Sashe 1
Sarki Sameer Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
[15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI SAMEER💅
           (DA ZAFI ZAFI)
               By
         â¤ï¸xeemat...loveâ¤ï¸
 Â
       *BOOK* 3ï¸âƒ£
*BARKAN MU DA SHIGOWA SARKI SAMEER KASHI NA UKU, WANDA NAKE FATAN ALLAH YABANI IKON KAMMALA SHI LAFIYA KUMA NAKE FATAN YAKASANCE NA ƘARSHE,* Â
*_Typing........âœï¸âœï¸_*
_____Bata Æ™arasa ba yakai mata wata uwar shaÆ™a awuya yana ta fitar da numfashi idonsa sun kaÉ—a sunyi ja yama kasa magana ya shaÆ™eta kawai, ita kuma tana ta faman kakari zatayi amai tana Æ™oÆ™arin Æ™watar kanta, amma ina Æ™arfin su ba É—aya ba, bai sake taba saida yaga ta daina numfashi sannan yasake ta, tafi luuuu ta faÉ—i a Æ™asa mataciyyyya........âœï¸âœï¸
___cike da ɓacin rai zuciyar sa kamar zata fito waje ya tsugunna agaban ta tare da kara hannun sa akan hancinta yaji bata numfashi miƙewa yayi tsaye yana yarfa hannun yana neman mafita can wata dabara ta faɗo masa tunkan mutane su riskesa aciki gwara yayi takansa ta yanda babu wanda zai tuhumesa, da sauri ya cicciɓeta ya ɗorata aka faɗarsa ya nufi bedroom ɗinta akan gado ya shinfiɗeta sannan ya fito daga ɗakin cikin hanzarin har yana tuntuɓe wajen tafiya, cak yaja ya tsaya tare da daskarewa agurin jinsa da ganin sa da numfashin sa suka fara yi masa barazanar ɗaukewa subar gangar jikinsa, ba komai bane ya haddasa masa wannan ɗaukewar ta wucin gadi face tozali da yayi da Meer tsaye da waya a hannun sa alamar video yake ɗaukar sa,
A hankali Meer ya shiga takawa zuwa inda ya ƙame agun, Saida yaje ɗab dashi sannan ya tsaya agabansa yana kallon ƙwayar idon sa da suka canza kala zuwa na tashin hankali,
Videon ya kunna masa tare da nuna masa shi, videon tunda ga loƙacin da matar ta fito tana tafa hannun ne har loƙacin datake faɗa masa maganganun da loƙacin da ya tashi ya shaƙeta harta dena numfashi sannan ya sake ta ta faɗi a ƙasa, tundaga farko dai har zuwa ƙarshe, babu abun da bai fito ba daga wayar,
Yana kaiwa ƙarshe Meer ya kashe wayar tare da sakata a aljihu yana binsa da kallo tundaga sama har ƙasa,Saida yagana ƙare masa kallo sannan yace finally ko ba ace komai ba duk wanda yaga videon zai samu amsar sa dan haka yanzu sai ka jira hukunci biyu baya ga wancen da ake zarginka da shi yanzu kuma ka ƙara da kisan kai gaskiya ka burgeni da ka iya aikata haka kaiɗin ka kasance me fuska biyu kana nuna kai babu abun da kasani kai na Allah ashe kaine ƙungurumin munafikin to maza ina sauraron ka faɗa min ta yanda akai kuka koreta daga gidan kuma ka gaya min waye da waye yake da hannu aciki kafaɗa min tun muna shaida juna kafin inyi maka yaren da zakagane kuma magana ta bazu taje kunnen kowa, kuma da kanka nake son kaje ka faɗawa mutane kisan kan da kayi da hannun ka ka kashe matar ka,
Buɗar bakin Waziri sai kawai ya kwashe da dariya kamar zararre haka yadinga tiƙar dariyar sa saida yayi me isarsa sai kuma yaƙara haɗe rai tare da canza fuska, ta koma ba wani alamun tsoro atattare dashi ya shiga zagaya Meer yana karkaɗa kai sannan ya dawo gabansa yace "Wow! wow!! wow!! lalle ɗan ƙaramin zaki ya girma yaro ƙwazon ka ya matuƙar burgeni saidai fa ka makaro kai atunanin ka wannan abun da ka ɗauka kasamu hujja akaina kenan hhhhhh abun ma abun dariya kasani tun loƙacin da ka ajiye wayar na ganka kai ka isa kamin wayo masu iya magana sukan ce abun da babba ya hango yaro ko ya taka dutsen dala bazai hango ba, kaina ba irin naka bane nayi wasa da ƙwaƙwalwarkane ta hanyar ƙara toshe maka lissafi,
Dakatawa yayi da maganar sai kuma ya ƙara fashewa da dariya, yace "nafi ƙarfin kakanka bare kuma uban ka hartakai ga kai ƙaramin yen yen kai harka isa kasa kani a fargaba baka isa naji tsoron kaba, yaushe kazo duniyar yaushe aka haifeka bari ingaya maka tun ranar da kukazo kallo ɗaya nayi maka nagama karantar ka kuma nasan dole zaka zo gurina, kaɗanyi ƙoƙari wajen ganoni da wuri harka fara tuhuma ta to tuhumar ka gaskiya ce ina da hannu tsudum tsudum acikin lamarin nan duk da nima ina da uban gidana, labarin da nabaka duk ƙaryane sannan hasashen ka yayi daidai, fulani bata da masaniya akai ƙwarai kuwa da ita muke aiki wajen aiwatar da koman mu ni da kaina naje nasa akayi duk abun da akayi ta amince aka saka mata cikin ƙarya da masaniyar mu ɗanta da ta ɗauko yazo gidan nan ita kanta bata sani ba, kai ƙarewa ma tana haihuwa mu muka juyar mata da mahaifa ta yanda baza ta taɓa haihuwa ba ita kuma munyi iya ƙoƙarin mahaifar tata taƙi juyuwa shiyasa muka shirya muka fitar da ita daga cikin gidan daga ita har ƴaƴan nata, tundaga kan ubanka har kan ƙanin ubanka, saboda ba maso ɗaya daga cikin jinin Muhammad yayi mulki agidan nan munfiso masarautar tazama mara gata da galihu ai ta mugunta acikin ta shiyasa muka ɗora wani daban daga waje wannan duk shirin mune, bana jin tsoron ka shiyasa nagaya maka duk wannan batun kuma ko ka faɗawa wasu babu me yarda dakai ko sauraron kama baza ayi ba indai ba ƙwaƙwarar hujja zaka samu ba ta fatar bakidai baka isa anyar da dakai ba, hmmm yaro man kaza baka san waye niba shiyasa kayi gigin shigowa gonata shawara da zan baka shine kayi gaggawar zare hannuka akan binciken nan dakake shirin yi abun da zaifi maka sauƙi ma shine da zaku tattara inaku inaku kubar masarautar nan gaba ɗayan ku hakan sai yafi muku sauƙi dan bazaku taɓa yin nasara akan mu ba kuma mulki bazai taɓa dawo wa hannun kuba na rantse da Allah jinin Muhammad bazai taɓa mulkar garin nan ba, ɗaya bayan ɗaya sai mun ƙara ɓatar daku ɓatan da har abada kuma bazaku sake dawowa ba da ƙafafun ku zaku bar cikin gidan nan gaba ɗayan ku,
Tunda yafara magana Meer yake binsa da kallo ko kaɗan akalaman sa babu wanda ya tsoratar dashi saima zugasa da yayi zai ƙara sake datse damtse wajen yin nasara akansu shi a tunanin sa bazai kamu ba shiyasa ya zauna ta zube masa abun dake cikin sa wannan kwa babban ganganci ne sai ya nuna masa zamani ya canza duk ƙarfin kansa zai nuna masa nasa ya ninka nasa sau ɗari shima akaran kansa bazai tona masa asiri yanzu ba sai yafara sanya masa tsoran sa sai ya haddasa masa tsoro da furgici sai yasa daidai da second ɗata tunanin sa yake cike da tashin hankali daga yau yagama farin ciki arayuwar sa ta ruwan sanyi zai ladaftar dashi yabashi kashi,
Gyara tsayiwar sa yayi sannan shima ya ɗora da cewa, lalle ne tsohon banza kayi ƙoƙari naji duka baya nanka kamar yanda kace saida ƙwaƙwarar hujja za akama ka to ina mai tabbatar maka nan bada jimawa ba zan samo ta kuma wannan videon da na ɗauka dole shima hujja ce taya zaka kare kanka dashi idan mutane suka gani,
Waziri yayi wani irin murmushi irin yaro kenan kana wasa dani sannan shima ya gyara tsayiyuwa yace "wannan videon da kanka zaka gogesa domin baida wani amfani agurin ka bare kuma gurin wasu wannan abun da ka ɗauka, ka ɗauka kamar film kagani domin shirine bawai gaskiya ba kaɗan na nuna maka daga cikin juyar da kai dazanyi ta hanyoyi da dama, Kai atunanin ka zan kashe matata da kaina wannan ai ganganci ne to wannan kaɗan kagani gaba ɗayan mu kanmu a haɗe yake aduk loƙacin da abu yafaru da ɗaya atake wani zai kawo masa taimako ta wata hanyar daban, da bamuyi haka ba yanda ka ajiye mana waya anan da zamu ɗora da wata maganar ne daban ta yanda zaka samu hujja amma sai muka ankare da shirin da kayi sai mukayi maka wasan kwaikwayo, Ni matata bata mutu ba kuma ba shaƙar mutuwa nayi mata ba, shiru tayi sannan ya ɗan ɗaga murya yace "Indota"
Yana faɗa kuwa saiga matar da yakai ɗaki ta fito tana sakin wani shu'umin murmushi tare da taku ɗaiɗai har ta ƙaraso gurin Meer tace yaro ya kaga shirin namu Allah sarki har kaban tausayi aradun Allah, nima dai shawara ta agareka shine ka cire hannun ka aciki in bahaka ba zaka saka kanka cikin tashin hankali a kowace rana sai munsan yaka cikin tashin hankali, tagget ɗin na farko akan zamu fara da mahaifiyar ka sai kuma mahaifinka sai kuma mtsww kodan ma bashi da amfani gaya maka sauran kawaidai sai ka kasance cikin shiri da basu kariya idan zaka iya duk wanda yaci tuwo damu miya ya shamu, zamu barka cikin hayyacin ka tayanda zamu fi jin daɗin tarwatsa maka ƙwaƙwalwar ka, tayanda ko ance ga mulki ka hau da bakinka zaka ce bakaso dan nasan idan muka tsaya wasa kaine sarki saidai bazamu taɓa barin hakan ta faru ba, wannan alƙawarin ƙungiya ne, kamar yanda ya faɗa maka sai mun ƙara tarwatsaku ɗaya bayan ɗaya sai munsa kunyi nadamar dawowa sai kungwammace dama kun ƙaraci rayuwar ku a inda kuke sai kunji dama baku san su waye muba, sanin mu masifa ne, loƙacin da take wannan maganar waziri kuma yabar wajen ya shige ɗaki bai daɗe ba kuma ya fito, hannu wansa abaya yana jinjina kai,
           (DA ZAFI ZAFI)
               By
         â¤ï¸xeemat...loveâ¤ï¸
 Â
       *BOOK* 3ï¸âƒ£
*BARKAN MU DA SHIGOWA SARKI SAMEER KASHI NA UKU, WANDA NAKE FATAN ALLAH YABANI IKON KAMMALA SHI LAFIYA KUMA NAKE FATAN YAKASANCE NA ƘARSHE,* Â
*_Typing........âœï¸âœï¸_*
_____Bata Æ™arasa ba yakai mata wata uwar shaÆ™a awuya yana ta fitar da numfashi idonsa sun kaÉ—a sunyi ja yama kasa magana ya shaÆ™eta kawai, ita kuma tana ta faman kakari zatayi amai tana Æ™oÆ™arin Æ™watar kanta, amma ina Æ™arfin su ba É—aya ba, bai sake taba saida yaga ta daina numfashi sannan yasake ta, tafi luuuu ta faÉ—i a Æ™asa mataciyyyya........âœï¸âœï¸
___cike da ɓacin rai zuciyar sa kamar zata fito waje ya tsugunna agaban ta tare da kara hannun sa akan hancinta yaji bata numfashi miƙewa yayi tsaye yana yarfa hannun yana neman mafita can wata dabara ta faɗo masa tunkan mutane su riskesa aciki gwara yayi takansa ta yanda babu wanda zai tuhumesa, da sauri ya cicciɓeta ya ɗorata aka faɗarsa ya nufi bedroom ɗinta akan gado ya shinfiɗeta sannan ya fito daga ɗakin cikin hanzarin har yana tuntuɓe wajen tafiya, cak yaja ya tsaya tare da daskarewa agurin jinsa da ganin sa da numfashin sa suka fara yi masa barazanar ɗaukewa subar gangar jikinsa, ba komai bane ya haddasa masa wannan ɗaukewar ta wucin gadi face tozali da yayi da Meer tsaye da waya a hannun sa alamar video yake ɗaukar sa,
A hankali Meer ya shiga takawa zuwa inda ya ƙame agun, Saida yaje ɗab dashi sannan ya tsaya agabansa yana kallon ƙwayar idon sa da suka canza kala zuwa na tashin hankali,
Videon ya kunna masa tare da nuna masa shi, videon tunda ga loƙacin da matar ta fito tana tafa hannun ne har loƙacin datake faɗa masa maganganun da loƙacin da ya tashi ya shaƙeta harta dena numfashi sannan ya sake ta ta faɗi a ƙasa, tundaga farko dai har zuwa ƙarshe, babu abun da bai fito ba daga wayar,
Yana kaiwa ƙarshe Meer ya kashe wayar tare da sakata a aljihu yana binsa da kallo tundaga sama har ƙasa,Saida yagana ƙare masa kallo sannan yace finally ko ba ace komai ba duk wanda yaga videon zai samu amsar sa dan haka yanzu sai ka jira hukunci biyu baya ga wancen da ake zarginka da shi yanzu kuma ka ƙara da kisan kai gaskiya ka burgeni da ka iya aikata haka kaiɗin ka kasance me fuska biyu kana nuna kai babu abun da kasani kai na Allah ashe kaine ƙungurumin munafikin to maza ina sauraron ka faɗa min ta yanda akai kuka koreta daga gidan kuma ka gaya min waye da waye yake da hannu aciki kafaɗa min tun muna shaida juna kafin inyi maka yaren da zakagane kuma magana ta bazu taje kunnen kowa, kuma da kanka nake son kaje ka faɗawa mutane kisan kan da kayi da hannun ka ka kashe matar ka,
Buɗar bakin Waziri sai kawai ya kwashe da dariya kamar zararre haka yadinga tiƙar dariyar sa saida yayi me isarsa sai kuma yaƙara haɗe rai tare da canza fuska, ta koma ba wani alamun tsoro atattare dashi ya shiga zagaya Meer yana karkaɗa kai sannan ya dawo gabansa yace "Wow! wow!! wow!! lalle ɗan ƙaramin zaki ya girma yaro ƙwazon ka ya matuƙar burgeni saidai fa ka makaro kai atunanin ka wannan abun da ka ɗauka kasamu hujja akaina kenan hhhhhh abun ma abun dariya kasani tun loƙacin da ka ajiye wayar na ganka kai ka isa kamin wayo masu iya magana sukan ce abun da babba ya hango yaro ko ya taka dutsen dala bazai hango ba, kaina ba irin naka bane nayi wasa da ƙwaƙwalwarkane ta hanyar ƙara toshe maka lissafi,
Dakatawa yayi da maganar sai kuma ya ƙara fashewa da dariya, yace "nafi ƙarfin kakanka bare kuma uban ka hartakai ga kai ƙaramin yen yen kai harka isa kasa kani a fargaba baka isa naji tsoron kaba, yaushe kazo duniyar yaushe aka haifeka bari ingaya maka tun ranar da kukazo kallo ɗaya nayi maka nagama karantar ka kuma nasan dole zaka zo gurina, kaɗanyi ƙoƙari wajen ganoni da wuri harka fara tuhuma ta to tuhumar ka gaskiya ce ina da hannu tsudum tsudum acikin lamarin nan duk da nima ina da uban gidana, labarin da nabaka duk ƙaryane sannan hasashen ka yayi daidai, fulani bata da masaniya akai ƙwarai kuwa da ita muke aiki wajen aiwatar da koman mu ni da kaina naje nasa akayi duk abun da akayi ta amince aka saka mata cikin ƙarya da masaniyar mu ɗanta da ta ɗauko yazo gidan nan ita kanta bata sani ba, kai ƙarewa ma tana haihuwa mu muka juyar mata da mahaifa ta yanda baza ta taɓa haihuwa ba ita kuma munyi iya ƙoƙarin mahaifar tata taƙi juyuwa shiyasa muka shirya muka fitar da ita daga cikin gidan daga ita har ƴaƴan nata, tundaga kan ubanka har kan ƙanin ubanka, saboda ba maso ɗaya daga cikin jinin Muhammad yayi mulki agidan nan munfiso masarautar tazama mara gata da galihu ai ta mugunta acikin ta shiyasa muka ɗora wani daban daga waje wannan duk shirin mune, bana jin tsoron ka shiyasa nagaya maka duk wannan batun kuma ko ka faɗawa wasu babu me yarda dakai ko sauraron kama baza ayi ba indai ba ƙwaƙwarar hujja zaka samu ba ta fatar bakidai baka isa anyar da dakai ba, hmmm yaro man kaza baka san waye niba shiyasa kayi gigin shigowa gonata shawara da zan baka shine kayi gaggawar zare hannuka akan binciken nan dakake shirin yi abun da zaifi maka sauƙi ma shine da zaku tattara inaku inaku kubar masarautar nan gaba ɗayan ku hakan sai yafi muku sauƙi dan bazaku taɓa yin nasara akan mu ba kuma mulki bazai taɓa dawo wa hannun kuba na rantse da Allah jinin Muhammad bazai taɓa mulkar garin nan ba, ɗaya bayan ɗaya sai mun ƙara ɓatar daku ɓatan da har abada kuma bazaku sake dawowa ba da ƙafafun ku zaku bar cikin gidan nan gaba ɗayan ku,
Tunda yafara magana Meer yake binsa da kallo ko kaɗan akalaman sa babu wanda ya tsoratar dashi saima zugasa da yayi zai ƙara sake datse damtse wajen yin nasara akansu shi a tunanin sa bazai kamu ba shiyasa ya zauna ta zube masa abun dake cikin sa wannan kwa babban ganganci ne sai ya nuna masa zamani ya canza duk ƙarfin kansa zai nuna masa nasa ya ninka nasa sau ɗari shima akaran kansa bazai tona masa asiri yanzu ba sai yafara sanya masa tsoran sa sai ya haddasa masa tsoro da furgici sai yasa daidai da second ɗata tunanin sa yake cike da tashin hankali daga yau yagama farin ciki arayuwar sa ta ruwan sanyi zai ladaftar dashi yabashi kashi,
Gyara tsayiwar sa yayi sannan shima ya ɗora da cewa, lalle ne tsohon banza kayi ƙoƙari naji duka baya nanka kamar yanda kace saida ƙwaƙwarar hujja za akama ka to ina mai tabbatar maka nan bada jimawa ba zan samo ta kuma wannan videon da na ɗauka dole shima hujja ce taya zaka kare kanka dashi idan mutane suka gani,
Waziri yayi wani irin murmushi irin yaro kenan kana wasa dani sannan shima ya gyara tsayiyuwa yace "wannan videon da kanka zaka gogesa domin baida wani amfani agurin ka bare kuma gurin wasu wannan abun da ka ɗauka, ka ɗauka kamar film kagani domin shirine bawai gaskiya ba kaɗan na nuna maka daga cikin juyar da kai dazanyi ta hanyoyi da dama, Kai atunanin ka zan kashe matata da kaina wannan ai ganganci ne to wannan kaɗan kagani gaba ɗayan mu kanmu a haɗe yake aduk loƙacin da abu yafaru da ɗaya atake wani zai kawo masa taimako ta wata hanyar daban, da bamuyi haka ba yanda ka ajiye mana waya anan da zamu ɗora da wata maganar ne daban ta yanda zaka samu hujja amma sai muka ankare da shirin da kayi sai mukayi maka wasan kwaikwayo, Ni matata bata mutu ba kuma ba shaƙar mutuwa nayi mata ba, shiru tayi sannan ya ɗan ɗaga murya yace "Indota"
Yana faɗa kuwa saiga matar da yakai ɗaki ta fito tana sakin wani shu'umin murmushi tare da taku ɗaiɗai har ta ƙaraso gurin Meer tace yaro ya kaga shirin namu Allah sarki har kaban tausayi aradun Allah, nima dai shawara ta agareka shine ka cire hannun ka aciki in bahaka ba zaka saka kanka cikin tashin hankali a kowace rana sai munsan yaka cikin tashin hankali, tagget ɗin na farko akan zamu fara da mahaifiyar ka sai kuma mahaifinka sai kuma mtsww kodan ma bashi da amfani gaya maka sauran kawaidai sai ka kasance cikin shiri da basu kariya idan zaka iya duk wanda yaci tuwo damu miya ya shamu, zamu barka cikin hayyacin ka tayanda zamu fi jin daɗin tarwatsa maka ƙwaƙwalwar ka, tayanda ko ance ga mulki ka hau da bakinka zaka ce bakaso dan nasan idan muka tsaya wasa kaine sarki saidai bazamu taɓa barin hakan ta faru ba, wannan alƙawarin ƙungiya ne, kamar yanda ya faɗa maka sai mun ƙara tarwatsaku ɗaya bayan ɗaya sai munsa kunyi nadamar dawowa sai kungwammace dama kun ƙaraci rayuwar ku a inda kuke sai kunji dama baku san su waye muba, sanin mu masifa ne, loƙacin da take wannan maganar waziri kuma yabar wajen ya shige ɗaki bai daɗe ba kuma ya fito, hannu wansa abaya yana jinjina kai,