Sashe 95
Noorul Huda Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Suna xaune a ward din da aka basu su kadai, Ramlah na xaune kusa da shi sai hawaye take haka ma Khaleesat, Ilham kam na gefen Mami ita ma kukan take, Mami dai ta xuba uban tagumi idonta a kansa ganin mugun ramar da yyi, bacci yake amma da gani kasan na dole ne, hawaye ne ya xubo idonta jin abinda likitocin suka gaya mata, Aliyunta da ciwon xuciya kuma, wnn wace irin kaddara ce, sallamar Hajiya Mariya da Ummi ne ya katse mata tunaninta, suka shigo ward din Shariff na biye da su a baya, Mami ta d'an yi murmushi tace "Sannu da isowa Hajiya" Ummi dake ta kallon Aliyu ta karaso a sanyaye bakin gadon ta tsaya ta daura hannu forehead dinsa, Shariff ma tsaye yyi yana kallonsa, Mami tayi karfin halin cewa "Ina yinin mu Hajiya" Ummi ta kalleta, sai ta ji tausayinta har cikin ranta, ta kasa amsa gaisuwar, kujera ta samu ta xauna, ta rike kai, can ta dago ta kalli Hajiya Mariya dake tsaye ita ma, tace "Hajiya ina gidan iyayen yarinyar yake kika ce?" Hajiya Mariya tace "Anguwarsu daya da yaya ai" Tace "Toh ko mu je can" Ita dai Mami bata ce komai ba, Ummi ta tuna ai sun yi exchanging number da Anty Maryam, tace "Ai ina ma da number Aunt dinta ta kaduna, musulma ce ita, bari a kira ko can tayi" daga haka ta shiga kiran Anty Maryam, tana dagawa bayan sun gaisa Ummi ta rasa ynda xata yi tambayar, can dai tace "Maryam, tambayarki xanyi don Allah ko Samha taje gun ki?" Anty Maryam dake xaune sai da ta mike tsaye tace "Wajena kuma?" Ummi tace "Tun jiya ba mu ganta ba Maryam" Salati Anty Maryam ta saki tace "Ba a ganta ba kuma Hajiya??? nima ba ta xo nan ba wllh, meke faruwa ne" rasa abun cewa Ummi tayi can dai ta katse wayar.
Da yamma Abba da kansa ya tafi gidansu Samha, mai gadi ya kira masa Abban samha don yana gida shima, lkci daya Abban Samha ya ganesa, suka gaisa, Abba yace "Dafatan ka gane ni...." Abban Samha yace "Kwarai kuwa" Abba yace "Maa sha Allah, magana nake son muyi ta fahimta Mr???" Abban Samha yace "David." Abba yace "Alryt Mr David, yar ka ta dawo gida koh" kallonsa kawai Mr David ke yi, can yace "I don't get the question" Abba yace "I want to know if ur daughter is back home" Mr David yace "Noo, amma ai xa ku fi mu sanin ko ta dawo ko bata dawo ba, ba d'an ka ne ya tafi da ita ba, kuma ya aureta" Muryar Mahaifiyar Samha suka ji a kansu tana ma kallon Col sama.da kasa tace "Ehen, Oga Soldier how may we help you kun dawo min da yarinya ta ne ko yaya?" Mikewa Col yyi yace "Ae yar taku bata gun d'a na kuma, shine na xo to find out ko ta dawo maku ne...." Daga haka ya mike yace "I leave you both in peace" da gudu tace "Ban gane basa tare ba malam..." Col ya juyo ya kalleta yace "Ba sai kin gane ba, but just know that my boy is back alone" daga nan bai kuma saurarenta ba ya fice, ta dinga juya maganan a kai wai his son is back, toh ita samanthan fah, kallon Mr David tayi kafin ta wuce ciki da sauri, shi kam komawa yyi ya xauna ya dau wayarsa ya shiga kiran layin Abuturrab, amma har ya katse ba a dauka ba, Rachael ta fito da dankwali daure kanta ba tare da tace ma mai gidan nata komai ba ta nufi gate, gidansu Abuturrab ta wuce, dai dai lkcn da Ummi da Hajiya Mariya suka iso gidan, kallon Ummi tayi tace "Kin ga mahaifiyar yarinyar can" Ummi dake ta kallon Rachael dake tsaye soldiers din bakin gate basu bar ta ta shiga ba, Hajiya Mariya ta fito sannan Ummi suka nufi gate din, Rachael na ganin Hajiya Mariya tace "Yauwa ji nayi wai tantirin d'an ku ya dawo ashe, to ina ya baro min 'ya ta?" Hajiya Mariya tace "Ehh toh, xa mu iya komawa asibiti ki tambayesa" Ta hade gira tace "In je asibiti in tambayesa kuma, asibiti ya koma rayuwa?" Hajiya Mariya tace "Kwarai" Ummi dai sai kallon Rachael take, Rachael tace "Toh ae sai mu je, don wnn karan idan na yrda shegiya nake, ba soldier ba, idan ma mala'ika ne ubansa ba yrda xan ba" Ummi tace "Subhanallah, Madam bai kai ga haka ba" A tsawa ce Rachael tace "To God who made me ya kai haka" Daga nan ta nufi mota fuu, Hajiya Mariya ta kalli Ummi tace "Hajiya mu je kawai" Daga haka suka bi ta, Tana biye da su a baya bayan sun isa asibitin fuskar nan nata a murtuke har suka iso ward din da Abuturrab yake, Shariff ne ke ta kwantar masa da hankali, shi kam ya jingina da bango idonsa lumshe har lkcn xuciyarsa bai bar xugin da yake ba, wani lkcn kuma yaji gabansa yyi mugun faduwa, Maganganun Ummi ne yyi tasiri kansa har ya d'an samu nutsuwa amma ya kasa cewa komai har sannan, Mami kuma na xaune kusa da shi tare da su Ramla dake kallonsa cike da tausayi, Rachael na fadowa ward din ta nufesa tana kare ma ruwan dake hannunsa kallo tace "Where is my daughter???" Bude ido yyi yana kallonta bai iya yace komai ba, ta iso gabansa sosai, a fusace tace "Nace ina 'ya ta" lkci daya idanuwansa suka kada a hankali ya dinga kai hannunsa kirjinsa, Dr Shariff ya mike yace "Madam don Allah ki bar nan, ba ki ganin condition dinsa ne....." Tsawa tayi masa tace "Bbu inda xanje ya fito min da Samantha, ya xa ayi ya dawo shi kadai batun ba shi kadai ya tafi ba, ina ya baro min 'ya ta kashe min ita yyi ko sayar da ita" tana kai wa nan ta fashe da kuka sosai tana tafa hannu tace "Ohh jesus what have i done to deserve this, gashi ya dawo bbu 'ya ta, kila ma ya kasheta ne, kila mutuwa tayi" tana kai wa nn Abuturrab ya tuge alluran hannunsa ya sakko daga kan gadon xai fita dakin, Shariff ya rikosa, wani kara da ya tsorata Rachael yyi ya tura Shariff xai fita da sauri Ummi ta rikosa tace "Are you on ur right senses Aliyu, baka da hankali ne, baka ga halin da kke ciki ba, ina xaka??" Tun jiya sai a lkcn hawaye ya shiga sakko masa ya rungumeta cikin raunin Murya yace "Mami ban san halin da take ciki ba, ban san inda ta tafi ba, you know her condition Mami, i can't take this any longer ji nake kamar xuciyata xata buga, it's hurting me" jansa tayi ta xaunar da shi kan kujera cike da tausayinsa take "Na fa ce xa a ganta boy, kai ba musulmi bane, me yasa baxa ka sa dangana a xuciyarka ba, in shaa Allah duk inda take tana lafiya kuma xata dawo gare mu" Rachael dai sai kallonsu take uwa idanuwan nn xa su yi magana, can dai ta fice bata xame ko ina ba sai gun Priest.
*Haske writers asso*
*Noorul Huda*
By khaleesat Haiydar
85.....
Rudewa Mami tayi ganin aman jini yake tayi k'asa da shi ta dinga kiransa tana jijjigasa cikin tashin hankali, Abba tsaye yyi yana kallonsa da mamaki ya kasa cewa komai, Ramla da Ilham suka sakko jin muryar Mami, wani ihu suka saki a tare, Ramla ta taho da gudu ta durkusa ta rikesa ita ma cikin kuka tace "Ya Turab, Mami me ya same sa, dubi aman jini yake fah" juyawa Abba yyi ya koma parlor ya dau waya ya shiga kiran doctor dinsa.
Da yamma Abba da kansa ya tafi gidansu Samha, mai gadi ya kira masa Abban samha don yana gida shima, lkci daya Abban Samha ya ganesa, suka gaisa, Abba yace "Dafatan ka gane ni...." Abban Samha yace "Kwarai kuwa" Abba yace "Maa sha Allah, magana nake son muyi ta fahimta Mr???" Abban Samha yace "David." Abba yace "Alryt Mr David, yar ka ta dawo gida koh" kallonsa kawai Mr David ke yi, can yace "I don't get the question" Abba yace "I want to know if ur daughter is back home" Mr David yace "Noo, amma ai xa ku fi mu sanin ko ta dawo ko bata dawo ba, ba d'an ka ne ya tafi da ita ba, kuma ya aureta" Muryar Mahaifiyar Samha suka ji a kansu tana ma kallon Col sama.da kasa tace "Ehen, Oga Soldier how may we help you kun dawo min da yarinya ta ne ko yaya?" Mikewa Col yyi yace "Ae yar taku bata gun d'a na kuma, shine na xo to find out ko ta dawo maku ne...." Daga haka ya mike yace "I leave you both in peace" da gudu tace "Ban gane basa tare ba malam..." Col ya juyo ya kalleta yace "Ba sai kin gane ba, but just know that my boy is back alone" daga nan bai kuma saurarenta ba ya fice, ta dinga juya maganan a kai wai his son is back, toh ita samanthan fah, kallon Mr David tayi kafin ta wuce ciki da sauri, shi kam komawa yyi ya xauna ya dau wayarsa ya shiga kiran layin Abuturrab, amma har ya katse ba a dauka ba, Rachael ta fito da dankwali daure kanta ba tare da tace ma mai gidan nata komai ba ta nufi gate, gidansu Abuturrab ta wuce, dai dai lkcn da Ummi da Hajiya Mariya suka iso gidan, kallon Ummi tayi tace "Kin ga mahaifiyar yarinyar can" Ummi dake ta kallon Rachael dake tsaye soldiers din bakin gate basu bar ta ta shiga ba, Hajiya Mariya ta fito sannan Ummi suka nufi gate din, Rachael na ganin Hajiya Mariya tace "Yauwa ji nayi wai tantirin d'an ku ya dawo ashe, to ina ya baro min 'ya ta?" Hajiya Mariya tace "Ehh toh, xa mu iya komawa asibiti ki tambayesa" Ta hade gira tace "In je asibiti in tambayesa kuma, asibiti ya koma rayuwa?" Hajiya Mariya tace "Kwarai" Ummi dai sai kallon Rachael take, Rachael tace "Toh ae sai mu je, don wnn karan idan na yrda shegiya nake, ba soldier ba, idan ma mala'ika ne ubansa ba yrda xan ba" Ummi tace "Subhanallah, Madam bai kai ga haka ba" A tsawa ce Rachael tace "To God who made me ya kai haka" Daga nan ta nufi mota fuu, Hajiya Mariya ta kalli Ummi tace "Hajiya mu je kawai" Daga haka suka bi ta, Tana biye da su a baya bayan sun isa asibitin fuskar nan nata a murtuke har suka iso ward din da Abuturrab yake, Shariff ne ke ta kwantar masa da hankali, shi kam ya jingina da bango idonsa lumshe har lkcn xuciyarsa bai bar xugin da yake ba, wani lkcn kuma yaji gabansa yyi mugun faduwa, Maganganun Ummi ne yyi tasiri kansa har ya d'an samu nutsuwa amma ya kasa cewa komai har sannan, Mami kuma na xaune kusa da shi tare da su Ramla dake kallonsa cike da tausayi, Rachael na fadowa ward din ta nufesa tana kare ma ruwan dake hannunsa kallo tace "Where is my daughter???" Bude ido yyi yana kallonta bai iya yace komai ba, ta iso gabansa sosai, a fusace tace "Nace ina 'ya ta" lkci daya idanuwansa suka kada a hankali ya dinga kai hannunsa kirjinsa, Dr Shariff ya mike yace "Madam don Allah ki bar nan, ba ki ganin condition dinsa ne....." Tsawa tayi masa tace "Bbu inda xanje ya fito min da Samantha, ya xa ayi ya dawo shi kadai batun ba shi kadai ya tafi ba, ina ya baro min 'ya ta kashe min ita yyi ko sayar da ita" tana kai wa nan ta fashe da kuka sosai tana tafa hannu tace "Ohh jesus what have i done to deserve this, gashi ya dawo bbu 'ya ta, kila ma ya kasheta ne, kila mutuwa tayi" tana kai wa nn Abuturrab ya tuge alluran hannunsa ya sakko daga kan gadon xai fita dakin, Shariff ya rikosa, wani kara da ya tsorata Rachael yyi ya tura Shariff xai fita da sauri Ummi ta rikosa tace "Are you on ur right senses Aliyu, baka da hankali ne, baka ga halin da kke ciki ba, ina xaka??" Tun jiya sai a lkcn hawaye ya shiga sakko masa ya rungumeta cikin raunin Murya yace "Mami ban san halin da take ciki ba, ban san inda ta tafi ba, you know her condition Mami, i can't take this any longer ji nake kamar xuciyata xata buga, it's hurting me" jansa tayi ta xaunar da shi kan kujera cike da tausayinsa take "Na fa ce xa a ganta boy, kai ba musulmi bane, me yasa baxa ka sa dangana a xuciyarka ba, in shaa Allah duk inda take tana lafiya kuma xata dawo gare mu" Rachael dai sai kallonsu take uwa idanuwan nn xa su yi magana, can dai ta fice bata xame ko ina ba sai gun Priest.
*Haske writers asso*
*Noorul Huda*
By khaleesat Haiydar
85.....
Rudewa Mami tayi ganin aman jini yake tayi k'asa da shi ta dinga kiransa tana jijjigasa cikin tashin hankali, Abba tsaye yyi yana kallonsa da mamaki ya kasa cewa komai, Ramla da Ilham suka sakko jin muryar Mami, wani ihu suka saki a tare, Ramla ta taho da gudu ta durkusa ta rikesa ita ma cikin kuka tace "Ya Turab, Mami me ya same sa, dubi aman jini yake fah" juyawa Abba yyi ya koma parlor ya dau waya ya shiga kiran doctor dinsa.