Sashe 90
Ciwon So Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yaya jikinta ne?"
Jalaluddeen da dan mamakin jin yayansa na masa tambayoyi , duda abinda ya shafe shi yake tambayarsa, ama a sanyaye haka ya dan dago ya kalle shi, yannayin da ya gani a shinfide a saman fuskarsa ya sake saka shi jin wani irin tausayi na yayan nasa a cen kasan zuciyarsa , a hankali ya ce" Eh ta ci, tana tare da ZAHRA tana tausa mata kafafuwanta yanzu haka"
A hankali ya lumshe idannuwansa ya gyada kai yana fadin" To zuba mana mu ci abincin "
Yanzun kam dolema mamakinsa ya kasa boyuwa, ya zubawa yayansa ido sosai, sai kuma ya zuba abincin duk da yana yi a ransa yana jin tsoron kar ya yi ba daidai ba har dai ya gama ya ajiye ya dan duka da nufin tafia Babangida ya idasa kashe masa mamakinsa ta hanyar saka shi zama dan su ci tare
Gaskiya ya yi mamaki, hannunsa hannun yayansu da Aban Ahmad sunna cin abinci hankali kwonce har ya dan tataba ya basu waje suka gama ci ya kwashe ya mayar da sauran bangaren Maman ya tarda yan uwansa suka hade a zuciyarsa maganar na mintsininsa , karshe ya ajiye hakan a mizanin halin da yayansu yake ciki na rasa ABAH ne, babu wanda bai san irin kusancinsa da Abah ba, a yanzu da yake cikin halin nan dole a tausaya masa, ya rasa uba, amini, abokin shawara, idan ka gansu sun taho shi da ABAH sai sun baka sha'awa, ko me zai yi sai ya shawarci mahaifinsa, bashi da wajen hira ko wajen kai kuka sama da Abansa, yau ya wayi gari ya laluba babu, mutuwa kennan mai yanke duk wani launi na jin dadi ko akasinsa, mai mayar da mata zawarawa mai mayar da yaro maraya....Allah ka bamu kyakyawan karshe
Washe gari mahaifiyar marigayiya da kanwarta da
anta biyu wa'inda zata wanke din nan suka iso gidan makokin
Tunda suka zo suka sauka a bangaren na Maman ita ta zagene ta shige cikin yan gida, irin yadda take shige da fice kai kace da igiyoyon auren MARSHAL a wuyanta, tunda ta zo ta ce da Laraba kauce bani waje ke karamar yar bariki ce, domin itama Laraban har kwana ta yi a gidan, amma ita a dari dari take hasalima cakule take da yaran gidan wajen su Furera, amma ita tana zuwa ya zamto a bangaren iyayen ta fi zama sannan ta fi bauta masu, dukkan wani abu da ya dace ace an yi da shishigi da iya damawa da mutane ta ringa sani tana shigewa jikinsu sannu a hankali kafin ake zuwa kwana bakwai har ya zamto idan wani abin ne sai ka ji an ce aunty MINAL kaza ake so, ko kaza aka ce, ita kuma da karfinta zata je ta yi, haka kuma babu dakin da bata shiga kanta tsaye, babu wace bata yiwa shishigi har ta gane wace wa a cikin iyayen MARSHAL din
Su da kansu iyayen tun sunna mamakin ita kuma yaya haka kamar wata sarakuwar gidan bayan yayar matarsa ce har suka harbo jirginya suka kuma zuba ido da tarin mamakin gannin wannan kwabi, to kwabi yake a idannuwansu mana itama mimin da ta rasu ta girmeshi bale yayarta, duk da mutun ce mai karamin jiki ga kuma.iya kula da jikin nata dan kana ganninta zaka fahimci a waye take tass, ama kuma ai abin wani banbarakwai da shi
Mamah kam tana daga gefe, carbinta shi ya fi komai yi mata dadi a hannunta a irin wannan lokacin
Bata kwana a bangaren Abah, takan je dai tunda safe, dare na yi su juya da
anta bangarenta su kwonta
A zaman da take yi a bangaren na Abah hankalce take da kowa, tun ba'aje ko'ina da rasuwar ABAH ba take fuskantar abinda ke iya zuwa ya zo, hakan ya sa ta sake tsananta addu'a sannan ta hanna kanta shiga huruminsu dan kar su matsewa junna waje a zo a yi abinda ba shikenan ba, domin ta kula a tsakanin nan nasu kowace kiris take jira ta dankarawa yar uwarta magana bayan su dukansu sunna cikin hali ne na rufin kai, hakan baya hanna su shagalta da hiraraki da yan uwansu da dai sauransu, shi yasa ta iya kanta ta kuma iya
anta, domin sau daya aka dankarawa Fatima maganar da bata yi mata dadi ba, ya sa ta sake jajircewa kan Y'arta a hakarkarinta, idan me suke nufi su kuma su yi rayuwa ce, dan Maman Abul ce da kanta wai tace da Fatima oh yan matan Mama kuma sai a fara bankwana da Maman ko?, Tunda lokacin a kara gaba ya yi a je a bi wani sarkin........, Wannan magana sam Mama bata ji dadinta ba, ta kuma sake gannin rashin wayonta sannan ta sake kama kanta dan ta tabbata itama dama ake jira , wanda ya hada dinma ya rasu amma ba zasu sasautawa kansu zafin kishi ba
A haka kwanaki suke ta tafiya, MARSHAL dai bai koma bakin aiki dindindin ba sai da aka wayi gari aka yi sadakar Arba'in ta ABAH, a washe gari ya ringa sallamar mutanen da suka masu karra suka zauna har wannan lokacin ciki harda Minal
Da kanta ta same shi a inda yake zaune, watau wajen gerding ta duka har kasa kanta a kasa cike da kisa irin ta wace ta goge tana dan make murya kamar zata yi kuka ta ce" Allah ya taimakeka muma muna so mu juyo ko gobe ma in sha Allah"
Jaridar dake hannunsa ya ninke a hankali yana dan kallon yannayinta,
A katse ya ce" Allah ya nuna mana"
Kai ta dago ta zuba masa ido a ranta tana ayyana shikenan?
Bakin maganarsu kennan?, Shikenan ya kare magana kennan?, Sai kuma ta dan sake sada kanta a tausashe ta ce"
12/28/22, 11:06 - Buhainat: Kai ta dago ta zuba masa ido, ita gaba daya wani kara bijime mata yake a idannuwanta, kyansa kwarjininsa, tsarin mulkinsa sake cika idannuwanta suke yi, buga mata zuciya yake ko sunnansa bale shi din da kansa, shan kanshinsa shine tak abinda take nema a wajen maza, ta fi so yana shan kanshin nan dan gudun kawo rainin yan matan zamani a duniyarsa, a haka dai da yake a haka ya yi mata dari bisa dari, sai kuma ta lumshe idannuwan nata gannin kamar zai kalleta, muryarta na rawa sosai ta shiga share hawayen karya, shikenan ?
Bakin maganarsu kennan?
Shikenan idan ta tafi kuma sai yaushe?
Babu shi babu labarinsa fa, kiran nan sai ta wuni tana yi da kyar ya daga idan kuma ya daga din kayya de mata maganarta yake yi a kullum baya bari su zurfafa zaurance ko yayane, muryarta na rawar nan a tausashe ta ce" Baban Abah, shikenan idan na tafi kuma babu wani maganar da muka tsayar ?
"
Sai da ya gama dan rike rike maganarsa sannan ya ce" Dangane da me?"
Dik irin iya takunta sai ta ji wani dar dar da kuma nauyin maganar a harshenta bayan ta riga ta shirya tsaf yaki da duk wanda zai nemi tare hanyarta a kan maganar Babangida ciki kuwa koda shi ne.
Muryarta a sanyaye ta ce " MARSHAL, shin baka amshi soyayata bane?, Ina nufin ko na maka tsufa ne?....."
Tsabar rigima irin ta MARSHAL sai ya samu kansa da yin dan murmushi, domin shi ai bai ga wani girman da wannan zata wani yi masa ba, duka duka shekarar nawa cema tsakaninsu?
Ai yarinya ce mana!.....zai kuma tabbatar mata cewa yarinyar ce ita a hankali
Gannin murmushi a saman lebensa ya sakata a halin rudu da rabuwar tunani kashi biyu
Sai dai jin muryarsa a nutse yana fadin magana kamar haka ya sakata lumshe idannuwanta tana ji a ranta eh lalle wannan din shine daya tak namijin da ya isa ya ganta a matsayin matar aure" Minal, ai ba wannan maganar......., Kar ki wani damu kanki da wannan, lokaci nake jira..........ke fa jinnin mimi ce, dole kece zaki iya bani farin ciki............, Ki dan bani time na sake daidaita lamarin gidanmu,zan zo da kaina"
Hankali kwonce take ta murmushi da wani sassada kai irin ta ji kunyar nan, sosai kalamansa suka sakata farin ciki marar misaltuwa dan bai taba fada mata haka ba gaskiya
Farin cikinta bai katse ba ya dora da fadin" Yaushe ne auren Yaran nan?"
Da dan karsashi ta sanar masa cewa bai fi saura sati biyu ba
Kai ya gyada a hankali ya ce" Kin san na ce ba zan yi masu gadaje ba, dan hurumin mahaifinsu ne ko?"
Kai ta sake gyadawa tana jin kamar tace masa mahaifinsun banza mahaifinsun wofi, mema yake da shi da zai iya yiwa
anta gadajen daki?, Mutumen da ya so nuna dayar ba zai badata wa Elhaji tanko ba wai bincike ya nuna baa mutumen kirki bane?
Jalaluddeen da dan mamakin jin yayansa na masa tambayoyi , duda abinda ya shafe shi yake tambayarsa, ama a sanyaye haka ya dan dago ya kalle shi, yannayin da ya gani a shinfide a saman fuskarsa ya sake saka shi jin wani irin tausayi na yayan nasa a cen kasan zuciyarsa , a hankali ya ce" Eh ta ci, tana tare da ZAHRA tana tausa mata kafafuwanta yanzu haka"
A hankali ya lumshe idannuwansa ya gyada kai yana fadin" To zuba mana mu ci abincin "
Yanzun kam dolema mamakinsa ya kasa boyuwa, ya zubawa yayansa ido sosai, sai kuma ya zuba abincin duk da yana yi a ransa yana jin tsoron kar ya yi ba daidai ba har dai ya gama ya ajiye ya dan duka da nufin tafia Babangida ya idasa kashe masa mamakinsa ta hanyar saka shi zama dan su ci tare
Gaskiya ya yi mamaki, hannunsa hannun yayansu da Aban Ahmad sunna cin abinci hankali kwonce har ya dan tataba ya basu waje suka gama ci ya kwashe ya mayar da sauran bangaren Maman ya tarda yan uwansa suka hade a zuciyarsa maganar na mintsininsa , karshe ya ajiye hakan a mizanin halin da yayansu yake ciki na rasa ABAH ne, babu wanda bai san irin kusancinsa da Abah ba, a yanzu da yake cikin halin nan dole a tausaya masa, ya rasa uba, amini, abokin shawara, idan ka gansu sun taho shi da ABAH sai sun baka sha'awa, ko me zai yi sai ya shawarci mahaifinsa, bashi da wajen hira ko wajen kai kuka sama da Abansa, yau ya wayi gari ya laluba babu, mutuwa kennan mai yanke duk wani launi na jin dadi ko akasinsa, mai mayar da mata zawarawa mai mayar da yaro maraya....Allah ka bamu kyakyawan karshe
Washe gari mahaifiyar marigayiya da kanwarta da
anta biyu wa'inda zata wanke din nan suka iso gidan makokin
Tunda suka zo suka sauka a bangaren na Maman ita ta zagene ta shige cikin yan gida, irin yadda take shige da fice kai kace da igiyoyon auren MARSHAL a wuyanta, tunda ta zo ta ce da Laraba kauce bani waje ke karamar yar bariki ce, domin itama Laraban har kwana ta yi a gidan, amma ita a dari dari take hasalima cakule take da yaran gidan wajen su Furera, amma ita tana zuwa ya zamto a bangaren iyayen ta fi zama sannan ta fi bauta masu, dukkan wani abu da ya dace ace an yi da shishigi da iya damawa da mutane ta ringa sani tana shigewa jikinsu sannu a hankali kafin ake zuwa kwana bakwai har ya zamto idan wani abin ne sai ka ji an ce aunty MINAL kaza ake so, ko kaza aka ce, ita kuma da karfinta zata je ta yi, haka kuma babu dakin da bata shiga kanta tsaye, babu wace bata yiwa shishigi har ta gane wace wa a cikin iyayen MARSHAL din
Su da kansu iyayen tun sunna mamakin ita kuma yaya haka kamar wata sarakuwar gidan bayan yayar matarsa ce har suka harbo jirginya suka kuma zuba ido da tarin mamakin gannin wannan kwabi, to kwabi yake a idannuwansu mana itama mimin da ta rasu ta girmeshi bale yayarta, duk da mutun ce mai karamin jiki ga kuma.iya kula da jikin nata dan kana ganninta zaka fahimci a waye take tass, ama kuma ai abin wani banbarakwai da shi
Mamah kam tana daga gefe, carbinta shi ya fi komai yi mata dadi a hannunta a irin wannan lokacin
Bata kwana a bangaren Abah, takan je dai tunda safe, dare na yi su juya da
anta bangarenta su kwonta
A zaman da take yi a bangaren na Abah hankalce take da kowa, tun ba'aje ko'ina da rasuwar ABAH ba take fuskantar abinda ke iya zuwa ya zo, hakan ya sa ta sake tsananta addu'a sannan ta hanna kanta shiga huruminsu dan kar su matsewa junna waje a zo a yi abinda ba shikenan ba, domin ta kula a tsakanin nan nasu kowace kiris take jira ta dankarawa yar uwarta magana bayan su dukansu sunna cikin hali ne na rufin kai, hakan baya hanna su shagalta da hiraraki da yan uwansu da dai sauransu, shi yasa ta iya kanta ta kuma iya
anta, domin sau daya aka dankarawa Fatima maganar da bata yi mata dadi ba, ya sa ta sake jajircewa kan Y'arta a hakarkarinta, idan me suke nufi su kuma su yi rayuwa ce, dan Maman Abul ce da kanta wai tace da Fatima oh yan matan Mama kuma sai a fara bankwana da Maman ko?, Tunda lokacin a kara gaba ya yi a je a bi wani sarkin........, Wannan magana sam Mama bata ji dadinta ba, ta kuma sake gannin rashin wayonta sannan ta sake kama kanta dan ta tabbata itama dama ake jira , wanda ya hada dinma ya rasu amma ba zasu sasautawa kansu zafin kishi ba
A haka kwanaki suke ta tafiya, MARSHAL dai bai koma bakin aiki dindindin ba sai da aka wayi gari aka yi sadakar Arba'in ta ABAH, a washe gari ya ringa sallamar mutanen da suka masu karra suka zauna har wannan lokacin ciki harda Minal
Da kanta ta same shi a inda yake zaune, watau wajen gerding ta duka har kasa kanta a kasa cike da kisa irin ta wace ta goge tana dan make murya kamar zata yi kuka ta ce" Allah ya taimakeka muma muna so mu juyo ko gobe ma in sha Allah"
Jaridar dake hannunsa ya ninke a hankali yana dan kallon yannayinta,
A katse ya ce" Allah ya nuna mana"
Kai ta dago ta zuba masa ido a ranta tana ayyana shikenan?
Bakin maganarsu kennan?, Shikenan ya kare magana kennan?, Sai kuma ta dan sake sada kanta a tausashe ta ce"
12/28/22, 11:06 - Buhainat: Kai ta dago ta zuba masa ido, ita gaba daya wani kara bijime mata yake a idannuwanta, kyansa kwarjininsa, tsarin mulkinsa sake cika idannuwanta suke yi, buga mata zuciya yake ko sunnansa bale shi din da kansa, shan kanshinsa shine tak abinda take nema a wajen maza, ta fi so yana shan kanshin nan dan gudun kawo rainin yan matan zamani a duniyarsa, a haka dai da yake a haka ya yi mata dari bisa dari, sai kuma ta lumshe idannuwan nata gannin kamar zai kalleta, muryarta na rawa sosai ta shiga share hawayen karya, shikenan ?
Bakin maganarsu kennan?
Shikenan idan ta tafi kuma sai yaushe?
Babu shi babu labarinsa fa, kiran nan sai ta wuni tana yi da kyar ya daga idan kuma ya daga din kayya de mata maganarta yake yi a kullum baya bari su zurfafa zaurance ko yayane, muryarta na rawar nan a tausashe ta ce" Baban Abah, shikenan idan na tafi kuma babu wani maganar da muka tsayar ?
"
Sai da ya gama dan rike rike maganarsa sannan ya ce" Dangane da me?"
Dik irin iya takunta sai ta ji wani dar dar da kuma nauyin maganar a harshenta bayan ta riga ta shirya tsaf yaki da duk wanda zai nemi tare hanyarta a kan maganar Babangida ciki kuwa koda shi ne.
Muryarta a sanyaye ta ce " MARSHAL, shin baka amshi soyayata bane?, Ina nufin ko na maka tsufa ne?....."
Tsabar rigima irin ta MARSHAL sai ya samu kansa da yin dan murmushi, domin shi ai bai ga wani girman da wannan zata wani yi masa ba, duka duka shekarar nawa cema tsakaninsu?
Ai yarinya ce mana!.....zai kuma tabbatar mata cewa yarinyar ce ita a hankali
Gannin murmushi a saman lebensa ya sakata a halin rudu da rabuwar tunani kashi biyu
Sai dai jin muryarsa a nutse yana fadin magana kamar haka ya sakata lumshe idannuwanta tana ji a ranta eh lalle wannan din shine daya tak namijin da ya isa ya ganta a matsayin matar aure" Minal, ai ba wannan maganar......., Kar ki wani damu kanki da wannan, lokaci nake jira..........ke fa jinnin mimi ce, dole kece zaki iya bani farin ciki............, Ki dan bani time na sake daidaita lamarin gidanmu,zan zo da kaina"
Hankali kwonce take ta murmushi da wani sassada kai irin ta ji kunyar nan, sosai kalamansa suka sakata farin ciki marar misaltuwa dan bai taba fada mata haka ba gaskiya
Farin cikinta bai katse ba ya dora da fadin" Yaushe ne auren Yaran nan?"
Da dan karsashi ta sanar masa cewa bai fi saura sati biyu ba
Kai ya gyada a hankali ya ce" Kin san na ce ba zan yi masu gadaje ba, dan hurumin mahaifinsu ne ko?"
Kai ta sake gyadawa tana jin kamar tace masa mahaifinsun banza mahaifinsun wofi, mema yake da shi da zai iya yiwa
anta gadajen daki?, Mutumen da ya so nuna dayar ba zai badata wa Elhaji tanko ba wai bincike ya nuna baa mutumen kirki bane?