Sashe 99
Ruwa Cikin Cokali Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A can cikin gidan kuwa bayan Sadiya ta nufi ɗakin Meenal tana zuwa sai ta ga Meenal kwance a kan kujera saman fuskarta ɗauke da filo sai jujjuya kai take tana ihu, da sauri Sadiyar ta ƙarasa wajen ta miƙa hannu za ta ɗauke filon kenan sai Meenal ta sake sakin wani ƙaran wanda ya yi daidai da shigowar Nasir da Safiyya wanda shi Nasir ko takalmi bai cire ba tsabar kiɗima da ruɗewa. Shigowarsu ya yi daidai da faɗin da Meenal take cewa
"Don Allah karki kasheni Sadiya wallahi indai Nasir ne zan bar miki shi, a yau zan bar gidan nan" Wannan furucin ne ya sanya Sadiya da ta miƙa hannu biyu kan filon da yake saman fuskar Meenal za ta ɗauke mata ta dakata gananta yana faɗuwa jin furucin ta, jikin Sadiya ne ya ɗauki karkarwa ganin Nasir da Safiya suna zarw ido suna faɗin
"Innalillahi wa inna ilahi raji,un" Da sauri Nasir ya ɗauke filon saman fuskar Meenal wacce ta haɗa uban gumi, har ture Sadiya ya yi lokacin da zai wuce sai a sannan Sadiya ta fahimci ta faɗa tarkon kishiya ba ta gama gane tuggu ba ne aka haɗa mata sai da Nasir ya ɗago filon ta ga ashe filon ra ne wanda yake kan gadonta nan da nan ƙwaƙwalwarta ta shiga tunanin ta yaya filonta ya zo ɗakin? Tana cikin wanann halin ta ji muryar Nasir yana faɗin
"Kisan kai Sadiya?"
Meenal da Safiyya juna suka rumgume suna fashewa da kukan kissa. Sadiya kai ta hau girgizawa ta rasa ma abin da za ta faÉ—a...
*Saura page 1 mu gama Book 1 dama na faɗa muku a page ,30 za mu gama book 1 sai kuma mu shiga book 2 wanda shi ne zai kaimu har ƙarshen labarin. Ga wanda yake da buƙatar book 2 naira ,500 zai biya ta asusun faiza abubakar 9030283375 opay shaidar biya ta 09025576222. Sai dai akwai turka turka akwai cakwakiya, faɗi tashi sadaukarwa haɗe da ƙalubale da kuma sakamako a book 2 sai dai wanda ya karanta har ƙarshe zai gane hakan kun san dai alƙalamin maman afrah ba ya rubuta shirme. Daga ɗari biyar babu ragi domin 700 ne sai na rage muku don a samu sauƙi idan na kammala book 2 800 ne*
https://chat.whatsapp.com/CoSIFObGSJeG4TLAuJwo3J?mode=hqrt1
*RUWA CIKIN COKALI*
(Ya ishi mai hankali wanka)
NA
MAMAN AFRAH
. *Daga marubuciyar*
*Ci* *ma zaune, malamin* *bogi, ƙazamin* *miji* *Bonono, ruɓaɓɓiyar igiya, ƴan adaidaita sahu, ƙara'in inna delu, jalli* *joga, Beelal, ƴar zaman wanka, ungozoma* *da* *sauransu*
*09025576222*
BOOK 1
PAGE 3ï¸âƒ£0ï¸âƒ£
*End of book 1*
SADIYA
Gabɗaya ta ma rasa wane tunanj za ta yi kanta ya kulle sannan mamaki haɗe da al,ajabi suka mata dirar mikiya lokaci guda, idanunta taf da hawaye take kallon yadda Meenal da Safiyya suke kuka wiwi bayan kuma ta san sharri ne aka ƙulla mata, tabbas ta yarda da kishiya mai makirce sai ta ɗaura maka sharrin da za ta sa ka yi gidan kaso!.
Furucin da Nasir ya yi ne ya ƙara hauhawar farashin tashin hankalin ta da ya ce
"Sadiya yanzu rashin imani har ya kai ki dannawa abokiyar zamanki filo za ki kashe ta? Ki tako tun daga ɗakinki ki biyo ta har ɗakin ta ribar mai za ki samu idan kin ida nufinki a kanta? Shin ke duniyar kika ƙauro?" Bakinta ne ya shiga karkarwa ita a rayuwa ko kaza ba ta jin za ta iya kashewa bare kuma ɗan adam ta yaya Nasir zai yi wannan furuci kenan shi har ya yarda, ɗagowa ta yi ta kalle shi yana riƙe da filon ta ga yafda fuskarsa ta sauya ya haɗe rai ɓacin rai tsantsa ya bayyana a tate da shi cikin sanyin murya ta ce
"Wallahi Abban Kalifa ban yi yinƙurin kisan kai ba ka yarda da ni" Ta faɗa cike da ɗari-ɗarin da ya sa ya ƙara zarginsa a kanta.
Cike da É—aga murya yakr magana tamkat zai kai mata bugu ya ce
"Tun wuri Sadiya karki yi zaton zan yarda da wannan marairaicewar taki, wannan magana ba fa ƙarama ba ce babba ce magana ake ta kisan kai kuma ba faɗa mini aka yi ba da idona na ganki shin kuma wace magana za ki yi wane furuci za ki yi da zai sanya har na ƙaryata abin da idanuna suka gaskata?!.
Safiyya cikin muryar kukan kissa ganin Nasir ya hau keken ɓeran da suka ɗora shi ta ce
"Ni dama waya ta min ta ce min ba ta jin daɗi ashe dai rabon idanuna su yi mugun gani ne, Allah ya sa ma ka zo gidan wataƙila da babu namiji a kusa ta haɗa ni da Meenal ɗin mu baƙunci lahira" Kallon ki ji tsoron Allah Sadiya ta yi wa Safiyya kafin muryar Meenal ta karaɗe falon da faɗin
"Ni dama bacci ne ya ɗauke ni sai kiran Nasir ya tashe ni bayan mun gama wayar sai na ji idanuna suna rufewa alamar baccin ne bai isheni ba kawai sai na ji kamar daga sama an rufa min wani abu a fuska ina ta ƙoƙarin janyewa abu ya gagara numfashina ma babu wajen shaƙa don an fi danna abin a saitin hancina, Allah ya kawo ku kuka ceceni ni ban taɓa zaton ma mace ce ba wallahi na ɗauka namiji ne ashe dai mace ce macen ma Sadiya, shi ya sa bahaushe ya ce makashinki yana tare da kai" Ta faɗa hawaye suna tseren fitowa daga idanunta Safiyya ma tana taya ta.
Nasir kansa ne ya kulle ya fara jin wata tsanar Sadiya yana ganin zama da wanda zai iya kisan kai ba shi da wani amfani shi dama tun ba yau ba yake son yakice ta daga rayuwarsa kawai dai wannan uban nata ne yake maƙala masa ita sannan dai ya san kawai lokaci ne bai ƙare ba na zamansu tun da duk son ka da rabuwa da mutum in har zaman bai ƙare ba babu yadda za ka yi sannan idan har kana son zaman da mutum in zaman ya ƙare dole sai rabuwa ta gifta.
Sadiya ta ce
"Allah shi ne shaida kuma zai bayyana gaskiya" GabaÉ—aya sai su Safiyya suka kalle ta tun da dai sun san babu wani da zai bada shaida a gidan tun da daga ita sai ita.
Ta ci gaba da cewa
"Ni ba zan iya kashe mutum ba kuma na san duk wani abu da mutum ya yi a ɓoye zai bayyana watarana, don Allah ba ya barin zalunci, sannan ni dai na san fitowa ta daga banɗaki kenan na koma ɗaki na ji Meenal tana ƙara tare da kiran sunana
, hankali tashe na taho don in taimaka mata, don ni duk tsakanina da mutum in har yana neman taimako zan taimaka masa duk da ba wata jituwa ce tsakanina da ita ba. Ina zuwa na same ta kwance da filo rufe a fuskarta tana jujjuya kai, da hanzari na nufe ta zan cire mata a lokacin ne ku kuma kuka zo, wallahi ni ban lura filona ba ne ma sai da kuka shigo" ,Ta faɗa tana share hawaye, Nasir ɗiff ya yi domin ƙwaƙwalwarsa ta karɓi caji ya rasa wane tunani zai yi duk da Sadiya tana maganar ne a rikice alamar har lokacin a tsorace take amma hakan bai hana shi gano ƙamshin gaskiya ba sai dai ya san an ce mata suna da tuggu da kuma kissa wannan ya sa ya kasa gane a ciki waye mai gaskiya Meenal ko Sadiya?.
Zama Meenal ta yi ta ce
"Lallai ɗan adam wato yanzu ni kike son ɗorawa laifi?" Ita ma da Nasir ya tsura mata ido sai ya ga babu shakka ko alamun rashin gaskiya hakan ya sa ya gane aikin sai mai shi wato shari,a sai sai al,ƙali.
Wuri ya samu ya zauna tare da dafe kansa ya rasa ta ina zai fara baka jin komai a falon sai sautin kukan Meenal da Safiyya.
Sadiya ce ta É—aga hannu sama ta ce
"Ya Allah kai ne mafi ji da gani, kai ne sarkin sarakuna, iko da mulki naka ne, Allah kai kaɗai ka san mai gaskiya ya rabbi ka bayyna gaskiya ka wanke ni daga zargin da ake mini" Gaban Meenal ne ya buga da ƙarfi jin wannan addu,ar da Sadiya ta yi sai kuma ta raya a ranta cewa kawai dai Sadiyar tana faɗa ne amma dai ba ta da shaida.
Muryar Nasir ce ta katse da faÉ—in
"Wannan maganar ba ƙaramar magana ba ce tana buƙatar a saka manya a ciki" Jin wannan furucin nasa ya sa Meenal ta ji wani takaici ita ta so ya saki Sadiya a lokacin in ya so koma mai zai biyo baya ihu ne bayan hari, din haka sai ta yi tunanin wata dabarar ko hakan zai sa Sadiya ta amsa laifin hakan ya sa ta ce
"Ai dama babu wanda zai yi laifi ya ce shi ne ya yi, kuma wannan magana ba zan yarda ba sai na yi ƙara, domin yunƙurin kisa ba ƙaramin abu ba ne" Ta faɗi hakan ne ko Sadiya za ta saduda ta karɓi laifin dimin idan ta amsa laifin ta san Nasir zai fusata ya saki Sadiyar in ya so sai ta ce ta fasa ƙaran. Amma sai ta ga Sadiya dai tana kan bakanta.
Safiyya ta ce
"Wannan laifin dama ai sai an dangana shi ga hukuma don a yi hukunci saboda ƴan baya ma su hankalta" Waya Meenal ta ɗauka ta kira Momi tana labarta mata tana kuka duk da dama ta sanar da Momin abin da za ta aikata. Ba a ɗauki lokaci ba sai ga Momi a firgice ta shigo gidan saboda ta nuna ta firgita ta lamarin takalmi ma da ta zo zauren gidan tsayawa ta yi ta cire ta saka shi hagu a dama dama a hagu tana zuwa ta rungume Meenal tana hawayen kissa ta kalli Sadiya kallo na ƙasƙanci ta cr
"Don Allah karki kasheni Sadiya wallahi indai Nasir ne zan bar miki shi, a yau zan bar gidan nan" Wannan furucin ne ya sanya Sadiya da ta miƙa hannu biyu kan filon da yake saman fuskar Meenal za ta ɗauke mata ta dakata gananta yana faɗuwa jin furucin ta, jikin Sadiya ne ya ɗauki karkarwa ganin Nasir da Safiya suna zarw ido suna faɗin
"Innalillahi wa inna ilahi raji,un" Da sauri Nasir ya ɗauke filon saman fuskar Meenal wacce ta haɗa uban gumi, har ture Sadiya ya yi lokacin da zai wuce sai a sannan Sadiya ta fahimci ta faɗa tarkon kishiya ba ta gama gane tuggu ba ne aka haɗa mata sai da Nasir ya ɗago filon ta ga ashe filon ra ne wanda yake kan gadonta nan da nan ƙwaƙwalwarta ta shiga tunanin ta yaya filonta ya zo ɗakin? Tana cikin wanann halin ta ji muryar Nasir yana faɗin
"Kisan kai Sadiya?"
Meenal da Safiyya juna suka rumgume suna fashewa da kukan kissa. Sadiya kai ta hau girgizawa ta rasa ma abin da za ta faÉ—a...
*Saura page 1 mu gama Book 1 dama na faɗa muku a page ,30 za mu gama book 1 sai kuma mu shiga book 2 wanda shi ne zai kaimu har ƙarshen labarin. Ga wanda yake da buƙatar book 2 naira ,500 zai biya ta asusun faiza abubakar 9030283375 opay shaidar biya ta 09025576222. Sai dai akwai turka turka akwai cakwakiya, faɗi tashi sadaukarwa haɗe da ƙalubale da kuma sakamako a book 2 sai dai wanda ya karanta har ƙarshe zai gane hakan kun san dai alƙalamin maman afrah ba ya rubuta shirme. Daga ɗari biyar babu ragi domin 700 ne sai na rage muku don a samu sauƙi idan na kammala book 2 800 ne*
https://chat.whatsapp.com/CoSIFObGSJeG4TLAuJwo3J?mode=hqrt1
*RUWA CIKIN COKALI*
(Ya ishi mai hankali wanka)
NA
MAMAN AFRAH
. *Daga marubuciyar*
*Ci* *ma zaune, malamin* *bogi, ƙazamin* *miji* *Bonono, ruɓaɓɓiyar igiya, ƴan adaidaita sahu, ƙara'in inna delu, jalli* *joga, Beelal, ƴar zaman wanka, ungozoma* *da* *sauransu*
*09025576222*
BOOK 1
PAGE 3ï¸âƒ£0ï¸âƒ£
*End of book 1*
SADIYA
Gabɗaya ta ma rasa wane tunanj za ta yi kanta ya kulle sannan mamaki haɗe da al,ajabi suka mata dirar mikiya lokaci guda, idanunta taf da hawaye take kallon yadda Meenal da Safiyya suke kuka wiwi bayan kuma ta san sharri ne aka ƙulla mata, tabbas ta yarda da kishiya mai makirce sai ta ɗaura maka sharrin da za ta sa ka yi gidan kaso!.
Furucin da Nasir ya yi ne ya ƙara hauhawar farashin tashin hankalin ta da ya ce
"Sadiya yanzu rashin imani har ya kai ki dannawa abokiyar zamanki filo za ki kashe ta? Ki tako tun daga ɗakinki ki biyo ta har ɗakin ta ribar mai za ki samu idan kin ida nufinki a kanta? Shin ke duniyar kika ƙauro?" Bakinta ne ya shiga karkarwa ita a rayuwa ko kaza ba ta jin za ta iya kashewa bare kuma ɗan adam ta yaya Nasir zai yi wannan furuci kenan shi har ya yarda, ɗagowa ta yi ta kalle shi yana riƙe da filon ta ga yafda fuskarsa ta sauya ya haɗe rai ɓacin rai tsantsa ya bayyana a tate da shi cikin sanyin murya ta ce
"Wallahi Abban Kalifa ban yi yinƙurin kisan kai ba ka yarda da ni" Ta faɗa cike da ɗari-ɗarin da ya sa ya ƙara zarginsa a kanta.
Cike da É—aga murya yakr magana tamkat zai kai mata bugu ya ce
"Tun wuri Sadiya karki yi zaton zan yarda da wannan marairaicewar taki, wannan magana ba fa ƙarama ba ce babba ce magana ake ta kisan kai kuma ba faɗa mini aka yi ba da idona na ganki shin kuma wace magana za ki yi wane furuci za ki yi da zai sanya har na ƙaryata abin da idanuna suka gaskata?!.
Safiyya cikin muryar kukan kissa ganin Nasir ya hau keken ɓeran da suka ɗora shi ta ce
"Ni dama waya ta min ta ce min ba ta jin daɗi ashe dai rabon idanuna su yi mugun gani ne, Allah ya sa ma ka zo gidan wataƙila da babu namiji a kusa ta haɗa ni da Meenal ɗin mu baƙunci lahira" Kallon ki ji tsoron Allah Sadiya ta yi wa Safiyya kafin muryar Meenal ta karaɗe falon da faɗin
"Ni dama bacci ne ya ɗauke ni sai kiran Nasir ya tashe ni bayan mun gama wayar sai na ji idanuna suna rufewa alamar baccin ne bai isheni ba kawai sai na ji kamar daga sama an rufa min wani abu a fuska ina ta ƙoƙarin janyewa abu ya gagara numfashina ma babu wajen shaƙa don an fi danna abin a saitin hancina, Allah ya kawo ku kuka ceceni ni ban taɓa zaton ma mace ce ba wallahi na ɗauka namiji ne ashe dai mace ce macen ma Sadiya, shi ya sa bahaushe ya ce makashinki yana tare da kai" Ta faɗa hawaye suna tseren fitowa daga idanunta Safiyya ma tana taya ta.
Nasir kansa ne ya kulle ya fara jin wata tsanar Sadiya yana ganin zama da wanda zai iya kisan kai ba shi da wani amfani shi dama tun ba yau ba yake son yakice ta daga rayuwarsa kawai dai wannan uban nata ne yake maƙala masa ita sannan dai ya san kawai lokaci ne bai ƙare ba na zamansu tun da duk son ka da rabuwa da mutum in har zaman bai ƙare ba babu yadda za ka yi sannan idan har kana son zaman da mutum in zaman ya ƙare dole sai rabuwa ta gifta.
Sadiya ta ce
"Allah shi ne shaida kuma zai bayyana gaskiya" GabaÉ—aya sai su Safiyya suka kalle ta tun da dai sun san babu wani da zai bada shaida a gidan tun da daga ita sai ita.
Ta ci gaba da cewa
"Ni ba zan iya kashe mutum ba kuma na san duk wani abu da mutum ya yi a ɓoye zai bayyana watarana, don Allah ba ya barin zalunci, sannan ni dai na san fitowa ta daga banɗaki kenan na koma ɗaki na ji Meenal tana ƙara tare da kiran sunana
, hankali tashe na taho don in taimaka mata, don ni duk tsakanina da mutum in har yana neman taimako zan taimaka masa duk da ba wata jituwa ce tsakanina da ita ba. Ina zuwa na same ta kwance da filo rufe a fuskarta tana jujjuya kai, da hanzari na nufe ta zan cire mata a lokacin ne ku kuma kuka zo, wallahi ni ban lura filona ba ne ma sai da kuka shigo" ,Ta faɗa tana share hawaye, Nasir ɗiff ya yi domin ƙwaƙwalwarsa ta karɓi caji ya rasa wane tunani zai yi duk da Sadiya tana maganar ne a rikice alamar har lokacin a tsorace take amma hakan bai hana shi gano ƙamshin gaskiya ba sai dai ya san an ce mata suna da tuggu da kuma kissa wannan ya sa ya kasa gane a ciki waye mai gaskiya Meenal ko Sadiya?.
Zama Meenal ta yi ta ce
"Lallai ɗan adam wato yanzu ni kike son ɗorawa laifi?" Ita ma da Nasir ya tsura mata ido sai ya ga babu shakka ko alamun rashin gaskiya hakan ya sa ya gane aikin sai mai shi wato shari,a sai sai al,ƙali.
Wuri ya samu ya zauna tare da dafe kansa ya rasa ta ina zai fara baka jin komai a falon sai sautin kukan Meenal da Safiyya.
Sadiya ce ta É—aga hannu sama ta ce
"Ya Allah kai ne mafi ji da gani, kai ne sarkin sarakuna, iko da mulki naka ne, Allah kai kaɗai ka san mai gaskiya ya rabbi ka bayyna gaskiya ka wanke ni daga zargin da ake mini" Gaban Meenal ne ya buga da ƙarfi jin wannan addu,ar da Sadiya ta yi sai kuma ta raya a ranta cewa kawai dai Sadiyar tana faɗa ne amma dai ba ta da shaida.
Muryar Nasir ce ta katse da faÉ—in
"Wannan maganar ba ƙaramar magana ba ce tana buƙatar a saka manya a ciki" Jin wannan furucin nasa ya sa Meenal ta ji wani takaici ita ta so ya saki Sadiya a lokacin in ya so koma mai zai biyo baya ihu ne bayan hari, din haka sai ta yi tunanin wata dabarar ko hakan zai sa Sadiya ta amsa laifin hakan ya sa ta ce
"Ai dama babu wanda zai yi laifi ya ce shi ne ya yi, kuma wannan magana ba zan yarda ba sai na yi ƙara, domin yunƙurin kisa ba ƙaramin abu ba ne" Ta faɗi hakan ne ko Sadiya za ta saduda ta karɓi laifin dimin idan ta amsa laifin ta san Nasir zai fusata ya saki Sadiyar in ya so sai ta ce ta fasa ƙaran. Amma sai ta ga Sadiya dai tana kan bakanta.
Safiyya ta ce
"Wannan laifin dama ai sai an dangana shi ga hukuma don a yi hukunci saboda ƴan baya ma su hankalta" Waya Meenal ta ɗauka ta kira Momi tana labarta mata tana kuka duk da dama ta sanar da Momin abin da za ta aikata. Ba a ɗauki lokaci ba sai ga Momi a firgice ta shigo gidan saboda ta nuna ta firgita ta lamarin takalmi ma da ta zo zauren gidan tsayawa ta yi ta cire ta saka shi hagu a dama dama a hagu tana zuwa ta rungume Meenal tana hawayen kissa ta kalli Sadiya kallo na ƙasƙanci ta cr