Sashe 137
Uwa Ko Ukuba Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Hamad yayi baccin daya dade baiyi kalansa ba bini bini Mamie na shigowa ta dubasa tasan harda jetlag, sai wajajen 2 na rana yatashi afirgice agogo ya kalla sannan ya mike da gudu yafada bayi yafito ya shirya cikin kananun kaya yasaka jacket da p-cap yafesa turare yafito zaune yaga Mamie afalo tahada komi dazasukai hospital tana kallon tv data kunna itama ta sanya katon jacket tayi kyau, sauke kansa kasa yayi da sauri tace “muje toh tunda ka shirya” gyadamata kai yayi yataho yadauki abubuwan suka wuce kofa suka fito driver yajasu sai hospital.
Ya Aya na zaune da ita adakin tayi wanka ta chanza kaya taci abinci dan she request for food an kawo mata ga Asmeey na ayanda suka kawota ba change ga Al Qur’ani na playing Mamie tace “kinci abinci?” Gyadama Mamie kai tayi tace “eh nace chicken soup” ijiye komi Hamad yayi yadan juyo ya kallesu ganin suna hiransu saiya zauna bakin gadon yasa hannunsa ta karkashin bargon da aka rufa mata yakama hannunta yarike yana kallon fuskanta yakai dayan hannun yana share mata lips yayi shiru yana kallonta bayako kyafta idanu daga Mamie har Ya Aya na kallonsa.
Yana ahaka aka bude kofa wata baturiyan Dr yace “Dr wanna see you Mr Hamad Hussain” gyadamata kai yayi yasaki hannun Asmeey yatashi daga gadon yaduko yasake share mata baki yadan tsaya yana kallonta kaman karya barta sannan yajuya yafice Ya Aya takalli Mamie, kasa daurewa tayi tace “Mamie wlh Ya Hamad yana son Asmeey, in all of this abubuwan dake faruwa soyayyan dayakema Asmeey kawai ke kwantar min da hankali” murmushin manya Mamie tayi tanuna Asmeey tace “kinga mara kunyan yarinyar nan nawa itama haka takeson mijinta” murmushi Ya Aya tayi saikuma hawaye suka cicciko idanunta Mamie tace “kin manta abinda aka fadi ko?” Dan huci Ya Aya tayi takai bayan hannunta ta goge fuskanta tass sannan ta rage murya tace “Mamie har abada wlh banjin zan iya yafewa Mom ba! Mamie na tsani Mom sosai! I hate her with passion, she did all of this to this girl sabida wani mahaukacin dakikin dan iskan yaro!” Tai shiru zuciyanta na tafarfasa cus Munir yagaya musu komi saikuma Aya tafashe da kuka tace “Mamie me Mom zatayi da mutumin dayaso batamin rayuwa? Dayaya nai escaping Allah ya kubutar dani? Mamie Fawaz nada bad history tundaga kan yimi yan aikinsu ciki, shi kawai iskanci yasa agaba kowa yasani, how could she have something with him and still tanason hadasa da Asmeey, kishi take da Asmeey yarta? Dahar tanason kashe yarinyar? Such type of woman is not worthy of being my mother!” Aya tai maganan ahankali murya chan kasa tace “growing up matar is always harsh batason yara na mata gum body, she’s strict tanaso muyi karatu, but during Asmeey tsanan was too much! Is just too much ashe is all because of that evil man! Ai gata gashi bazata kara ganina ba arayuwanta, saidai Aysha which itama nasan ta yafe Mom, Munir kam kawai tsoron Allah ne da yaron nan zai iya harbeta yasami dama” Aya tai huci zata kara magana kawai Mamie saita rungumeta tana patting bayanta cikeda so tace “ya isa Aya! Just forget everything! Let’s focus on Asmeey kinji”.
EPISODE 1️⃣1️⃣4️⃣
Office na Doctor Hamad ya shiga Dr ya nunamai kujera ya zauna, cikeda girmamawa Dr yatashi ya kunna wata yar TV na office din yatashi wasu hotuna haka kaman na xray ko scan suka bayyana a screen din Dr yace “this is your wife’s cervix, this are ovaries, this is her fallopian tube, and this is her vagina” yakalli Hamad dake kallon screen din sosai, anatse Dr yace “everything seems okay, all the organs are fine no any damage” ahankali Hamad yace “can she get pregnant again Dr?” Murmushi Doctor yama Hamad yace “absolutely yes! I must say whoever did the evacuation must be an experienced Doctor, and he was careful cus that’s the only explanation for not having any damage organs” dan ijiyan zuciya Hamad ya sauke ahankali yace “Alhamdulillah” saikuma yasake kallon Dr, Doctor yace “u can ask any question if you have” dan sunnar da kansa yayi saikuma yashafa kansa yadan dago kansa ya daure sosai yace “ahhhhmm how about interc…..” sai yakasa karasa maganan yasauke kansa kasa kalman namai nauyi, Dr yadanyi murmushi yace “you mean if she’s fit to have sexual inter course?” Gyadamai kai Hamad yayi, Dr yace “as her gynecologist the answer is absolutely yes! She’s okay! She’s healed! Everything is perfect fine and back to the way it use to be before! So she’s fit for sex once she’s back to normal” gyadamai kai Hamad yayi Dr yace “you will see her psychiatrist tommorow noon” gyadamai kai Hamad yayi yamike tsaye ahankali Dr yabasa hannu suka gaisa yace “don’t worry much! You wife is gonna be absolutely fine” dan murmushi kadan Hamad yayi yace “thank uuu” yawuce yafita daga office din yakoma room nasu Mamie tace “me akace Hamadi?” Ahankali yace “progress report nata aka fadamin saikuma gobe psychiatrist dinta zai gani by 12 na rana” Mamie ta gyadamai kai yawuce wajen gadon yazauna.
Sai 10 nadare Mamie takadashi yatashi su tafi shida Aya cus Aya tagaji tashi yayi suka wuce suka tafi dakin da Mamie tazaba musu yakai Aya adan kunyace kansa na kasa yace “if you need anything call me inachan dakin” murmushi Aya tayi tace “wanka kawai zanyi nai bacci nagode Ya Hamad nagode, Allah ba Asmeey lafiya” ahankali yace “Ameen” yawuce yafita daga dakin yarufe mata kofa.
Yawuce tasu dakin maida kofa yayi yarufe ya danna lock again kayan jikinsa yarage yawuce bayi yayi wanka yadauro alwala yafito shiryawa yayi cikin jallabiya ya shimfida dadduma yahau salla na addu’o’i dayakema Asmeey sai kusan 2 yatashi yacire jallabiyan yahau gado yayi shiruuuu kafin ya lumshe idanu moment nasa da Asmeey na fadomai apart from first and second sex nasu the 3rd one wanda yayi rannan dazaiyi tafiya na dawomai a brain duka duka 3times fa yayi sex but they were all so beautiful and memorable in his heart and he wants them again, hannunsa yakai yakama gabansa daya gama mikewa yayi wani wahalalen ijiyan zuciya before kwata kwata baida sha’awa but yana aure especially sanda ya sadu da ita shikenan komi na jikinsa ya chanza, da kyar yayi rayuwan gidan nan he was happy zai koma gida bikinsu but gabaki daya bai samu yayi ba, ga January nan yakare gobe 1st of February, rabonsa da sex tun 17th of October last year, he’s very horny, yasake fuzar daga ijiyan zuciya yatashi ya zauna yarasa inda zaisa kansa yayi tagumi sha’awa na damunsa, bayi yashiga duk sanyin da akeyi haka ya kunnama kansa ruwan sanyi yafito ya kwanta but abin yasake tashi juye juye yashiga yi agado yana wani irin nishi yayi ruf da ciki ya kifa kansa a pillow yasaki kuka ahankali ya danne gindin sosai agado yace “please Asmeey wake up soon! I need uuuuu” shidai baisan tayaya and tayanda bacci yadaukesa ba yatashi da asuba yaga yabata gadon ko mafarki yayi oho bedsheet ya chanza ya kai wannan bayi yasa washing machine yayi wanka yazo yayi salla yasake kwanciya yakira Mamie…..
EPISODE 1️⃣1️⃣4️⃣
Yau 28th of February.
Tun bayan first week of zuwansu yakoma aiki, karfe 4 yake tashi daga aiki zai taho hospital sai 10 nadare zai wuce gida da Ya Aya, Hamad yarame, suma chan gida an damu ganin yarinya taki dawowa daidai.
Hamad ga damuwan Asmeey ga sha’awa na neman hallakasa so dayawa yanaso kodan kwanciyane ma yayi a gadon yadan tabata ko yadan taba boobs dinta ko zai sami natsuwa cus condition nasa is not even funny yanzu kaman he’s loosing his mind tsabaragen sha’awa, kuma yanzu yana kamasa anytime anywhere not just da dasai dare yazo kwanciya, gashi su Mamie da Aya kullum suna tareda ita lallabawa kawai yake dakuma azumi, kuma duk uban matan office nasu da kalan kayan dasuke sawa baitaba jin sha’awan wata ba the only mutum dayake sha’awa arayuwansa is Asmeey! Ko yana cikin sha’awa ita yake gani! Yana cikin sha’awa moment nasu da sex nasu yake tunawa, gashi bai iya Mastubation ba, wahala yasa wata rana ma ya gwada yi kozai sami sukuni but yakasa.
Ya Aya na zaune da ita adakin tayi wanka ta chanza kaya taci abinci dan she request for food an kawo mata ga Asmeey na ayanda suka kawota ba change ga Al Qur’ani na playing Mamie tace “kinci abinci?” Gyadama Mamie kai tayi tace “eh nace chicken soup” ijiye komi Hamad yayi yadan juyo ya kallesu ganin suna hiransu saiya zauna bakin gadon yasa hannunsa ta karkashin bargon da aka rufa mata yakama hannunta yarike yana kallon fuskanta yakai dayan hannun yana share mata lips yayi shiru yana kallonta bayako kyafta idanu daga Mamie har Ya Aya na kallonsa.
Yana ahaka aka bude kofa wata baturiyan Dr yace “Dr wanna see you Mr Hamad Hussain” gyadamata kai yayi yasaki hannun Asmeey yatashi daga gadon yaduko yasake share mata baki yadan tsaya yana kallonta kaman karya barta sannan yajuya yafice Ya Aya takalli Mamie, kasa daurewa tayi tace “Mamie wlh Ya Hamad yana son Asmeey, in all of this abubuwan dake faruwa soyayyan dayakema Asmeey kawai ke kwantar min da hankali” murmushin manya Mamie tayi tanuna Asmeey tace “kinga mara kunyan yarinyar nan nawa itama haka takeson mijinta” murmushi Ya Aya tayi saikuma hawaye suka cicciko idanunta Mamie tace “kin manta abinda aka fadi ko?” Dan huci Ya Aya tayi takai bayan hannunta ta goge fuskanta tass sannan ta rage murya tace “Mamie har abada wlh banjin zan iya yafewa Mom ba! Mamie na tsani Mom sosai! I hate her with passion, she did all of this to this girl sabida wani mahaukacin dakikin dan iskan yaro!” Tai shiru zuciyanta na tafarfasa cus Munir yagaya musu komi saikuma Aya tafashe da kuka tace “Mamie me Mom zatayi da mutumin dayaso batamin rayuwa? Dayaya nai escaping Allah ya kubutar dani? Mamie Fawaz nada bad history tundaga kan yimi yan aikinsu ciki, shi kawai iskanci yasa agaba kowa yasani, how could she have something with him and still tanason hadasa da Asmeey, kishi take da Asmeey yarta? Dahar tanason kashe yarinyar? Such type of woman is not worthy of being my mother!” Aya tai maganan ahankali murya chan kasa tace “growing up matar is always harsh batason yara na mata gum body, she’s strict tanaso muyi karatu, but during Asmeey tsanan was too much! Is just too much ashe is all because of that evil man! Ai gata gashi bazata kara ganina ba arayuwanta, saidai Aysha which itama nasan ta yafe Mom, Munir kam kawai tsoron Allah ne da yaron nan zai iya harbeta yasami dama” Aya tai huci zata kara magana kawai Mamie saita rungumeta tana patting bayanta cikeda so tace “ya isa Aya! Just forget everything! Let’s focus on Asmeey kinji”.
EPISODE 1️⃣1️⃣4️⃣
Office na Doctor Hamad ya shiga Dr ya nunamai kujera ya zauna, cikeda girmamawa Dr yatashi ya kunna wata yar TV na office din yatashi wasu hotuna haka kaman na xray ko scan suka bayyana a screen din Dr yace “this is your wife’s cervix, this are ovaries, this is her fallopian tube, and this is her vagina” yakalli Hamad dake kallon screen din sosai, anatse Dr yace “everything seems okay, all the organs are fine no any damage” ahankali Hamad yace “can she get pregnant again Dr?” Murmushi Doctor yama Hamad yace “absolutely yes! I must say whoever did the evacuation must be an experienced Doctor, and he was careful cus that’s the only explanation for not having any damage organs” dan ijiyan zuciya Hamad ya sauke ahankali yace “Alhamdulillah” saikuma yasake kallon Dr, Doctor yace “u can ask any question if you have” dan sunnar da kansa yayi saikuma yashafa kansa yadan dago kansa ya daure sosai yace “ahhhhmm how about interc…..” sai yakasa karasa maganan yasauke kansa kasa kalman namai nauyi, Dr yadanyi murmushi yace “you mean if she’s fit to have sexual inter course?” Gyadamai kai Hamad yayi, Dr yace “as her gynecologist the answer is absolutely yes! She’s okay! She’s healed! Everything is perfect fine and back to the way it use to be before! So she’s fit for sex once she’s back to normal” gyadamai kai Hamad yayi Dr yace “you will see her psychiatrist tommorow noon” gyadamai kai Hamad yayi yamike tsaye ahankali Dr yabasa hannu suka gaisa yace “don’t worry much! You wife is gonna be absolutely fine” dan murmushi kadan Hamad yayi yace “thank uuu” yawuce yafita daga office din yakoma room nasu Mamie tace “me akace Hamadi?” Ahankali yace “progress report nata aka fadamin saikuma gobe psychiatrist dinta zai gani by 12 na rana” Mamie ta gyadamai kai yawuce wajen gadon yazauna.
Sai 10 nadare Mamie takadashi yatashi su tafi shida Aya cus Aya tagaji tashi yayi suka wuce suka tafi dakin da Mamie tazaba musu yakai Aya adan kunyace kansa na kasa yace “if you need anything call me inachan dakin” murmushi Aya tayi tace “wanka kawai zanyi nai bacci nagode Ya Hamad nagode, Allah ba Asmeey lafiya” ahankali yace “Ameen” yawuce yafita daga dakin yarufe mata kofa.
Yawuce tasu dakin maida kofa yayi yarufe ya danna lock again kayan jikinsa yarage yawuce bayi yayi wanka yadauro alwala yafito shiryawa yayi cikin jallabiya ya shimfida dadduma yahau salla na addu’o’i dayakema Asmeey sai kusan 2 yatashi yacire jallabiyan yahau gado yayi shiruuuu kafin ya lumshe idanu moment nasa da Asmeey na fadomai apart from first and second sex nasu the 3rd one wanda yayi rannan dazaiyi tafiya na dawomai a brain duka duka 3times fa yayi sex but they were all so beautiful and memorable in his heart and he wants them again, hannunsa yakai yakama gabansa daya gama mikewa yayi wani wahalalen ijiyan zuciya before kwata kwata baida sha’awa but yana aure especially sanda ya sadu da ita shikenan komi na jikinsa ya chanza, da kyar yayi rayuwan gidan nan he was happy zai koma gida bikinsu but gabaki daya bai samu yayi ba, ga January nan yakare gobe 1st of February, rabonsa da sex tun 17th of October last year, he’s very horny, yasake fuzar daga ijiyan zuciya yatashi ya zauna yarasa inda zaisa kansa yayi tagumi sha’awa na damunsa, bayi yashiga duk sanyin da akeyi haka ya kunnama kansa ruwan sanyi yafito ya kwanta but abin yasake tashi juye juye yashiga yi agado yana wani irin nishi yayi ruf da ciki ya kifa kansa a pillow yasaki kuka ahankali ya danne gindin sosai agado yace “please Asmeey wake up soon! I need uuuuu” shidai baisan tayaya and tayanda bacci yadaukesa ba yatashi da asuba yaga yabata gadon ko mafarki yayi oho bedsheet ya chanza ya kai wannan bayi yasa washing machine yayi wanka yazo yayi salla yasake kwanciya yakira Mamie…..
EPISODE 1️⃣1️⃣4️⃣
Yau 28th of February.
Tun bayan first week of zuwansu yakoma aiki, karfe 4 yake tashi daga aiki zai taho hospital sai 10 nadare zai wuce gida da Ya Aya, Hamad yarame, suma chan gida an damu ganin yarinya taki dawowa daidai.
Hamad ga damuwan Asmeey ga sha’awa na neman hallakasa so dayawa yanaso kodan kwanciyane ma yayi a gadon yadan tabata ko yadan taba boobs dinta ko zai sami natsuwa cus condition nasa is not even funny yanzu kaman he’s loosing his mind tsabaragen sha’awa, kuma yanzu yana kamasa anytime anywhere not just da dasai dare yazo kwanciya, gashi su Mamie da Aya kullum suna tareda ita lallabawa kawai yake dakuma azumi, kuma duk uban matan office nasu da kalan kayan dasuke sawa baitaba jin sha’awan wata ba the only mutum dayake sha’awa arayuwansa is Asmeey! Ko yana cikin sha’awa ita yake gani! Yana cikin sha’awa moment nasu da sex nasu yake tunawa, gashi bai iya Mastubation ba, wahala yasa wata rana ma ya gwada yi kozai sami sukuni but yakasa.