Sashe 183
Garkuwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Da sauri Aysha tace.
"To tun yana yaro kuma haka kawai kenan suka tsaneshi?".
Kai Ummi ta jujjuya mata tare da cewa.
"A a ƙiyayyar da dalilin zaɓin tambarine".
Cike da kaÉ—uwa Aysha tace.
"Menene zaɓin tambarin?".
Cikin yin ƙasa da murya Ummi tace.
"Bisa al'adar masarautun gargajiya na Hausa Fulani, dole har kwanan gobe suna da al'adu ko wacce masarauta da al'adarta, sai dai mafiya yawan masarautun al'adar tambarin É—aya ce.
In kinji ance tambari wani kayan kiÉ—ane da babu shi a ko ina sai gijen manyan masarautu. A bisa al'adar masarautar JoÉ—a bawai sarkine ke ko mutanen gari kance wane ne zai gaji sarauta ko wanene zaiyi mikinba. Duk ranar bikin salla ana fito da kakaki da al'gaita mabusar masarauta da kuma tambari a ajiye a tsakiyar faÉ—a, gaban sarki. Kana duk Æ´aÆ´an sarki da jikokinsa da makusantasa maza, zasu hallara a fada, inda kowa zaije gaban sarki ya gaishesa, to muddin akwai nasibin gadar sarauta, a jikin mutun kana isa gaban sarki, kakaki da al'gaita nan zasu fara bisa kansu da kansu.
In kuma kaine zaka gaji mulki daga hannun shi wannan sarkin na wannan lokaci to tambarin masarautar zaiyi ta kaÉ—a kanshi da kashi,. Duk sanda ka isa kusa dashi, in ka wuce zai bari in ka dawo zaici gaba da yi.
Wannan al'adace tun ta zamanin jahiliya, kuma har yanzu wasu masarautun sunayi, to Amman masarautar JoÉ—a tun a kan Sheykh aka bar wannan al'adar tun yanada shekara uku a duniya, da akaje fada gaisuwar salla da yazo gaban LamiÉ—o sai tambari yayi ta kaÉ—a kanshi kana kakaki da al'gaita sukayi ta busa kansu.
Tofa wannan shine musabbabin ƙiyayyar da yake fuskanta har ya shafi mahaifiyarshi mahaifinshi yayanshi da ƙannenshi, sabida duk mutanen masarauta sun gani a gabansu abin ya faru".
ÆŠan tsagaitawa tayi kana a hankali tace.
"Kinji amsar tambayoyinka duka".
Da sauri Ummi ta kalli Aysha jin ta jefo mata tammayar.
"Ummi Waye Mamansu Yah Sheykh ina Mamansu Yah Sheykh meya sameta".
Jikin sauri Ummi ta miƙe tare da cewa.
"Hajia Mama ce".
Da sauri Aysha tace.
"Kiyi haƙuri Ummi ki gaya min gsky".
Juyawa Ummi tayi ta nufi falonsu tare da cewa.
"Je ki tambayi mijinki shi yafi cancanta ki tambaya bani ba".
Tana faÉ—in haka ta wuce É—akinta.
Jiki a mace Aysha ta miƙa ta nufi ɗakinta cikin tsananin gaskata tunaninta na ba Hajia Mamace mahaifiyarsu Yah Sheykh ba.
Kai tsaye Bathroom ta shige,
Brosh tayi sannan tayi wonka da ruwan É—umi sosai, kana tayi al'wala.
Tana fitowa ta shafa mai tare da shefe jikinta da humranta mai ɗan karen sanyi da daɗin shaƙa.
Wata tattausar rigar bacci wacce iya karta cinya ta saka tare da pant É—inta da hularta, rigar pink guava color cr mak taushi.
A hankali tayi hamma tare da salati, ba tare daya kashe wutan É—akinba ta juya ta hau kan gadonta ta kwanta ta bawa kofar shigowa tasa hannunta zata jawo blanket kenan taji wayarta na ringing da sauri tasa hannu ta É—auka ganin Rafi'a ce, haka yasa bata rufe jikin nataba.
Murmushi Rafi'a tayi tare da cewa.
"Ina son kiranki Ina jin tsoro kada oga yana kusa".
Ido ta É—an lumshe tare da cewa.
"To baya kusa, muyi hirarmu".
Cikin shaƙuwarsu Rafi'a tace.
"A a kai ba wata hira zamuyi ba, zan dai gaya miki cewa, gwamnatin tarayya ta nemi malaman jami'o'i da su zauna wata ƙil zasu sasanta mu koma makaranta".
Cikin jin daÉ—i tace.
"Kai Alhamdulillah Allah yasa a sasanta nima gobe zan kira Umaymah in gaya mata".
Cikin sauri Rafi'a tace.
"Allah ya kaimu, Ni saida safe tashi ki tafi wurin mijinki".
Da sauri tace.
"Ke da Allah baya nanne tsaya muyi hirarmu".
Cikin wasa Rafi'a tace.
"To da sauƙi tsoro nake kar in shiga lokacin sa ai".
Dariya tayi kana sukaci gaba da hira.
Shi kuwa Yah Sheykh ya kasa zaune ya kasa tsaye, yanzu karo na biyu kenan ya shiga Bathroom ya watsa ruwan sanyi.
Sabida a zatonshi ko har yanzu suna falo da Ummi sabida ya leƙa ɗazu ya gansu duk da baijin me suke cewaba.
Yana watsa ruwan ya fito jikinsa ya É—an tsane kana ya shafa OudKareem dake cikin saman dreesing mirror'n.
Wasu riga da wondo masu taushi red color and white
yasa wondon iya guiwa ne rigar kuma mai guntun hannune sai dai tana da hula rigar.
sa hular yayi a kanshi, kana ya feffesa turaren.
A hankali ya ya kuma fitowa ganin sun hada ido da Ummi wacce lokacin ne ta miƙa zata tafi.
da sauri ya ɗan wayance ya koma falo yana jin kasala, da sha'awa, zama ya yi kan kujera, ya jingina da ita tare da lumshe ido, hancinsa na zuko masa ƙamshin ƙasa mai daɗi, kunnensa na jiyo sautin kukan tsuntsaye mai daɗi, yanayin ya ƙara sakar masa da jiki kasala mai ƙarfi ta rufeshi wannen yasa bai sake leƙawaba, har suka watse, har yaje tai wonka.
Ido a lumsh miƙe da sauri.
Ƙarfe ɗaya na dare dai-dai agogon wayarshi ta nuna mishi.
Hannunshi na hagu yasa ya damƙi kan Jabeer ɗin sa daketa harbawa, da miƙewa tsaye.
"Hehyyyyyy". Ya fidda wani wani dogon sauti tare da komawa zaune yana taune lips ɗinsa ido ya zubawa Jabeer ɗin nasa data miƙe tayi sama ba alamun sassauci.
Don izuwa yanzu ya fara jin mararsa ta yi nauyi, cikin tafiya da sassarfa, ya fito falon wani dogon ajiyan zuciya ya sauƙe ganin basa nan kuma ko ina shiru alamun sunayi bacci.
Da sauri yaje ya rufe kofar babban falon tare da addu'a, kana ya kashe duk kayan wutan falon, ya wuce falon Aysha.
A hankali yake taku wai sabida kada Ummi ta jishi.
Saɗab-saɗab yake ɗaya ƙafafushi.
Har ya isa kofar bedroom ɗin Aysha, hannunshi yasa a hankali ya murɗa handil ɗin, ajiyan zuciya ya kuma sauƙewa jin ɗakin a buɗe ne.
Ga kuma wani masifeffen ƙamshi daya shaƙa.
Ƙamshin turaren da take amfani da shi idan zata kwanta, ƙamshin ya kara hautsuna masa tunani.
Can ya hangota bisa gadon, tana riƙe da waya ta bawa kofar shigowa baya,
sai dariya takeyi, sam bataji motsin buɗe ƙofar ba bare shigowarsa.
Cibiyoyin ta ya zubawa ido sabida a bayyane suke a fili.
Dogon numfashi yana tare da ƙarasawa kusa da ita a hankali, ya hau bisa gadon tare dasa hannun sa ya rug......
By
*GARKUWAR FULANI*
"To tun yana yaro kuma haka kawai kenan suka tsaneshi?".
Kai Ummi ta jujjuya mata tare da cewa.
"A a ƙiyayyar da dalilin zaɓin tambarine".
Cike da kaÉ—uwa Aysha tace.
"Menene zaɓin tambarin?".
Cikin yin ƙasa da murya Ummi tace.
"Bisa al'adar masarautun gargajiya na Hausa Fulani, dole har kwanan gobe suna da al'adu ko wacce masarauta da al'adarta, sai dai mafiya yawan masarautun al'adar tambarin É—aya ce.
In kinji ance tambari wani kayan kiÉ—ane da babu shi a ko ina sai gijen manyan masarautu. A bisa al'adar masarautar JoÉ—a bawai sarkine ke ko mutanen gari kance wane ne zai gaji sarauta ko wanene zaiyi mikinba. Duk ranar bikin salla ana fito da kakaki da al'gaita mabusar masarauta da kuma tambari a ajiye a tsakiyar faÉ—a, gaban sarki. Kana duk Æ´aÆ´an sarki da jikokinsa da makusantasa maza, zasu hallara a fada, inda kowa zaije gaban sarki ya gaishesa, to muddin akwai nasibin gadar sarauta, a jikin mutun kana isa gaban sarki, kakaki da al'gaita nan zasu fara bisa kansu da kansu.
In kuma kaine zaka gaji mulki daga hannun shi wannan sarkin na wannan lokaci to tambarin masarautar zaiyi ta kaÉ—a kanshi da kashi,. Duk sanda ka isa kusa dashi, in ka wuce zai bari in ka dawo zaici gaba da yi.
Wannan al'adace tun ta zamanin jahiliya, kuma har yanzu wasu masarautun sunayi, to Amman masarautar JoÉ—a tun a kan Sheykh aka bar wannan al'adar tun yanada shekara uku a duniya, da akaje fada gaisuwar salla da yazo gaban LamiÉ—o sai tambari yayi ta kaÉ—a kanshi kana kakaki da al'gaita sukayi ta busa kansu.
Tofa wannan shine musabbabin ƙiyayyar da yake fuskanta har ya shafi mahaifiyarshi mahaifinshi yayanshi da ƙannenshi, sabida duk mutanen masarauta sun gani a gabansu abin ya faru".
ÆŠan tsagaitawa tayi kana a hankali tace.
"Kinji amsar tambayoyinka duka".
Da sauri Ummi ta kalli Aysha jin ta jefo mata tammayar.
"Ummi Waye Mamansu Yah Sheykh ina Mamansu Yah Sheykh meya sameta".
Jikin sauri Ummi ta miƙe tare da cewa.
"Hajia Mama ce".
Da sauri Aysha tace.
"Kiyi haƙuri Ummi ki gaya min gsky".
Juyawa Ummi tayi ta nufi falonsu tare da cewa.
"Je ki tambayi mijinki shi yafi cancanta ki tambaya bani ba".
Tana faÉ—in haka ta wuce É—akinta.
Jiki a mace Aysha ta miƙa ta nufi ɗakinta cikin tsananin gaskata tunaninta na ba Hajia Mamace mahaifiyarsu Yah Sheykh ba.
Kai tsaye Bathroom ta shige,
Brosh tayi sannan tayi wonka da ruwan É—umi sosai, kana tayi al'wala.
Tana fitowa ta shafa mai tare da shefe jikinta da humranta mai ɗan karen sanyi da daɗin shaƙa.
Wata tattausar rigar bacci wacce iya karta cinya ta saka tare da pant É—inta da hularta, rigar pink guava color cr mak taushi.
A hankali tayi hamma tare da salati, ba tare daya kashe wutan É—akinba ta juya ta hau kan gadonta ta kwanta ta bawa kofar shigowa tasa hannunta zata jawo blanket kenan taji wayarta na ringing da sauri tasa hannu ta É—auka ganin Rafi'a ce, haka yasa bata rufe jikin nataba.
Murmushi Rafi'a tayi tare da cewa.
"Ina son kiranki Ina jin tsoro kada oga yana kusa".
Ido ta É—an lumshe tare da cewa.
"To baya kusa, muyi hirarmu".
Cikin shaƙuwarsu Rafi'a tace.
"A a kai ba wata hira zamuyi ba, zan dai gaya miki cewa, gwamnatin tarayya ta nemi malaman jami'o'i da su zauna wata ƙil zasu sasanta mu koma makaranta".
Cikin jin daÉ—i tace.
"Kai Alhamdulillah Allah yasa a sasanta nima gobe zan kira Umaymah in gaya mata".
Cikin sauri Rafi'a tace.
"Allah ya kaimu, Ni saida safe tashi ki tafi wurin mijinki".
Da sauri tace.
"Ke da Allah baya nanne tsaya muyi hirarmu".
Cikin wasa Rafi'a tace.
"To da sauƙi tsoro nake kar in shiga lokacin sa ai".
Dariya tayi kana sukaci gaba da hira.
Shi kuwa Yah Sheykh ya kasa zaune ya kasa tsaye, yanzu karo na biyu kenan ya shiga Bathroom ya watsa ruwan sanyi.
Sabida a zatonshi ko har yanzu suna falo da Ummi sabida ya leƙa ɗazu ya gansu duk da baijin me suke cewaba.
Yana watsa ruwan ya fito jikinsa ya É—an tsane kana ya shafa OudKareem dake cikin saman dreesing mirror'n.
Wasu riga da wondo masu taushi red color and white
yasa wondon iya guiwa ne rigar kuma mai guntun hannune sai dai tana da hula rigar.
sa hular yayi a kanshi, kana ya feffesa turaren.
A hankali ya ya kuma fitowa ganin sun hada ido da Ummi wacce lokacin ne ta miƙa zata tafi.
da sauri ya ɗan wayance ya koma falo yana jin kasala, da sha'awa, zama ya yi kan kujera, ya jingina da ita tare da lumshe ido, hancinsa na zuko masa ƙamshin ƙasa mai daɗi, kunnensa na jiyo sautin kukan tsuntsaye mai daɗi, yanayin ya ƙara sakar masa da jiki kasala mai ƙarfi ta rufeshi wannen yasa bai sake leƙawaba, har suka watse, har yaje tai wonka.
Ido a lumsh miƙe da sauri.
Ƙarfe ɗaya na dare dai-dai agogon wayarshi ta nuna mishi.
Hannunshi na hagu yasa ya damƙi kan Jabeer ɗin sa daketa harbawa, da miƙewa tsaye.
"Hehyyyyyy". Ya fidda wani wani dogon sauti tare da komawa zaune yana taune lips ɗinsa ido ya zubawa Jabeer ɗin nasa data miƙe tayi sama ba alamun sassauci.
Don izuwa yanzu ya fara jin mararsa ta yi nauyi, cikin tafiya da sassarfa, ya fito falon wani dogon ajiyan zuciya ya sauƙe ganin basa nan kuma ko ina shiru alamun sunayi bacci.
Da sauri yaje ya rufe kofar babban falon tare da addu'a, kana ya kashe duk kayan wutan falon, ya wuce falon Aysha.
A hankali yake taku wai sabida kada Ummi ta jishi.
Saɗab-saɗab yake ɗaya ƙafafushi.
Har ya isa kofar bedroom ɗin Aysha, hannunshi yasa a hankali ya murɗa handil ɗin, ajiyan zuciya ya kuma sauƙewa jin ɗakin a buɗe ne.
Ga kuma wani masifeffen ƙamshi daya shaƙa.
Ƙamshin turaren da take amfani da shi idan zata kwanta, ƙamshin ya kara hautsuna masa tunani.
Can ya hangota bisa gadon, tana riƙe da waya ta bawa kofar shigowa baya,
sai dariya takeyi, sam bataji motsin buɗe ƙofar ba bare shigowarsa.
Cibiyoyin ta ya zubawa ido sabida a bayyane suke a fili.
Dogon numfashi yana tare da ƙarasawa kusa da ita a hankali, ya hau bisa gadon tare dasa hannun sa ya rug......
By
*GARKUWAR FULANI*