Sashe 93
Ciwon So Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Shine baban firgicinta, ba wai kishiya ce damuwarta ba, farin cikin da ta samu, kwonciyar hankalin da take ciki, dan cercle dinsu ita da mijinta da
ansu biyu ne bata so ta ga wani abu da zai iya tarwatsa shi ko ya lalata masa zane komai kankantarsa, shin me haduwarsa da abinda ya tsaye masa a zuciya yake nufi?
Da kyar ta iya rarashinsa, sannan ta sanar masa in sha Allah zata yi ta gama komai ta dawo da wuri da dukkan abinda ya tambaya, ta yi masa Addu
r samun abinda yake nema idan har alkhairi ne hakan, sannan suka kashe wayar
Sunna kashewa ta samu kanta da zama a waje daya ta dafe gaban goshinta
Tambayoyi ke mata yawo a kwanyar ta
Shin zaman mijinta da hakin nan ya fi mata alkhairi kan son zuciyarta dan tsoron kar a lalata mata farin ciki?
Sannu a hankali ta ringa kawo farin abin da bakinsa har dai ta mike kan abu daya, ko menene ta sani ba zata taba bari ko yin sanyar da wata zata zo mata rayuwa kai tsaye ta wani lalata mata kwanyarta da farin ciki a tsakaninta da mijinta bayan ta dauki lokaci cikin kunci ta kuma dauki lokaci cikin gina haka.......dolema zata matsa kusa da shi da wuri wuri dan ta san me yake ciki ta kuma taya shi nemowar dan ta kasance a wajen a lokacin da abin zai faru ko dan ya gane cewa tana nan, tana kuma tare da shi, ko menene tana hankalce babu wace zata yi mata kwacen mijinta, ko meye shi ita shine mijinta tana son abinta a haka......
Wannan kennan
Washe gari Fatima ta samu Rukaya da maganar Hasan ta sanar mata abinda yake so, sai dai ta kasa sanar mata ita kuma abinda take so kafin a kai ga hakan
Rukaya ta ji dadin haka ainun, harma tace da ita zata sanarwa Mamah da kanta abinda ta yanke sai su yi
Ita kuwa ta bar maganar a ranta cewa koda ya zo an ganshin ta yiwa kanta alkawarin sai ta sanar masa wacece ita, dan babu abinda zai sa ta yi wasa sai magana ta shiga jiki a zo ana tsunguri tsoma
.........................................................
Bayan sati biyu da yin arba'in din DOCTER , ya kama kwanaki hamsin da hudu da rasuwarsa, Yau ranar asabar da karfe goma sha daya na rana
Yana cikin aiki a office kira ya same shi daga gida, da yannayi na tashin hankali daga wajen Mamah, hakan yua saka shi dauko bak'ar rigar swuit dinsa ya fito da dan sauri ya amshi ky din motarsa ya tuka kansa da kansa ya nufi gidan a ransa yana ayyana Allah ya sa lafiya dan yadda ya ji muryar maman ya dan daga masa hankali gaskiya, bata cika yin magana a haka ba in ba abu ya shiga zuciiyarta da karfi ba
Tunfa ya fito ya nufi bangarenta ya ga kannensa a tsaitsaye kowa yannayinsa wani iri ya saka shi sake shiga da saurin da ya fi na dazu cike da tsoron ko wani ba lafiya ne a ciki?
Yana shigowa ya shiga binsu da kallo, Uman Abul a tsaye , Uman furera a zaune a saman kujera, Aunty Amarya a saman cafet kaffafuwanta a lankwashe, Mamah a zaune a saman kujera idannuwanta sun mata ja tana kallon kofar shigowar, tana ganninsa ta sauke ajiyar zuciya hadi da dauke kwalar dake kurmin idannuwanta ta fuskaceshi tana fadin" Bismillah mana Baba karaso ciki"
A hankali ya idasa shigowar yana sake yin salama a tausashe sannan ya ringa bin Maman Abul da kallo gannin ta juyo tana cikin masu amsa masa harma ta zagayo ta zauna a saman kujerar itama tana dauke dubanta a kansa
Rasa me zai fara fada ya yi, idan ya kalli wannan sai ya kalli wancen har sai da aka sanar masa zuwan daidaiku daga cikin samarin gidan magidanta wa'inda suke neman izinin shigowa, hakan ya saka shi farfadowa ya juya da kansa ya leka ya ga ko su waye, dan haka ya basu damar shigowar baki dayansu ciki harda yaren kannanu kaf dinsu har ya zamto falon Na Mamah na neman yi masu kadan dan bai kai na Abah girma ba gaskiya
Du zama kowa ya yi bayan gaishe gaishe da junnansu suka dawo da dubansu kansa shi kuma yana tsaye ne yana binsu da kallo gaba dayansa yana shawarar shin ya tafi ne ko ya tsaya......?
Me zai ce da su idan ya tsaya din?
In wata rigimarsu ce suke yi shi yaya zai yi da su?
A nan dai iyayensa ne sai kuma kannensa, iyayen nasa kamar sunne suke wani halin
A fole dai ya karasa ya zauna saman kujera yana kallon Maman Abul wace ya fi fuskantar ta fi kowa hawa sama a tausashe ya ce" Hajia wani abu ke faruwa ne?"
12/28/22, 11:06 - Buhainat: A tausashe ya ce" Hajia wani abu yake faruwa ne na ganku a tsaitsaye haka?"
Maman Abul ta ja numfashi, sannan ta fara magana ta ce" Na zata ka saurari voice note din da muka yi jiya a grup na familly Docter AHMAD?, Shi yasa ka ga yan uwanka du sun halarta dan tun jiya na yi magana kan kowa ya samu halartar a yau ko me yake yi kuwa ya bari ya zo"
Kai ya gyada yana dan shafa kansa ya ce" Ayya, na dan jima ban leka group din ba, amma Bismillah ina sauraro"
Lebenta ta dan dantse, sai kuma ta bude ta ce" Babangida ka yi hakuri, ni ban kawo maganar nan dan na ci zarafin kowa ba, sannan ni da na fadeta ba dan nice na fi kowa rashin hakuri ba, aa dan kawai dai nice na ga ba zan iya rikewar a cikina ba duba da jiya mamanmu tace tunda kwanaki sun ja tana so na je na gama takabata a gida, dan ka ga dai ni gaskiya ba zaman daki zan yi ba, ko yau miji ya fito min aure zan yi dan ibada ne"
Idannuwansa ya sada, a hankali ya ce" Haka ne"
Maman Abul ta dora da fadin" Kuma ka ga nauyi ne a saman kan Docter, ya dace ace tun satin rasuwar mamaci a sauke masa irin nauyin nan, sannan zai zamto taimako a gareni ne zan iya jan jari, dan komai arzikin gidanmu sunnana magidanciyar da na shekare a gidan miji da Y'ayana, dole sai ina dan tabuka wani abin dan na ji dadin zama da iyayena harma inda Allah zai kaini........, Har ga Allah na san suma sauran da haka a rayukansu sun dai fi gane su yi shiru ne bayan ba wani laifi aka aikata ba dan an sanar..........."
Idannuwansa ya dago ya zuba mata su, shi dai ba bagwari bane, a yarenta ya gane me take nufi, dan haka ya yi dan murmushi ya ce" Wannan gaskiya ne hajia, kuma na ji dadin da kika fada din, laifina ne da na yi nauyin baki, abinda yake faruwa na saka ne a idasa hade min kawunnan gonakin ABAH da yan daidaikun abubuwan kadararsa, a yanzu haka maganar da nake maki mun tsayar da rana da alkali da kuma Malam kan ranar da za'a yi zama a sauke nauyin nan a kan ABAH, kin san da yake kadarorin a dan warwatse suke wasun sai yanzu nema nake sannin da zamansu dan gaskiya cigiya na bada tunda dukiyar marayu ce, ku yi hakuri in sha Allah sati daya ne muka dauka mu gama hada komai sai a gabatar maku a kuma rabawa marayu......"
Gaba daya sai ta ji wani abu mai kama da nauyi da kuma kunya sun ririke mata kaffafuwa, balle da ta juyo ta kalli yaran ta ga kowa ita yake kallo, ta tabbata ba dan komai banee sai dan sun ji furucinta na aure ,
Hade fuska ta yi, dan a gaskiya ita ba zata tsaya su kashe mata buri ba, shekarunta ai ba gazawa zama da namiji suka yi ba
Murmushi Maman furera ta yi, tana girmama mutun mai wauta
gaskiya maman Abul ba dai wauta ba
Baki ta tabe ta ce" Kin dai fada hankalinki ya kwonta, sai ki koma ki yi hakuri har a baki, kina ta wani daga hankali kamar wace zata kwashi dukiya, Allah na tuba gado ko mai yawa ai bashi da wani albarka bale ki duba ki ga ya'yan dake zagaye da ke, a nan daya tak ce bata da gadon nan baki daya sauran nan kowa yana da iko da kuma gadon nan, in kin samu ashirinma da kyau......" Ta idasa tana yar dariyar rainin nan, hakan ya hasala Maman Abul ta ce" gwara ni ba munafuka bace ai, ke ai damuwarki gidan nan, bayan kin san ba gidan Docter bane ya fada a tsaye ya kuma fada a zaune cewar ba nasa bane, danma gudun rigima shi ya hanna wanda ya gina malaka masa gidan ai?"
"Au haka zaki ce?
ansu biyu ne bata so ta ga wani abu da zai iya tarwatsa shi ko ya lalata masa zane komai kankantarsa, shin me haduwarsa da abinda ya tsaye masa a zuciya yake nufi?
Da kyar ta iya rarashinsa, sannan ta sanar masa in sha Allah zata yi ta gama komai ta dawo da wuri da dukkan abinda ya tambaya, ta yi masa Addu
r samun abinda yake nema idan har alkhairi ne hakan, sannan suka kashe wayar
Sunna kashewa ta samu kanta da zama a waje daya ta dafe gaban goshinta
Tambayoyi ke mata yawo a kwanyar ta
Shin zaman mijinta da hakin nan ya fi mata alkhairi kan son zuciyarta dan tsoron kar a lalata mata farin ciki?
Sannu a hankali ta ringa kawo farin abin da bakinsa har dai ta mike kan abu daya, ko menene ta sani ba zata taba bari ko yin sanyar da wata zata zo mata rayuwa kai tsaye ta wani lalata mata kwanyarta da farin ciki a tsakaninta da mijinta bayan ta dauki lokaci cikin kunci ta kuma dauki lokaci cikin gina haka.......dolema zata matsa kusa da shi da wuri wuri dan ta san me yake ciki ta kuma taya shi nemowar dan ta kasance a wajen a lokacin da abin zai faru ko dan ya gane cewa tana nan, tana kuma tare da shi, ko menene tana hankalce babu wace zata yi mata kwacen mijinta, ko meye shi ita shine mijinta tana son abinta a haka......
Wannan kennan
Washe gari Fatima ta samu Rukaya da maganar Hasan ta sanar mata abinda yake so, sai dai ta kasa sanar mata ita kuma abinda take so kafin a kai ga hakan
Rukaya ta ji dadin haka ainun, harma tace da ita zata sanarwa Mamah da kanta abinda ta yanke sai su yi
Ita kuwa ta bar maganar a ranta cewa koda ya zo an ganshin ta yiwa kanta alkawarin sai ta sanar masa wacece ita, dan babu abinda zai sa ta yi wasa sai magana ta shiga jiki a zo ana tsunguri tsoma
.........................................................
Bayan sati biyu da yin arba'in din DOCTER , ya kama kwanaki hamsin da hudu da rasuwarsa, Yau ranar asabar da karfe goma sha daya na rana
Yana cikin aiki a office kira ya same shi daga gida, da yannayi na tashin hankali daga wajen Mamah, hakan yua saka shi dauko bak'ar rigar swuit dinsa ya fito da dan sauri ya amshi ky din motarsa ya tuka kansa da kansa ya nufi gidan a ransa yana ayyana Allah ya sa lafiya dan yadda ya ji muryar maman ya dan daga masa hankali gaskiya, bata cika yin magana a haka ba in ba abu ya shiga zuciiyarta da karfi ba
Tunfa ya fito ya nufi bangarenta ya ga kannensa a tsaitsaye kowa yannayinsa wani iri ya saka shi sake shiga da saurin da ya fi na dazu cike da tsoron ko wani ba lafiya ne a ciki?
Yana shigowa ya shiga binsu da kallo, Uman Abul a tsaye , Uman furera a zaune a saman kujera, Aunty Amarya a saman cafet kaffafuwanta a lankwashe, Mamah a zaune a saman kujera idannuwanta sun mata ja tana kallon kofar shigowar, tana ganninsa ta sauke ajiyar zuciya hadi da dauke kwalar dake kurmin idannuwanta ta fuskaceshi tana fadin" Bismillah mana Baba karaso ciki"
A hankali ya idasa shigowar yana sake yin salama a tausashe sannan ya ringa bin Maman Abul da kallo gannin ta juyo tana cikin masu amsa masa harma ta zagayo ta zauna a saman kujerar itama tana dauke dubanta a kansa
Rasa me zai fara fada ya yi, idan ya kalli wannan sai ya kalli wancen har sai da aka sanar masa zuwan daidaiku daga cikin samarin gidan magidanta wa'inda suke neman izinin shigowa, hakan ya saka shi farfadowa ya juya da kansa ya leka ya ga ko su waye, dan haka ya basu damar shigowar baki dayansu ciki harda yaren kannanu kaf dinsu har ya zamto falon Na Mamah na neman yi masu kadan dan bai kai na Abah girma ba gaskiya
Du zama kowa ya yi bayan gaishe gaishe da junnansu suka dawo da dubansu kansa shi kuma yana tsaye ne yana binsu da kallo gaba dayansa yana shawarar shin ya tafi ne ko ya tsaya......?
Me zai ce da su idan ya tsaya din?
In wata rigimarsu ce suke yi shi yaya zai yi da su?
A nan dai iyayensa ne sai kuma kannensa, iyayen nasa kamar sunne suke wani halin
A fole dai ya karasa ya zauna saman kujera yana kallon Maman Abul wace ya fi fuskantar ta fi kowa hawa sama a tausashe ya ce" Hajia wani abu ke faruwa ne?"
12/28/22, 11:06 - Buhainat: A tausashe ya ce" Hajia wani abu yake faruwa ne na ganku a tsaitsaye haka?"
Maman Abul ta ja numfashi, sannan ta fara magana ta ce" Na zata ka saurari voice note din da muka yi jiya a grup na familly Docter AHMAD?, Shi yasa ka ga yan uwanka du sun halarta dan tun jiya na yi magana kan kowa ya samu halartar a yau ko me yake yi kuwa ya bari ya zo"
Kai ya gyada yana dan shafa kansa ya ce" Ayya, na dan jima ban leka group din ba, amma Bismillah ina sauraro"
Lebenta ta dan dantse, sai kuma ta bude ta ce" Babangida ka yi hakuri, ni ban kawo maganar nan dan na ci zarafin kowa ba, sannan ni da na fadeta ba dan nice na fi kowa rashin hakuri ba, aa dan kawai dai nice na ga ba zan iya rikewar a cikina ba duba da jiya mamanmu tace tunda kwanaki sun ja tana so na je na gama takabata a gida, dan ka ga dai ni gaskiya ba zaman daki zan yi ba, ko yau miji ya fito min aure zan yi dan ibada ne"
Idannuwansa ya sada, a hankali ya ce" Haka ne"
Maman Abul ta dora da fadin" Kuma ka ga nauyi ne a saman kan Docter, ya dace ace tun satin rasuwar mamaci a sauke masa irin nauyin nan, sannan zai zamto taimako a gareni ne zan iya jan jari, dan komai arzikin gidanmu sunnana magidanciyar da na shekare a gidan miji da Y'ayana, dole sai ina dan tabuka wani abin dan na ji dadin zama da iyayena harma inda Allah zai kaini........, Har ga Allah na san suma sauran da haka a rayukansu sun dai fi gane su yi shiru ne bayan ba wani laifi aka aikata ba dan an sanar..........."
Idannuwansa ya dago ya zuba mata su, shi dai ba bagwari bane, a yarenta ya gane me take nufi, dan haka ya yi dan murmushi ya ce" Wannan gaskiya ne hajia, kuma na ji dadin da kika fada din, laifina ne da na yi nauyin baki, abinda yake faruwa na saka ne a idasa hade min kawunnan gonakin ABAH da yan daidaikun abubuwan kadararsa, a yanzu haka maganar da nake maki mun tsayar da rana da alkali da kuma Malam kan ranar da za'a yi zama a sauke nauyin nan a kan ABAH, kin san da yake kadarorin a dan warwatse suke wasun sai yanzu nema nake sannin da zamansu dan gaskiya cigiya na bada tunda dukiyar marayu ce, ku yi hakuri in sha Allah sati daya ne muka dauka mu gama hada komai sai a gabatar maku a kuma rabawa marayu......"
Gaba daya sai ta ji wani abu mai kama da nauyi da kuma kunya sun ririke mata kaffafuwa, balle da ta juyo ta kalli yaran ta ga kowa ita yake kallo, ta tabbata ba dan komai banee sai dan sun ji furucinta na aure ,
Hade fuska ta yi, dan a gaskiya ita ba zata tsaya su kashe mata buri ba, shekarunta ai ba gazawa zama da namiji suka yi ba
Murmushi Maman furera ta yi, tana girmama mutun mai wauta
gaskiya maman Abul ba dai wauta ba
Baki ta tabe ta ce" Kin dai fada hankalinki ya kwonta, sai ki koma ki yi hakuri har a baki, kina ta wani daga hankali kamar wace zata kwashi dukiya, Allah na tuba gado ko mai yawa ai bashi da wani albarka bale ki duba ki ga ya'yan dake zagaye da ke, a nan daya tak ce bata da gadon nan baki daya sauran nan kowa yana da iko da kuma gadon nan, in kin samu ashirinma da kyau......" Ta idasa tana yar dariyar rainin nan, hakan ya hasala Maman Abul ta ce" gwara ni ba munafuka bace ai, ke ai damuwarki gidan nan, bayan kin san ba gidan Docter bane ya fada a tsaye ya kuma fada a zaune cewar ba nasa bane, danma gudun rigima shi ya hanna wanda ya gina malaka masa gidan ai?"
"Au haka zaki ce?