie ma tafito da su Mamie da Mama da Mamie bata wani kulata duk sukahau yima Asmeey manni sai kunya takeji aka gama Aysha ta zaunar da ita tace “acigaba da lallen bari muje mu gaida kowa” ta gyadamusu kai suka wuce cikin gida ana shiga da akwatinansu, ciki chan dakin Asmeey sukakai aka kulle dakin suka fito aka dawo compound yammata na rawa Aya tace “yaushe kikai ashobe girls haka”? Akunyace tace “duk yaran Gwaggo ce bansan şu ba” Aya na kallon Asmeey tace “ciki gareki?” Akunyace Asmeey ta sunnar dakai.
EPISODE 8️⃣9️⃣
BONUS💃
Ya Aysha tace “is obvious mana Ya Aya bakiga sugar a bakinta ba datazo mana oyoyooo” kin kallonsu Asmeey tayi, Ya Aya tace “ahhhh lallai Ya Hamadi anyi sharp shooter yanzu har ya lodama yar kanwata ciki” murmushi Ya Aysha tayi Asmeey sai kunya takeji rannan har yamma anama kowa lalle yau shine rana na farko da Mamie step back daga kula da Asmeey sabida yanda sisters nata take over cus Ya Aya saida tazo har kitchen dinma ta dafa mata indomie da kanta. Baba da Kawu suka iso da yamma, su Aya na lurada yanda Hamad yakirata yafi akirga they were happy and at peace da yanda Asmeey build her love life koba komi mijinta loves her, go mota ya siyamata, ga waya ga MacBook ga, ga ga Alhamdulillah is all they can say.
Da daddare suka duba akwatinan da Hamad yamata sun tsorata zinarori har sun kasa kirgawa harda diamond, like Hamad shows yanason matarsa wlh aka ciro kayan da zata saka gobe ga makeup artist available wanda Hameed yayi wannan cus Hamadi baisan yanda ake komiba.
Wuraren 9 wayanta yahau ringing Aysha tace “wai Ya Hamadi ya kosan Hameed ne kadai ango yana abu sai kace baima yarinya ciki ba kaman wani sabon ango” dariya Ya Aya tayi tace “mehaka ina ruwanki? Amarya da Ango ne wlh tunda yanzu za’ayi biki, dauki wayanki Asmeey” ahankali ta dauki wayan takai kunnneta duk yayyin na kallonta, murmushi sukaga tayi ta gyadamai kai ahankali tace “toh Yayaa” tazare wayan tadan juyo ganin kallonta suke da gudu tarufe fuskanta tashiga mikewa tadauki hijab tasaka lallenta yayi kyau sosai Aya tace “adawo lpy”.
Suka cigaba da ciremata kayan data zaba sauran duka za’a kyautar da credentials dinta da komi.
Falonsu makeel da jama’a surutu kawai ake Mamie ta tsareta da ido hakan yasa taje wajenta adan kunyace tace “Yaya na kirana Mamie naje?” Dan hararanta Mamie tayi tace “nabaki 2min da idanunta awajen kaman nawa” murmushi tayi tana kulle fuskanta tamike tafito Hamad na zaune cikin motanta tashiga tahowa sai kallonta yake bude kofan tayi tashiga motan ahankali ta zauna taki kallonsa hannunsa yasa ahankali yakama hannunta yarike ahankali yace “how are you”? Murya chan kasa tace “fine?” Ahankali yace “kinsha pregnant care dinki?” Gyadamai kai tayi ahankali tace “yanzun nan nasha” hannunta yakai bakinsa ya manna ma kiss yana kallon lallin dayamai kyau ja da baki yamika hannu yace “muga dayan” tamikamai hannunta yarike duka yana kallo yace “this is the most beautiful lalle I’ve ever seen in my life” murmushi tayi ya rungume hannunta kaman dan yaro yayi wani iri ahankali Asmeey tace “menene”? Dan ijiyan zuciya yasauke yace “I’m tired all I want is you and Mamie tahana, I just want my wife I don’t mind taking you gidanmu yanzu haka all this al’adun ni banso tundadai u are my wife already” he sounds extremely pissed, hannunta daya ta karba daga hannunsa takai fuskansa ta shafa cikeda so dakuma tausayi tace “kayakuri today is the last day” dan lumshe idanu yayi wlh yagaji kwanan sa nawa baiyi komiba yanzu yadawo still baiyiba, shekaran jiya yadawo baiyi bacci ba, jiya kwata kwata yakasa runtsawa in that house yauma haka how will he cope ijiyan zuciya yasauke ya maida kujeransa baya ya kwanta ya kwantar da nata ma haka sai kawai ya matso yakama bakinta very deep kiss yamata yana sauke ijiyan zuciya kaman zai mutu da kyar yasaki bakinta yadan fuzar da iska yace “kije i will see you tommorow but wlh tell Mamie nace babu wanda zai kwanan mini agida saidai akwana agidansu Hameed harsu Aya tell them” dariya abin yabata Hamad is seriously angry fa bata taba ganinsa yana bori haka ba, hakan ya bala’in bata dariya, ganin tana murmushi yace “i look funny ko? Ni meruwana dawani biki watana uku da aure an hana mutum matarsa sabida kawai anga inada hakuri toh Allah kaimu gobe sanda wani zaiyi gigin cewa zai kwana a flat dina zasuga different Hamad wlh cus tommorow is for myself and my wife with our little Baby” murmushi Asmeey tayi tace “yes My Zaujee, Allah huci zuciyan kyakkywan mijina kitse da tsokan zuciyata” wani shafa kirjinsa yayi yana kallonta kallon so kalaman sun gama dashi, yawani yi murmushi ya yunkuro kawai tabude motan da gudu tafice tana dariyan kunya tamai bye ta tafi ya tsaya sai kallonta yake yanda malamalan bombom dinta ke karkada ta hijab gidansa yawani mike, yakama gabansa dake masa bala’in ciwo yace “ahhhhh not again please kabanni haka nahuta! Gobe ne” ya tada motan da kyar yayi reverse yatafi.
Yana shigowa gidan Hameed yahau dariya ba kakkautawa Hamad ya haderai yawuce yashiga flat dinsa Hameed yabiyosa damuwan Hameed yaşa yama kasa kiranta saidai yamata text message
Da wuri Mamie ta tadata yau Baba zaizo da Kawu gidan yacika sosai yan uwa abokan arziki makota an zuba kujera a compound da kanopy ga DJ yau henna day za’ayi su kawayen Fidduh da duk Gwaggo tabi ta gayyato da yammatan layin duk sukazo da anko da Gwaggo taraba musu kyauta cus nasan Asmeey ba kawa aka fara event na sa lalli aka shirya Asmeey cikin wani atampa mai kyau sai kallon kowa take chan kawai ta hango Aya da Aya sun shigo kunga wani zabura da Asmeey tayi tai wajensu tarungumesu sai kuka la’ikaha illallah bata taba sani zasuzo ba she was so so so happy sai kawai suka kamata suka shiga filin suka kama hannunta suka fara rawa DJ nasa waka Aya taciro yan 500 tana manna mata hakama Aysha for the first time ever sai Asmeey taji yes yau tana aure ana bikinta, Mamie ma tafito da su Mamie da Mama da Mamie bata wani kulata duk sukahau yima Asmeey manni sai kunya takeji aka gama Aysha ta zaunar da ita tace “acigaba da lallen bari muje mu gaida kowa” ta gyadamusu kai suka wuce cikin gida ana shiga da akwatinansu, ciki chan dakin Asmeey sukakai aka kulle dakin suka fito aka dawo compound yammata na rawa Aya tace “yaushe kikai ashobe girls haka”? Akunyace tace “duk yaran Gwaggo ce bansan şu ba” Aya na kallon Asmeey tace “ciki gareki?” Akunyace Asmeey ta sunnar dakai.
EPISODE 8️⃣9️⃣
BONUS💃
Ya Aysha tace “is obvious mana Ya Aya bakiga sugar a bakinta ba datazo mana oyoyooo” kin kallonsu Asmeey tayi, Ya Aya tace “ahhhh lallai Ya Hamadi anyi sharp shooter yanzu har ya lodama yar kanwata ciki” murmushi Ya Aysha tayi Asmeey sai kunya takeji rannan har yamma anama kowa lalle yau shine rana na farko da Mamie step back daga kula da Asmeey sabida yanda sisters nata take over cus Ya Aya saida tazo har kitchen dinma ta dafa mata indomie da kanta. Baba da Kawu suka iso da yamma, su Aya na lurada yanda Hamad yakirata yafi akirga they were happy and at peace da yanda Asmeey build her love life koba komi mijinta loves her, go mota ya siyamata, ga waya ga MacBook ga, ga ga Alhamdulillah is all they can say.
Da daddare suka duba akwatinan da Hamad yamata sun tsorata zinarori har sun kasa kirgawa harda diamond, like Hamad shows yanason matarsa wlh aka ciro kayan da zata saka gobe ga makeup artist available wanda Hameed yayi wannan cus Hamadi baisan yanda ake komiba.
Wuraren 9 wayanta yahau ringing Aysha tace “wai Ya Hamadi ya kosan Hameed ne kadai ango yana abu sai kace baima yarinya ciki ba kaman wani sabon ango” dariya Ya Aya tayi tace “mehaka ina ruwanki? Amarya da Ango ne wlh tunda yanzu za’ayi biki, dauki wayanki Asmeey” ahankali ta dauki wayan takai kunnneta duk yayyin na kallonta, murmushi sukaga tayi ta gyadamai kai ahankali tace “toh Yayaa” tazare wayan tadan juyo ganin kallonta suke da gudu tarufe fuskanta tashiga mikewa tadauki hijab tasaka lallenta yayi kyau sosai Aya tace “adawo lpy”.
Suka cigaba da ciremata kayan data zaba sauran duka za’a kyautar da credentials dinta da komi.
Falonsu makeel da jama’a surutu kawai ake Mamie ta tsareta da ido hakan yasa taje wajenta adan kunyace tace “Yaya na kirana Mamie naje?” Dan hararanta Mamie tayi tace “nabaki 2min da idanunta awajen kaman nawa” murmushi tayi tana kulle fuskanta tamike tafito Hamad na zaune cikin motanta tashiga tahowa sai kallonta yake bude kofan tayi tashiga motan ahankali ta zauna taki kallonsa hannunsa yasa ahankali yakama hannunta yarike ahankali yace “how are you”? Murya chan kasa tace “fine?” Ahankali yace “kinsha pregnant care dinki?” Gyadamai kai tayi ahankali tace “yanzun nan nasha” hannunta yakai bakinsa ya manna ma kiss yana kallon lallin dayamai kyau ja da baki yamika hannu yace “muga dayan” tamikamai hannunta yarike duka yana kallo yace “this is the most beautiful lalle I’ve ever seen in my life” murmushi tayi ya rungume hannunta kaman dan yaro yayi wani iri ahankali Asmeey tace “menene”? Dan ijiyan zuciya yasauke yace “I’m tired all I want is you and Mamie tahana, I just want my wife I don’t mind taking you gidanmu yanzu haka all this al’adun ni banso tundadai u are my wife already” he sounds extremely pissed, hannunta daya ta karba daga hannunsa takai fuskansa ta shafa cikeda so dakuma tausayi tace “kayakuri today is the last day” dan lumshe idanu yayi wlh yagaji kwanan sa nawa baiyi komiba yanzu yadawo still baiyiba, shekaran jiya yadawo baiyi bacci ba, jiya kwata kwata yakasa runtsawa in that house yauma haka how will he cope ijiyan zuciya yasauke ya maida kujeransa baya ya kwanta ya kwantar da nata ma haka sai kawai ya matso yakama bakinta very deep kiss yamata yana sauke ijiyan zuciya kaman zai mutu da kyar yasaki bakinta yadan fuzar da iska yace “kije i will see you tommorow but wlh tell Mamie nace babu wanda zai kwanan mini agida saidai akwana agidansu Hameed harsu Aya tell them” dariya abin yabata Hamad is seriously angry fa bata taba ganinsa yana bori haka ba, hakan ya bala’in bata dariya, ganin tana murmushi yace “i look funny ko? Ni meruwana dawani biki watana uku da aure an hana mutum matarsa sabida kawai anga inada hakuri toh Allah kaimu gobe sanda wani zaiyi gigin cewa zai kwana a flat dina zasuga different Hamad wlh cus tommorow is for myself and my wife with our little Baby” murmushi Asmeey tayi tace “yes My Zaujee, Allah huci zuciyan kyakkywan mijina kitse da tsokan zuciyata” wani shafa kirjinsa yayi yana kallonta kallon so kalaman sun gama dashi, yawani yi murmushi ya yunkuro kawai tabude motan da gudu tafice tana dariyan kunya tamai bye ta tafi ya tsaya sai kallonta yake yanda malamalan bombom dinta ke karkada ta hijab gidansa yawani mike, yakama gabansa dake masa bala’in ciwo yace “ahhhhh not again please kabanni haka nahuta! Gobe ne” ya tada motan da kyar yayi reverse yatafi.