Sashe 109
Kwai Cikin Kaya Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sukuku na tashi da ƙyar nai alwala, raina cike da wasuwasi akan mafarkin da nayi maiban mamaki da al'ajabi, gashi komai dalla-dalla a zuciyata ban manceba kamar azahiri komai ya farumin ba'a mafarkiba. Bayan na idan da sallar ina cikin yin azkar ya dawo, baimin maganaba ya cire jallabiyar jikinsa kawai ya haye gadon ya kwanta daga shi sai boxer. Kallo kawai na iya binsa dashi haryaja bargo ya lulluɓa sannan ya miƙomin hannu alamar nazo. Janye idanuna nai daga garesa ina faɗin, “Ban kammala azkar ba fa”. Baice komaiba ya maida hannunsa a bargon ya lumshe idanu.
Lokacin dana kammala azkar haryay barci, dan saukar numfashinsa kawai nake jiyowa a hankali. Lallaɓawa nai na fice daga ɗakin danni idanun nawama sun bushe banajin barcin kuma. Ɗakinsa na nufa na fara gyarowa dukda babu wani datti tunda bawai zama akeba, kuma yau ba'a nan muka kwanaba, daga nan na dawo falonsa sai babban falo kuma har zuwa nawa falon tunda dama ƙananane su, turaren wuta da air fresheners na baza ko ina, nan take gidan ya ɗau ƙamshi. Jina nai tiɓis da gajiya, nifa dama can na tsani mopping yasin, babu abinda nake kallo mai wahala a aikin gida irin mopping da wanke-wanke, na tsani wanke-wanke fiye da zato, to amma yaya na iya haka zankeyi dole, idan wahalarce dama mun riga mun saba da ita ai tun ƙuruciya, to yanzukam data kasance dole kuma mai muhimmanci a gareni ai dole na zage nayi, sai dai harna fara tausayin kaina idan na koma aiki, lallai zanci ƙaniyata da ayyuka.
Agogo na kalla ƙarfe tara harda wasu mintuna, cikin jan jiki na nufi kitchen, ina tsaye da tunanin miya dace nayi mai sauƙi da bazan sake jigata kainaba naji ana knocking ƙofar falo. Fita nai kasancewar jikina da hijjab, na buɗe ƙofar. Drivern gidan Ummah ne ɗauke da kwando. Ya gaisheni sannan ya miƙamin basket ɗin, amsa nai da masa godiya, nakumace ya miƙa mana godiyarmu ga Ummah kafin muyi kiranta.
Sauƙi dana samu bazanyi girkiba kenan, sai kawai na shirya komai a D/table ɗin. Nagama zubama maigadi abinci a kularsa ya fito. Ɗagowa nai na kalli sashen da nakejin motsi, yana daga tsaye jikin glass ɗin daya raba falona da babban falon hannayensa duka a harɗe saman ƙirji. “Barka da tashi”. Na faɗa kaina a ƙasa ina ɗan murmushi.
Baice dani komaiba ya tako zuwa Dining ɗin yana wani yamutse fuska na alamun bai jima a tashi barci ba. Hannuna da nake rufe kulan ya kamo cikin nashi, cikin yanayin muryan wanda ya tsashi a barci yace, “Haka ake gaida miji dama hajjaju?”. Ɗagowa nai naɗan kallesa na ɗauke idanuna, “Nifa idan aka cigaba da takalata faɗa zan
maida murtani”. Yay maganar da ɗora bakinsa saman goshina ya sumbata sannan ya ɗago haɓata ya haɗe ba....🙄😏
Da ƙyar na samu ya barni mukai zaman yin breakfast, a hakanma ba tsira naiba dan kallonsa kawai ya isheni. Muna tsaka dacin abincin kira ya shigo wayarsa, ɗauka yayi, yanda naji yana amsawa da girmamawa ya sakani fahimtar da Umman su Nabeelah yake. Har muka kammala cin abincin basu kammalaba, na fahimci maganar tasu duk akan Anuwar ne, Nabeelah takai bayani kenan, nidai kwashe kayan nai na nufi kitchen domin wankewa, shi kuma ya ɗauka abincin maigadi ya fita.
Na kammala wanke-wanken na nufi ɗakina zanyi wanka, ina gama cire kaya na ɗaura towel sai gashi ya shigo tsulum babu zato. Kunya naji kamar in nutse, shiko ya wani fuske abinsa saima jallabiyar sa shima ya cire, sama kawai naji anyi dani, hakan ya sakani tsorata nai saurin zagaye hannayena a wuyansa. Ƙaramar dariya yayi da ranƙwafowa ya sumbaci gashina yana faɗin, “Ki rage tsoro yarinyarnan wlhy”.
Ban iya bashi amsaba muka shige bathroom. tunda na fahimci yana nufin muyi wanka tare na shiga zare idanu, ‘kutt inani ina wanka da sangamemen ƙaton nan’. Cikin marairaicewa na shiga roƙonsa akan ya barni na fita idan ya gama sai nayi nima.
Towel ɗin jikina ya sunce yana faɗin, “Barma wahal da kanki Zinaran”. Saurin juya masa baya nai ina rumtse idanu da ƙarfi, sai kawai jinsa nai ya sakani jikinsa da saukar ruwa a kanmu lokaci guda. Sassanyar ajiyar zuciya na saki.
Duk wani noƙe-noƙena akan wankan nan dole na sake mukai wankan nan tare yanda ya keso, dan hanyoyin da ya ringabi dani bazasu yuwu na iya cigaba da bijirewanba. duk yanda zan fassara muku dodon nan nawa da wahala ku yarda dani, dan haka bara kawai nai zipping🤐 bakina kamar zaifi sauƙi.
Man ma tare muka shafa, yaymin drying kaina da yake wuta ta kwana har yanzu akwai, tsaf ya gyaramin shi tamkar wani mai'aikacin gidan saloon. Kayan sawama shine ya zaɓamin zani da riga na wani lass mara nauyi, sai dai ya haɗu harma ya gaji da haɗuwar, zaunar dani yay wai zai ɗauran ɗan kwali, nikam yau naga idi an maidani kamar wata doll. Tunda aka fara ɗaura ɗan kwalin nake gumtse dariya, sai kace irin yadikkon nan na cikin ruga, kasa jurewa nai na ƙyalƙyale da dariya, ya dunguremin kai shima yanayi da faɗin, “Ai dai nayi ƙoƙari”.
Nace, “To dama waye zaice bakayiba ya kwana a call”. “Ashe kin gane karatun ta wajena, muje a ramawa kura aniyarta nima a shiryani yanda Ummah zatazo ta tabbatar ɗanta ya gama dacewa a duniya sai fatan lahira”.
Murmushi nayi ina rufe fuska. sai kuma na buɗe da tambayarsa zuwa zasuyi?. Kansa ya ɗagamin, “Nabeelah takai gulma ta kasa haƙuri sai tazo taji bayani, dama kuma akwai wani abun a ƙasa, zasuzo itada Ummah ƙarama”. Daɗi naji ya sake kamani dan ƙaunarsu nake bayin ALLAHn nan, yaja hannuna muka tafi ɗakinsa, tsareni yay na zaɓo masa kayan shima, ya kuma rantse nice zan shiryashi babu ɗaga ƙafa. Jama'a yau nasha kunya fiye da hasashe, shi dai wannan boss ɗin ku gansa kawai ku barsa inda yake, sanin wanene shi saini matarsa😉 (karfa aimin snatching ƴammatan Bilyn Abdull😝. Lol😂).
Tsaf na shirya abuna ina ƙuƙƙumshe fuska na feshesa da kalolin turarensa masu daɗin ƙamshi, kiransa da akai a wayane ya bani damar gudowa nawa ɗakin na gyara nai zaman ɗaura ɗan kwali, sai da na tabbatar nayi dai-dai buƙatar mai kallo sannan na ƙara turare na fito ina tunanin abinda zan girkama baƙina da rana.
Na shiga kitchen ɗin ina nazari da duba abinda muke dashi ya shigo. “Ki rubuta abinda zaki buƙata ga Sadiq nan yazo zaiyo cefane”. Kaina na jinjina masa.
Ina gama rubuta abinda zan buƙata na dawo kitchen ɗin na fara ɗaura abinda ke a hannu, a mamakina sai gani nai shima ya shigo, riga ya ɗauka ya miƙamin wai na ɗaura masa. Na ɗan waro idanu waje da faɗin, “Namiji da girki?”. Ido ɗaya ya kannemin da faɗin, “Bakiso nai koyi da ƙyawawan halayen MANZON ALLAH (S.A.W)? Miemaa insha ALLAH zaki sami mijinki a cikin gidanki fiye da yanda kike zato, zan riritaki na shagwaɓaki na gatantaki, idan saɓani ya shigo a tsa
kaninmu muyi haƙuri da juna mu daure wajen yima juna uzuri da ƙyaƙyƙyawan zato, bance dake niɗin na daban bane, bankuma miki alƙawarin zama na daban ba, sai dai insha ALLAH zan kasance miki mai sauƙi da rangwame kamar yanda nake fata daga gareki, randa kuma zan ƙara aure ki kwantarmin da hankalinki kamar kinyi baƙo ya mutu”. Harara na zuba masa batare da nayi zatoba ina mai zumɓura baki da juya masa baya. Ya ƙyalƙyale da dariya yana rungumoni jikinsa, “Oh gulmammiyar matata ashe tana sona take basarwa, garama ki shirya yarinya mata huɗu zanyi gangariya”. Ƙin tanka masa nayi, dan jinai zuciyata ta kumbura, har nai mamaki dan bansan dalilin hakanba.
Bai fasa tsokanata ba har Sadiq ya kawo cefanen muka shiga yin aikin girkin ni da shi, yanda yake komai a nutse ya sani fahimtar ya iya girki shima, ban tambayesa ba dai har muka kammala komai, sai dai lokaci-lokaci yakan fita Dining ya amsa wayarsa daya bari a can sai ya dawo................✍
😵kuttt addu'arkufa ta cini da yawa words 4412😫🤒
Barka da juma'a😍😍😘😘.
ZAAFAFAN LITTATAFAI GUDA GOMA da sukazo muku cikin ƙyawawan tsari a baya har yanzu suna nanfa a kasuwa.
SAFIYYA HUGUMA tazo muku da;
ƊAURIN ƁOYE
ALƘAWARIN ALLAH.
HAFSAT RANO tazo muku da;
SAUYIN ƘADDARA
ƊAURIN GORO
MAMU GEE tazo muku da;
BURI ƊAYA
ƘAUNAR MU.
MISS XOXO tazo muku da;
KAIMIN HALACCI
IGIYAR ZATO.
BILYN ABDULL tazo muku da;
WUTSIYAR RAƘUMI...
GUDU DA WAIWAYE....
abin birgewa books ɗinan duk sun wanzune akan farashi mai rahusa, guda goma duka 1k ne, guda biya 500, guda huɗu 450, guda uku 400, guda biyu 300, ɗaya 200 gamai buƙata zai iya tun tuɓar wannan numban domin samunsu a documents dan an kammalasu.
Katin waya mtn za'a turaahi tanan. 09032345899
sai kunma masu tura kuɗi ta bank zaku tura tanan 0225878823
Hafsat Kabir Umar GTB.
Saiku tura shaidar biyanku ta wannan number 0803 081 1300
Sai kunzo😍😍😍😘.
ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🙏🏻.
Domin samun littafin Ƙwai cikin ƙaya daga farkon ko taɓa Link ɗin da ke ƙasa.
👇👇👇👇
.
https://www.facebook.com/groups/2803452939899949/?ref=share
[1/11, 10:48 PM] Abue Saleh AlQuyraemey: Bilyn Abdull 📚:
Page 46
Lokacin dana kammala azkar haryay barci, dan saukar numfashinsa kawai nake jiyowa a hankali. Lallaɓawa nai na fice daga ɗakin danni idanun nawama sun bushe banajin barcin kuma. Ɗakinsa na nufa na fara gyarowa dukda babu wani datti tunda bawai zama akeba, kuma yau ba'a nan muka kwanaba, daga nan na dawo falonsa sai babban falo kuma har zuwa nawa falon tunda dama ƙananane su, turaren wuta da air fresheners na baza ko ina, nan take gidan ya ɗau ƙamshi. Jina nai tiɓis da gajiya, nifa dama can na tsani mopping yasin, babu abinda nake kallo mai wahala a aikin gida irin mopping da wanke-wanke, na tsani wanke-wanke fiye da zato, to amma yaya na iya haka zankeyi dole, idan wahalarce dama mun riga mun saba da ita ai tun ƙuruciya, to yanzukam data kasance dole kuma mai muhimmanci a gareni ai dole na zage nayi, sai dai harna fara tausayin kaina idan na koma aiki, lallai zanci ƙaniyata da ayyuka.
Agogo na kalla ƙarfe tara harda wasu mintuna, cikin jan jiki na nufi kitchen, ina tsaye da tunanin miya dace nayi mai sauƙi da bazan sake jigata kainaba naji ana knocking ƙofar falo. Fita nai kasancewar jikina da hijjab, na buɗe ƙofar. Drivern gidan Ummah ne ɗauke da kwando. Ya gaisheni sannan ya miƙamin basket ɗin, amsa nai da masa godiya, nakumace ya miƙa mana godiyarmu ga Ummah kafin muyi kiranta.
Sauƙi dana samu bazanyi girkiba kenan, sai kawai na shirya komai a D/table ɗin. Nagama zubama maigadi abinci a kularsa ya fito. Ɗagowa nai na kalli sashen da nakejin motsi, yana daga tsaye jikin glass ɗin daya raba falona da babban falon hannayensa duka a harɗe saman ƙirji. “Barka da tashi”. Na faɗa kaina a ƙasa ina ɗan murmushi.
Baice dani komaiba ya tako zuwa Dining ɗin yana wani yamutse fuska na alamun bai jima a tashi barci ba. Hannuna da nake rufe kulan ya kamo cikin nashi, cikin yanayin muryan wanda ya tsashi a barci yace, “Haka ake gaida miji dama hajjaju?”. Ɗagowa nai naɗan kallesa na ɗauke idanuna, “Nifa idan aka cigaba da takalata faɗa zan
maida murtani”. Yay maganar da ɗora bakinsa saman goshina ya sumbata sannan ya ɗago haɓata ya haɗe ba....🙄😏
Da ƙyar na samu ya barni mukai zaman yin breakfast, a hakanma ba tsira naiba dan kallonsa kawai ya isheni. Muna tsaka dacin abincin kira ya shigo wayarsa, ɗauka yayi, yanda naji yana amsawa da girmamawa ya sakani fahimtar da Umman su Nabeelah yake. Har muka kammala cin abincin basu kammalaba, na fahimci maganar tasu duk akan Anuwar ne, Nabeelah takai bayani kenan, nidai kwashe kayan nai na nufi kitchen domin wankewa, shi kuma ya ɗauka abincin maigadi ya fita.
Na kammala wanke-wanken na nufi ɗakina zanyi wanka, ina gama cire kaya na ɗaura towel sai gashi ya shigo tsulum babu zato. Kunya naji kamar in nutse, shiko ya wani fuske abinsa saima jallabiyar sa shima ya cire, sama kawai naji anyi dani, hakan ya sakani tsorata nai saurin zagaye hannayena a wuyansa. Ƙaramar dariya yayi da ranƙwafowa ya sumbaci gashina yana faɗin, “Ki rage tsoro yarinyarnan wlhy”.
Ban iya bashi amsaba muka shige bathroom. tunda na fahimci yana nufin muyi wanka tare na shiga zare idanu, ‘kutt inani ina wanka da sangamemen ƙaton nan’. Cikin marairaicewa na shiga roƙonsa akan ya barni na fita idan ya gama sai nayi nima.
Towel ɗin jikina ya sunce yana faɗin, “Barma wahal da kanki Zinaran”. Saurin juya masa baya nai ina rumtse idanu da ƙarfi, sai kawai jinsa nai ya sakani jikinsa da saukar ruwa a kanmu lokaci guda. Sassanyar ajiyar zuciya na saki.
Duk wani noƙe-noƙena akan wankan nan dole na sake mukai wankan nan tare yanda ya keso, dan hanyoyin da ya ringabi dani bazasu yuwu na iya cigaba da bijirewanba. duk yanda zan fassara muku dodon nan nawa da wahala ku yarda dani, dan haka bara kawai nai zipping🤐 bakina kamar zaifi sauƙi.
Man ma tare muka shafa, yaymin drying kaina da yake wuta ta kwana har yanzu akwai, tsaf ya gyaramin shi tamkar wani mai'aikacin gidan saloon. Kayan sawama shine ya zaɓamin zani da riga na wani lass mara nauyi, sai dai ya haɗu harma ya gaji da haɗuwar, zaunar dani yay wai zai ɗauran ɗan kwali, nikam yau naga idi an maidani kamar wata doll. Tunda aka fara ɗaura ɗan kwalin nake gumtse dariya, sai kace irin yadikkon nan na cikin ruga, kasa jurewa nai na ƙyalƙyale da dariya, ya dunguremin kai shima yanayi da faɗin, “Ai dai nayi ƙoƙari”.
Nace, “To dama waye zaice bakayiba ya kwana a call”. “Ashe kin gane karatun ta wajena, muje a ramawa kura aniyarta nima a shiryani yanda Ummah zatazo ta tabbatar ɗanta ya gama dacewa a duniya sai fatan lahira”.
Murmushi nayi ina rufe fuska. sai kuma na buɗe da tambayarsa zuwa zasuyi?. Kansa ya ɗagamin, “Nabeelah takai gulma ta kasa haƙuri sai tazo taji bayani, dama kuma akwai wani abun a ƙasa, zasuzo itada Ummah ƙarama”. Daɗi naji ya sake kamani dan ƙaunarsu nake bayin ALLAHn nan, yaja hannuna muka tafi ɗakinsa, tsareni yay na zaɓo masa kayan shima, ya kuma rantse nice zan shiryashi babu ɗaga ƙafa. Jama'a yau nasha kunya fiye da hasashe, shi dai wannan boss ɗin ku gansa kawai ku barsa inda yake, sanin wanene shi saini matarsa😉 (karfa aimin snatching ƴammatan Bilyn Abdull😝. Lol😂).
Tsaf na shirya abuna ina ƙuƙƙumshe fuska na feshesa da kalolin turarensa masu daɗin ƙamshi, kiransa da akai a wayane ya bani damar gudowa nawa ɗakin na gyara nai zaman ɗaura ɗan kwali, sai da na tabbatar nayi dai-dai buƙatar mai kallo sannan na ƙara turare na fito ina tunanin abinda zan girkama baƙina da rana.
Na shiga kitchen ɗin ina nazari da duba abinda muke dashi ya shigo. “Ki rubuta abinda zaki buƙata ga Sadiq nan yazo zaiyo cefane”. Kaina na jinjina masa.
Ina gama rubuta abinda zan buƙata na dawo kitchen ɗin na fara ɗaura abinda ke a hannu, a mamakina sai gani nai shima ya shigo, riga ya ɗauka ya miƙamin wai na ɗaura masa. Na ɗan waro idanu waje da faɗin, “Namiji da girki?”. Ido ɗaya ya kannemin da faɗin, “Bakiso nai koyi da ƙyawawan halayen MANZON ALLAH (S.A.W)? Miemaa insha ALLAH zaki sami mijinki a cikin gidanki fiye da yanda kike zato, zan riritaki na shagwaɓaki na gatantaki, idan saɓani ya shigo a tsa
kaninmu muyi haƙuri da juna mu daure wajen yima juna uzuri da ƙyaƙyƙyawan zato, bance dake niɗin na daban bane, bankuma miki alƙawarin zama na daban ba, sai dai insha ALLAH zan kasance miki mai sauƙi da rangwame kamar yanda nake fata daga gareki, randa kuma zan ƙara aure ki kwantarmin da hankalinki kamar kinyi baƙo ya mutu”. Harara na zuba masa batare da nayi zatoba ina mai zumɓura baki da juya masa baya. Ya ƙyalƙyale da dariya yana rungumoni jikinsa, “Oh gulmammiyar matata ashe tana sona take basarwa, garama ki shirya yarinya mata huɗu zanyi gangariya”. Ƙin tanka masa nayi, dan jinai zuciyata ta kumbura, har nai mamaki dan bansan dalilin hakanba.
Bai fasa tsokanata ba har Sadiq ya kawo cefanen muka shiga yin aikin girkin ni da shi, yanda yake komai a nutse ya sani fahimtar ya iya girki shima, ban tambayesa ba dai har muka kammala komai, sai dai lokaci-lokaci yakan fita Dining ya amsa wayarsa daya bari a can sai ya dawo................✍
😵kuttt addu'arkufa ta cini da yawa words 4412😫🤒
Barka da juma'a😍😍😘😘.
ZAAFAFAN LITTATAFAI GUDA GOMA da sukazo muku cikin ƙyawawan tsari a baya har yanzu suna nanfa a kasuwa.
SAFIYYA HUGUMA tazo muku da;
ƊAURIN ƁOYE
ALƘAWARIN ALLAH.
HAFSAT RANO tazo muku da;
SAUYIN ƘADDARA
ƊAURIN GORO
MAMU GEE tazo muku da;
BURI ƊAYA
ƘAUNAR MU.
MISS XOXO tazo muku da;
KAIMIN HALACCI
IGIYAR ZATO.
BILYN ABDULL tazo muku da;
WUTSIYAR RAƘUMI...
GUDU DA WAIWAYE....
abin birgewa books ɗinan duk sun wanzune akan farashi mai rahusa, guda goma duka 1k ne, guda biya 500, guda huɗu 450, guda uku 400, guda biyu 300, ɗaya 200 gamai buƙata zai iya tun tuɓar wannan numban domin samunsu a documents dan an kammalasu.
Katin waya mtn za'a turaahi tanan. 09032345899
sai kunma masu tura kuɗi ta bank zaku tura tanan 0225878823
Hafsat Kabir Umar GTB.
Saiku tura shaidar biyanku ta wannan number 0803 081 1300
Sai kunzo😍😍😍😘.
ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🙏🏻.
Domin samun littafin Ƙwai cikin ƙaya daga farkon ko taɓa Link ɗin da ke ƙasa.
👇👇👇👇
.
https://www.facebook.com/groups/2803452939899949/?ref=share
[1/11, 10:48 PM] Abue Saleh AlQuyraemey: Bilyn Abdull 📚:
Page 46