Sashe 91
Kwai Cikin Kaya Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Kamar nayi kuka haka naji, na kalli kayan barcin da ya ajiyemin tare da ɗagasu, riga ce ƙarama dan ko ɗuwawuna bazata saukaba, hannunta ɗan si
riri sai wando da nasan iyakar gwiwa zai tsaya min. Sanin halinsa ya sakani miƙewa ina sauke ajiyar zuciya, dan nasan zaiyi duk abinda yace ɗin, canja kayan nai ina addu'ar ALLAH yasa bazai dawo ba dai. Ina kammalawa na kwanta. sallamarsa ta daki dodon kunnena.
Sosai na waro idanu waje naja bargo na rufe duk jikina, ganin ya zagaya ya kwanta ta ɗayan gefen Cikin in ina nace, “A a..nan za.. ka kwanta?”. Ba tare daya kalleniba yace, “Uhmm”. Baki na tura ina lullumshe idanu, Cikin ɗan haushi-haushi nace “Ammafa kowa ance da ɗakinsa ai”. Ganin ya juyo yana kallona, nai saurin jan bargon na rufe har saman kaina da shi. Murmushin da baiyi niyyar yi bane ya suɓuce masa, ya matso inda take sosai tare da ɗaga bargon ya shiga shima, saka hannu yay ya yaye na saman fuskartata tare da ɗora kansa saman filon data kwanta suna fuskantar juna, tuni jikinta ya fara tsuma, ta kuma rumtse ido kam, fuskarta duk ta bayyana tsoronta a fili. Hannunsa ya ɗora saman kanta ya shafa gashinta dake kwance luf yasha gyara tun daga goshinta har inda yake ɗaure da ribbon, a hankali ya zame ribbon ɗin gashin ya warware. Ƙoƙarin danne dariyar dake neman kufce masa ya keyi. Tsabar yanda take a tsorace har bugun zuciyarta yanaji dan suna gab da junane sosai, hannunta data sakane ta matse ƙirjinta yay musu kantanga. Da biyu ya tura yatsun hannunsa cikin gashin nata da wani irin salo.
“Na shiga uku ni balki”. Ta faɗa babu shiri muryarta na rawa tamkar zata fashe da kuka tare da ware idanunta gaba ɗaya kansa. Jay daya kasa riƙe dariyarsa yanzun kam ya saki lallausan murmushi da ɗora goshinsa saman nata, “Kinsan baki da ƙarfi miyasa kika nemi faɗan?”. “To yi haƙuri dan ALLAH” ta faɗa tana son jan jikinta baya. “Daga baya kenan yarinya” ya bata amsa shima da sake matsota jikinsa sosai ya matse yanda tilas ta janye hannunta data kare ƙirji da shi dan taji numfashinta na neman barin ƙirjinta. Jawaad kam da yasan da biyu ya matsetan dama ya sake sakin murmushi da manna dukan fuskarsa akan tata har labbansa na gogar nasa. Cikin raɗa-raɗa yace, “Nifa idan aka takaloni faɗa banajin bari saina maida raddi”. Hawayen da bily ke maƙalewane suka zubo mata a kumatu, tace, “To ai na baka haƙuri ko”. “Ni kuma sai ban haƙura ba ai hajjaju” yay maganar da manne laɓɓansu yanda babu damar sake magana ma. Duk yanda take mutsu-mutsu ya hanata kowacce irin damar da take buƙata, karan farko a rayuwarta da hakan ta faru da ita, abinda takema kallon ƙazanta idan ta gani a film yau shine ake mata a zahiri, ba kowa ke matanba kuma sai boss, innalillahi...... itakam taga takanta dama haka mutuminnan yake.......?
(To nima dai bansan hakan yakeba bily sai yanzun, duk zatona waliyyine fa kamar yanda Jabeer ya faɗa😂🚴🏼🚴🏼😜).
★★★★★★★★★
Barcin da suka gaza samunyi da wurine ya ja musu makara, Jay ya janye bilkisu daga jikinsa da ƙyar ya tashi zaune bayan ya kunna fitilar ɗakin, hannunsa dafe da kansa da har yanzu yake jingim alamar ciwon bai saukaba gaba ɗaya, bargon ya gyara mata yana kallon fuskarta da duk hawayen da tai suka bushe, idanunsa yaɗan lumshe yana mai tunanin yanda zasu kwashe da wannan uwar tsoron randa yace mai gaba ɗaya zaiyi, a daren jiyanma ba wani abun kirki yay mataba amma tabi ta ishesa da kuka. Numfashi ya sauke da sauka a gadon. Yasan tilas ne yay wanka kafin yace zaiyi salla, dan haka ya fita zuwa ɗakinsa a gaggauce kafin a tada sallar.
A hankali na buɗe idanuna dake jingim da barci nabi bayansa da kallo harya fice, tunda ya motsa nima na farka, sai dai matsananciyar kunyarsa da nakeji bazata barni na nuna masa na farka ɗinba, abinda ya faru daren jiya ya shiga rige-rigen dawomin a zuciya, hannuna na ɗora saman laɓɓana da sukasha gurza a hannunsa, da wanine ya cemin abinda yay a daren jiya zai iya wlhy sai na ƙaryata, kamar ba boss ɗin nanba na office gwanin hayaƙi da mazurai, sai yaso kaga walwalarsa balle akai ga dariya, yanda yake mara hayaniya a zahiri haka yake a komaima nasa babu hayaniyar, ajiyar zuciya na sauke murmushi na suɓuce mani, tashi nai nima dan ina buƙatar gyara jikina dukda barcin da nakeji na fitar hBilyn Abdull 📚:
ankali. Gadon na gyara sannan na nufi bayi, wanka nai da ruwa mai zafi ina addu'a a raina ALLAH yasa kar jinin nan ya ɗauke yau, dan nasan a ƙa'idar kwanakin da nakeyi zuwa rana zai ɗauke, dama yanzun kaɗanma na gani a jikin pad ɗin amma bai ɗaukeba, to na tabbata zuwa azhar bazan gansaba. Ina fitowa doguwar riga na zura na koma gadon dan har wani jiri-jiri nake gani saboda barci, yau ko azkar na kasayi, aiko kafin na farga na lula.
Ɓangaren Jawaad ma ana idar da salla da ƙyar ya daure yay azkar ɗin, yana kammalawa ya nufo gida, sama-sama suka gaisa da maigadi ya shigo gidan, yasan Bilkisu barci take tunda dai ba salla zata tashi yiba. Ɗakinsa ya shige, jallabiyar jikinsa kawai ya zare ya haye gadonsa shima sai barci.
_________________________________
Da ƙyar likitoci suka samu Shahudah ta farfaɗo kusan ƙarfe biyun dare, ba ita kanta dake cikin mawuyacin halinba harsu kansu sunyi matuƙar jigata, gasu Dad duk sunbi sun ruɗa musu asibiti sai kace ran ƴar tasu a hannunsu yake. Aiko koda ta farfaɗo allurar barci kawai sukai mata ta sake komawa, suna fitowa su Momy dake wujiga-wujiga suka yo musu caa da tambaya. A yanzu bazasu iya wani zaman musu bayaniba dan haka sukace kawai ta farfaɗo.
Koba komai su Dad sun sami kwanciyar hankali, dan shi kansa ɗazun harda hawaye yayi, baisan irin ƙaunar da yakema Shahudah ba a rayuwarsa, musamman ma a rin wannan lokacin da wani gagarumin abu mai taɓa zuciya da tashin hankali keson faruwa da ita, sam zuciyarsa bazata iya ɗaukaba gaskiya, bama zai yuwuba, dolene ya nema mafita kafin lokaci ya ƙure. Shahudah sa, ɗiya mafi soyuwa a zuciyarsa, kai ina bazai yuwuba, dolene yasan mai yuwuwa, ya yarda ya rasa komai akan Shahudah wlhy.
Haka suka kwana a asibiti hankalinsu tashe har ALLAH ya wayi gari lafiya.
Misalin takwas na safe Shahudah ta farfaɗo bakinta na kiran sunan Jawaad, kuka take rurus da roƙon a kira mata Jawaad ya saki Bilkisu inba hakaba zata kashe kanta.
Kasancewar har mama Atika da bama lafiyar ƙafane da itaba tazo asibitin itama tunda safe suka rufu kanta suna lallashi da bata baki akan cewar ai Bilkisu bata tareba wai, kuma ta kwantar da hankalin Jawaad zaizo anjima kaɗan. Sam taƙi sauraren kowa, daga ƙarshe dai dole Doctor ya sake zuwa yay mata allurar barci mai ƙarfi dan jininta yay masifar hawa.
Doctor ya kalli Dad da Momy dake zaune a gabansa bayan ya gama rubuce-rubuce a takarda. Momy ta sake share hawayen da tun ɗazu ke mata ambaliya a saman kumatunta, “Doctor ka sakamu a duhu, kace muzo kuma kaƙi kace mana komai, mike faruwa ne da yarinyarmu?”. Numfashi Doctor ya saki yana goga biron hannunsa saman gira, kafin ya sake ɗagowa ya kallesu. “Maganar gaskiya bazan ɓoye mukuba yarinyarku na cikin haɗari, jininta ya hau ƙololuwa kasancewar tana ɗaukar abu da girma fiye da kima, wannan shine karo na biyu datai irin faɗuwar da ba'ason duk mai hawan jini irin nata da yi, dan kai tsaye take kaisu ga paralysis, yakamata ku daure ku sama mata abinda ta keso koku ɗauki ɗammarar ƙwantar mata da hankali ta hanyar data dace. sannan akwai wani ciwo da muka gano tana dashi wanda ita kanta da wahala ace tasan a kwashi, dan baikai lokacin da har yanzu zai fara ciwon da zatajisa a jikinta ba”. Cikin matsanancin ruɗani Dad da Mom ke tambayarsa wane ciwo ne?. Kafaɗunsa yaɗan ɗage yana sauke numfashi, “Karku damu bamai ɗaga hankali bane can sosai, domin ko babu ciwon ai sai ALLAH ya ƙaddara mutum zai haihu a duniya dama. Alamu sun nuna yarinyarku ta taɓa cire ciki, bincikenmu da hasashenmu ya nuna mana kuma kamar wata allura tayi yayin zubarwar, a zahiri wannan allurar tana aiki fiye da zato ga mace mai son zubda ciki, dan a ƙanƙanin lokaci take rugurguje ɗan tayin dake mahaifa ta kuma ɓarosa waje, sai dai idan akai rashin sa'a da yanayin jinin mutum takan haifar da matsala a mahaifa daga baya musamman idan anyita babu ƙa'ida, sai bayan wasu shekaru kuma ake gani illar da taima mace, wata macen haihuwace bata sakewa kwata-kwata, wata kuwa ruɓarmata da mahaifar takeyi har sai an cire mata, to Alhmdllh ita duk hakan basu
riri sai wando da nasan iyakar gwiwa zai tsaya min. Sanin halinsa ya sakani miƙewa ina sauke ajiyar zuciya, dan nasan zaiyi duk abinda yace ɗin, canja kayan nai ina addu'ar ALLAH yasa bazai dawo ba dai. Ina kammalawa na kwanta. sallamarsa ta daki dodon kunnena.
Sosai na waro idanu waje naja bargo na rufe duk jikina, ganin ya zagaya ya kwanta ta ɗayan gefen Cikin in ina nace, “A a..nan za.. ka kwanta?”. Ba tare daya kalleniba yace, “Uhmm”. Baki na tura ina lullumshe idanu, Cikin ɗan haushi-haushi nace “Ammafa kowa ance da ɗakinsa ai”. Ganin ya juyo yana kallona, nai saurin jan bargon na rufe har saman kaina da shi. Murmushin da baiyi niyyar yi bane ya suɓuce masa, ya matso inda take sosai tare da ɗaga bargon ya shiga shima, saka hannu yay ya yaye na saman fuskartata tare da ɗora kansa saman filon data kwanta suna fuskantar juna, tuni jikinta ya fara tsuma, ta kuma rumtse ido kam, fuskarta duk ta bayyana tsoronta a fili. Hannunsa ya ɗora saman kanta ya shafa gashinta dake kwance luf yasha gyara tun daga goshinta har inda yake ɗaure da ribbon, a hankali ya zame ribbon ɗin gashin ya warware. Ƙoƙarin danne dariyar dake neman kufce masa ya keyi. Tsabar yanda take a tsorace har bugun zuciyarta yanaji dan suna gab da junane sosai, hannunta data sakane ta matse ƙirjinta yay musu kantanga. Da biyu ya tura yatsun hannunsa cikin gashin nata da wani irin salo.
“Na shiga uku ni balki”. Ta faɗa babu shiri muryarta na rawa tamkar zata fashe da kuka tare da ware idanunta gaba ɗaya kansa. Jay daya kasa riƙe dariyarsa yanzun kam ya saki lallausan murmushi da ɗora goshinsa saman nata, “Kinsan baki da ƙarfi miyasa kika nemi faɗan?”. “To yi haƙuri dan ALLAH” ta faɗa tana son jan jikinta baya. “Daga baya kenan yarinya” ya bata amsa shima da sake matsota jikinsa sosai ya matse yanda tilas ta janye hannunta data kare ƙirji da shi dan taji numfashinta na neman barin ƙirjinta. Jawaad kam da yasan da biyu ya matsetan dama ya sake sakin murmushi da manna dukan fuskarsa akan tata har labbansa na gogar nasa. Cikin raɗa-raɗa yace, “Nifa idan aka takaloni faɗa banajin bari saina maida raddi”. Hawayen da bily ke maƙalewane suka zubo mata a kumatu, tace, “To ai na baka haƙuri ko”. “Ni kuma sai ban haƙura ba ai hajjaju” yay maganar da manne laɓɓansu yanda babu damar sake magana ma. Duk yanda take mutsu-mutsu ya hanata kowacce irin damar da take buƙata, karan farko a rayuwarta da hakan ta faru da ita, abinda takema kallon ƙazanta idan ta gani a film yau shine ake mata a zahiri, ba kowa ke matanba kuma sai boss, innalillahi...... itakam taga takanta dama haka mutuminnan yake.......?
(To nima dai bansan hakan yakeba bily sai yanzun, duk zatona waliyyine fa kamar yanda Jabeer ya faɗa😂🚴🏼🚴🏼😜).
★★★★★★★★★
Barcin da suka gaza samunyi da wurine ya ja musu makara, Jay ya janye bilkisu daga jikinsa da ƙyar ya tashi zaune bayan ya kunna fitilar ɗakin, hannunsa dafe da kansa da har yanzu yake jingim alamar ciwon bai saukaba gaba ɗaya, bargon ya gyara mata yana kallon fuskarta da duk hawayen da tai suka bushe, idanunsa yaɗan lumshe yana mai tunanin yanda zasu kwashe da wannan uwar tsoron randa yace mai gaba ɗaya zaiyi, a daren jiyanma ba wani abun kirki yay mataba amma tabi ta ishesa da kuka. Numfashi ya sauke da sauka a gadon. Yasan tilas ne yay wanka kafin yace zaiyi salla, dan haka ya fita zuwa ɗakinsa a gaggauce kafin a tada sallar.
A hankali na buɗe idanuna dake jingim da barci nabi bayansa da kallo harya fice, tunda ya motsa nima na farka, sai dai matsananciyar kunyarsa da nakeji bazata barni na nuna masa na farka ɗinba, abinda ya faru daren jiya ya shiga rige-rigen dawomin a zuciya, hannuna na ɗora saman laɓɓana da sukasha gurza a hannunsa, da wanine ya cemin abinda yay a daren jiya zai iya wlhy sai na ƙaryata, kamar ba boss ɗin nanba na office gwanin hayaƙi da mazurai, sai yaso kaga walwalarsa balle akai ga dariya, yanda yake mara hayaniya a zahiri haka yake a komaima nasa babu hayaniyar, ajiyar zuciya na sauke murmushi na suɓuce mani, tashi nai nima dan ina buƙatar gyara jikina dukda barcin da nakeji na fitar hBilyn Abdull 📚:
ankali. Gadon na gyara sannan na nufi bayi, wanka nai da ruwa mai zafi ina addu'a a raina ALLAH yasa kar jinin nan ya ɗauke yau, dan nasan a ƙa'idar kwanakin da nakeyi zuwa rana zai ɗauke, dama yanzun kaɗanma na gani a jikin pad ɗin amma bai ɗaukeba, to na tabbata zuwa azhar bazan gansaba. Ina fitowa doguwar riga na zura na koma gadon dan har wani jiri-jiri nake gani saboda barci, yau ko azkar na kasayi, aiko kafin na farga na lula.
Ɓangaren Jawaad ma ana idar da salla da ƙyar ya daure yay azkar ɗin, yana kammalawa ya nufo gida, sama-sama suka gaisa da maigadi ya shigo gidan, yasan Bilkisu barci take tunda dai ba salla zata tashi yiba. Ɗakinsa ya shige, jallabiyar jikinsa kawai ya zare ya haye gadonsa shima sai barci.
_________________________________
Da ƙyar likitoci suka samu Shahudah ta farfaɗo kusan ƙarfe biyun dare, ba ita kanta dake cikin mawuyacin halinba harsu kansu sunyi matuƙar jigata, gasu Dad duk sunbi sun ruɗa musu asibiti sai kace ran ƴar tasu a hannunsu yake. Aiko koda ta farfaɗo allurar barci kawai sukai mata ta sake komawa, suna fitowa su Momy dake wujiga-wujiga suka yo musu caa da tambaya. A yanzu bazasu iya wani zaman musu bayaniba dan haka sukace kawai ta farfaɗo.
Koba komai su Dad sun sami kwanciyar hankali, dan shi kansa ɗazun harda hawaye yayi, baisan irin ƙaunar da yakema Shahudah ba a rayuwarsa, musamman ma a rin wannan lokacin da wani gagarumin abu mai taɓa zuciya da tashin hankali keson faruwa da ita, sam zuciyarsa bazata iya ɗaukaba gaskiya, bama zai yuwuba, dolene ya nema mafita kafin lokaci ya ƙure. Shahudah sa, ɗiya mafi soyuwa a zuciyarsa, kai ina bazai yuwuba, dolene yasan mai yuwuwa, ya yarda ya rasa komai akan Shahudah wlhy.
Haka suka kwana a asibiti hankalinsu tashe har ALLAH ya wayi gari lafiya.
Misalin takwas na safe Shahudah ta farfaɗo bakinta na kiran sunan Jawaad, kuka take rurus da roƙon a kira mata Jawaad ya saki Bilkisu inba hakaba zata kashe kanta.
Kasancewar har mama Atika da bama lafiyar ƙafane da itaba tazo asibitin itama tunda safe suka rufu kanta suna lallashi da bata baki akan cewar ai Bilkisu bata tareba wai, kuma ta kwantar da hankalin Jawaad zaizo anjima kaɗan. Sam taƙi sauraren kowa, daga ƙarshe dai dole Doctor ya sake zuwa yay mata allurar barci mai ƙarfi dan jininta yay masifar hawa.
Doctor ya kalli Dad da Momy dake zaune a gabansa bayan ya gama rubuce-rubuce a takarda. Momy ta sake share hawayen da tun ɗazu ke mata ambaliya a saman kumatunta, “Doctor ka sakamu a duhu, kace muzo kuma kaƙi kace mana komai, mike faruwa ne da yarinyarmu?”. Numfashi Doctor ya saki yana goga biron hannunsa saman gira, kafin ya sake ɗagowa ya kallesu. “Maganar gaskiya bazan ɓoye mukuba yarinyarku na cikin haɗari, jininta ya hau ƙololuwa kasancewar tana ɗaukar abu da girma fiye da kima, wannan shine karo na biyu datai irin faɗuwar da ba'ason duk mai hawan jini irin nata da yi, dan kai tsaye take kaisu ga paralysis, yakamata ku daure ku sama mata abinda ta keso koku ɗauki ɗammarar ƙwantar mata da hankali ta hanyar data dace. sannan akwai wani ciwo da muka gano tana dashi wanda ita kanta da wahala ace tasan a kwashi, dan baikai lokacin da har yanzu zai fara ciwon da zatajisa a jikinta ba”. Cikin matsanancin ruɗani Dad da Mom ke tambayarsa wane ciwo ne?. Kafaɗunsa yaɗan ɗage yana sauke numfashi, “Karku damu bamai ɗaga hankali bane can sosai, domin ko babu ciwon ai sai ALLAH ya ƙaddara mutum zai haihu a duniya dama. Alamu sun nuna yarinyarku ta taɓa cire ciki, bincikenmu da hasashenmu ya nuna mana kuma kamar wata allura tayi yayin zubarwar, a zahiri wannan allurar tana aiki fiye da zato ga mace mai son zubda ciki, dan a ƙanƙanin lokaci take rugurguje ɗan tayin dake mahaifa ta kuma ɓarosa waje, sai dai idan akai rashin sa'a da yanayin jinin mutum takan haifar da matsala a mahaifa daga baya musamman idan anyita babu ƙa'ida, sai bayan wasu shekaru kuma ake gani illar da taima mace, wata macen haihuwace bata sakewa kwata-kwata, wata kuwa ruɓarmata da mahaifar takeyi har sai an cire mata, to Alhmdllh ita duk hakan basu