Sashe 116
Ciwon So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ummiter ta bi bayan
an'uwanta a dakinsa na karatu ta same shi yana zaune ya daga kansa sama yana kallon ceiling sai tausayinsa ya kara kamata, ta zauna a kujerar dake kusa da shi sai ya dago ta kalleta cikin karfi irin na babban yaya ya sakar mata murmushi.
A nan ta samu kwarin guiwar tambayarsa yadda aka yi ya gane gaskiya, sai ya karanta mata komai ciki har da kudinsa na auren Zahra da yayi.
afi ki kirata
mman Yaya ai Jamila siyen
an ta yi, da ka bar mana shi ko dan rufin asirinmu
u da muka tsinceshi daga sama muka jin zafin rabuwa da shi, balle ita da ta dauki cikin wata tara ta yi nakudarsa ta haifi
anta, karki biye Jamila ki aikata son kai mana Ummiter
Ta share hawayenta ta mike tsaye, ta kofar waje ta fita harabar gidan ta doshi BQ, kamin ta karasa ta hango motar da ta tabbatar few people ne suke da kudin mallakar irinta fake nesa da BQ din kadan, Zahra dake kwance kafadar Abiey ta daga sakamakon hango Ummiter da ta yi, sai ta raba yatsunta da nasa.
Abiey ya bude ido ya kalleta.
iya faru?
mmiter ce Maybe magana zata yi da ni
Ya kalli gaban motar, yana ganin Ummiter ya tuna inda ya san ta wato a Masarauta gurin Mama Lami, bude motar yayi ya fita ya zagaya ya budewa Zahra side dinta ya mika mata hannunsa ta rika ta fito.
Cak Ummiter ta tsaya domin ba ta yi zaton Abiey ne a cikin motar ba, can kuma ta cira kafa ta karasa inda suke tsaye, ko kadan Abiey be kalleta ba domin kallon da yayi mata a mota ya wadatar da shi, idonsa na kan Matarsa wanda kallonta baya kundirar da shi.
Zahra ta taka ta matsa daga inda suke tsaye da Abiey ta tsaya da Ummiter tana kallonta ta san Ummiter ba karamin kuka ta yi ba, kamar yadda Ummiter ma ta karanci damuwa a fuskar Zahra.
aya yana son ganinki yanzu
Zahra ta juyo ta dawo gurin Abiey sai dai shi bata fada masa cewar Mr Bashir ne yake son ganinta ba, domin ta san halin angonta.
ajiya Jamila ce take son magana da ni
12/28/22, 11:06 - Buhainat: Ya mika hannayensa ya rika fuskarta yana shafawa a hankali daman can ba jin zai taba jin kunyar rika hannunta ko taba jikinta a bayyanar jama'a, balle a yanzu da take halak malak dinsa.
a safen na yi Hiayatee?
Bata san kin kwanta asibiti ba ne jiya?
Bata ma zo ta duba ki ba ko?
Magana yake mata yana kallon kwayar idonta kamar zai maida su cikin nasa.
a zo, bari na je wata kila magana ce mai muhimmanci
Ya amsa mata ne kawai dan baya son musa mata, domin baya son rabuwa da ita, shi ya dauko su daga asibiti ya dawo da su gidan jiya da darea, haka kuma be hana shi tarewa a kofar gidan bayan yayi sallah asuba ba har sai da rana ta fito sannan ya shiga cikin gidan ya kira a waya ta fito.
Ya Sumbanci goshinta ya rika hannunta ya murza sirara kuma tatausan yastun hannunta.
love you...
Ita din ce kunya ta lullube ta, ta san duk wani unkuri da zata yi ba zai hanu daga taba jikinta ko rumgumarta ko furta yana sonta a gaban kowa ba, hakan ya saka bata yi unkurin yin haka ba.
Tsaye yayi yana kallonta har sai da ta shige sannan ya rufe motar ya zagaya ya shiga side dinsa ya kuna motar.
Zahra na rufe kofar falon Ummiter ta juyo tana kallonta.
ayana mutum ne mai karamci ba dan haka ba, daga ke har Jamila sai ya rufe ku, domin yana da iko da kudin da zai iya yin haka, amman be yi ba duk da bakinciki da kika saka masa, muna kallon
anki a matsayin jikinmu a yau na ga hawaye a idon yayana yayi kukan da ban taba ganin irinsa ba, kuma ni ma nayi, kuma na zo ya aureki saboda Jamila ta dandani dacin abun da ta aikata mana, ko da yake yaro babu ruwansa ba shi da hakkin kowa, sai dai ki tanadi amsoshin da za ki ba shi idan ya tambayeki
Zahra ta daga idonta ta ya fara safa da marwar hawaye tana kallon Ummiter.
ata kila hakkinsa ne, zai fara bibiyata a yanzu ya hana ni farinciki a gaba ko ma ya hanani samun kwanciyar hankali a gidan aurena
aman mutumen da Yaya ya fada min Jamila tace an daura miki aure da shi a jiya da ba Sauban ba Abiey?
Shi ya saka kika suma?
Zahra ta daga mata kai.
hi ne, an daura auren ne ba tare da sanina ba, kuma ba da sanin iyayensa ba, ina tsoron abun da zai biyo baya wata kila hakkin yayanki ne duk da ban aikata da niya ba
Ummiter ta hade yawun bakinta ta nuna Zahra hanyar da zata bi.
ana dakinsa
Fitowa ta yi daga bangaren ta dawo bangaren, Hajiya Jamila ta shiga dakin Amir inda ta bar wayarta a dauki wayarta ta shiga contact list dinta ta nemo number kawar mahaifiyarta wato Mama Lami ta kira, cikin ikon da iyawarsa aka amsa wayar.
ello Mama an tashi lafiya
afiya Kalau Ummiter, ya aikin?
Kuma ya yayanki da iyakinsa
afiya kalau Mama
aa Shaa Allah, kwana biyu kin daina zuwa mana
iki ne yayi min yawa Mama, Mama Abiey na gani a gidanmu yanzu tare da Zahra Nannyn da Anty Jamila ta dauka ta rika kula mata da Amir
Sai kuma ta yi shiru, a nan Mama Lami ta samu damar tambayar.
iya kawo Abiey a gidan?
ewa ta yi mijinta ne a yanzu wai an daura musu aure a sirrance, ba tare da sani iyayensa shiyasa na kira na tambaya da gaske ne?
biey din aka daurawa aure?
Abiey dai na mu?
hi fa Mama har kissing dinta yayi gabana
a ba dai aure ba, sai dai idan falkarsa ce, wato duk abun nan da na saka aka yi masa be saka ya rabu da yarinyar nan ba?
Ko a yanzu ya bude kofar wata hatsaniyar ce a tsakaninsa da mahaifinsa, ai tun da har ya ki bin zabina sai ya ga abun da baya so, na gode Ummiter
Ta katse wayar, Ummiter ta juya tana kallon gadon Amir.
i kara dai ta rike
anta ko dan rufin asirinmu, da ace matar
an'uwa ta kawo masa
an ba nashi ba, kara acw ya aure Nannynta, wata kila ma sanadinta ya samu nashi yayan tun da ita tana haihuwa, shi ma kuma ba shi da wata matsala....
Karasawa ta yi gurin gadon ta leka sai ta ga wayan babu Amir.
12/28/22, 11:06 - Buhainat:
a yi tunanin zaki fi kowa sanin zafin da mace take ji idan ta rasa
a, ban yi zaton zaki iya raba wata uwa da
anta ba, da kuma irin ciwon da zan ji idan na gano gaskiya, amman sai idonki duk tausayin da nake miki baki gani ba, ina tausayin kaina na rashin haihuwa, amman na fi tausayinki sama da kaina, ashe abun da Zuciyarki take saka miki dabam
Ta matsa kusa da shi ta dafa kafafuwansa.
a gafarta min mijina, ka jikaina ka tausaya min, duk abun da na aikata na aikata ne saboda farincikinka, ban aikata haka saboda na cutar da kai ba, ban raba Zahra da
anta ba saboda na bakanta ranta ba, kuma da na san da cewar dawowarta a gidan nan zai haifa min da wannan matsalar da ban nemi haka ba
a Zahra ce ta fada min ba, matar da kuka bawa miliyan 50 saboda ta boye sirrin ita ta fada min gaskiya, bata karbi kudin ba har sai da na bata umarni, har takardar yarjejeniya da kuka sai da ta nuna min, Zahra ta fada min iya abun da na tambaye ta ne kawai bata fada min komai game da yarjejeniyarku ba, har sai da ni na yi mata magana da kaina, kin ban ba ni mamaki Jamila, miye ban yi miki ba a duniyar nan?
Da har dan kason da za ki samu a gadona zai saka zuciyarki bushewa ki aikata wannan mummunan aiki?
a yi hakuri, ka tausaya min
a ban yi hakuri da matakin da zan dauka sai ya fi wannan zafi, amman hakurin da na yi da bin komai daki daki shi ya saukaka min zuciyata har Zahra ta samu muhallin a ciki, domin bata da laifi ita din kawai tana nemawa kanta da mijinta mafita ne, da ace na samu abun da zuciyata ta kudirta ta na maye gurbinki da Zahra ta cigaba da rainon
anta ba tare da kowa ya sani ba, amman ina...!
Na makaro ta auri wanda ya fi ni cancantarta
A matukar firgice takr kallonsa.
ta Zahra zaka aura?
warai kuwa, amman a haka da bata kasance matata ba, zan cire mata raddadin zafin rashin
anta zan mallaka mata
anta a hannunta
Ta girgiza kai ta sauri tana kara rike kafarsa.
a dan Allah karka yi haka, ka rufa min asiri ka bar min yaron nan, na yarda ka yanke duk hukunci da kake ganin ya dace da ni amman ban da na raba ni da Amir, Wallahi ina son yaron nan, kuma raba ni da shi kai ma tonuwar asirinka ne, domin duniya zata san halin da muke ciki....
A take ya wanke mata fuska da mari har biyu masu zafi.
Kin san da wannan kika aikata abun da kika aikata Jamila?
Tun daga lokacin da likitoci suka tabbatar mini ni da ke bama dauke da wata matsala da zata hana mu haihuwa, sai na fi tausayinki fiye da kaina, ashe abun da kika ta saka mana dabam, da ace na fadi na mutu haka zaki bar yaron nan ya ci gadona a matsayin
ana?
Sau nawa kike min magana akan mu fi wata hanyar samun haihuwa ina fada min ban shirya butulcewa Ubangijina ba, amman a haka kika zabi idona ke da dan'uwanki kuka aikata abun da ranku yake so
an yi hakan dan komai ba sai dan nema mana farinciki mai daurewa..
an'uwanta a dakinsa na karatu ta same shi yana zaune ya daga kansa sama yana kallon ceiling sai tausayinsa ya kara kamata, ta zauna a kujerar dake kusa da shi sai ya dago ta kalleta cikin karfi irin na babban yaya ya sakar mata murmushi.
A nan ta samu kwarin guiwar tambayarsa yadda aka yi ya gane gaskiya, sai ya karanta mata komai ciki har da kudinsa na auren Zahra da yayi.
afi ki kirata
mman Yaya ai Jamila siyen
an ta yi, da ka bar mana shi ko dan rufin asirinmu
u da muka tsinceshi daga sama muka jin zafin rabuwa da shi, balle ita da ta dauki cikin wata tara ta yi nakudarsa ta haifi
anta, karki biye Jamila ki aikata son kai mana Ummiter
Ta share hawayenta ta mike tsaye, ta kofar waje ta fita harabar gidan ta doshi BQ, kamin ta karasa ta hango motar da ta tabbatar few people ne suke da kudin mallakar irinta fake nesa da BQ din kadan, Zahra dake kwance kafadar Abiey ta daga sakamakon hango Ummiter da ta yi, sai ta raba yatsunta da nasa.
Abiey ya bude ido ya kalleta.
iya faru?
mmiter ce Maybe magana zata yi da ni
Ya kalli gaban motar, yana ganin Ummiter ya tuna inda ya san ta wato a Masarauta gurin Mama Lami, bude motar yayi ya fita ya zagaya ya budewa Zahra side dinta ya mika mata hannunsa ta rika ta fito.
Cak Ummiter ta tsaya domin ba ta yi zaton Abiey ne a cikin motar ba, can kuma ta cira kafa ta karasa inda suke tsaye, ko kadan Abiey be kalleta ba domin kallon da yayi mata a mota ya wadatar da shi, idonsa na kan Matarsa wanda kallonta baya kundirar da shi.
Zahra ta taka ta matsa daga inda suke tsaye da Abiey ta tsaya da Ummiter tana kallonta ta san Ummiter ba karamin kuka ta yi ba, kamar yadda Ummiter ma ta karanci damuwa a fuskar Zahra.
aya yana son ganinki yanzu
Zahra ta juyo ta dawo gurin Abiey sai dai shi bata fada masa cewar Mr Bashir ne yake son ganinta ba, domin ta san halin angonta.
ajiya Jamila ce take son magana da ni
12/28/22, 11:06 - Buhainat: Ya mika hannayensa ya rika fuskarta yana shafawa a hankali daman can ba jin zai taba jin kunyar rika hannunta ko taba jikinta a bayyanar jama'a, balle a yanzu da take halak malak dinsa.
a safen na yi Hiayatee?
Bata san kin kwanta asibiti ba ne jiya?
Bata ma zo ta duba ki ba ko?
Magana yake mata yana kallon kwayar idonta kamar zai maida su cikin nasa.
a zo, bari na je wata kila magana ce mai muhimmanci
Ya amsa mata ne kawai dan baya son musa mata, domin baya son rabuwa da ita, shi ya dauko su daga asibiti ya dawo da su gidan jiya da darea, haka kuma be hana shi tarewa a kofar gidan bayan yayi sallah asuba ba har sai da rana ta fito sannan ya shiga cikin gidan ya kira a waya ta fito.
Ya Sumbanci goshinta ya rika hannunta ya murza sirara kuma tatausan yastun hannunta.
love you...
Ita din ce kunya ta lullube ta, ta san duk wani unkuri da zata yi ba zai hanu daga taba jikinta ko rumgumarta ko furta yana sonta a gaban kowa ba, hakan ya saka bata yi unkurin yin haka ba.
Tsaye yayi yana kallonta har sai da ta shige sannan ya rufe motar ya zagaya ya shiga side dinsa ya kuna motar.
Zahra na rufe kofar falon Ummiter ta juyo tana kallonta.
ayana mutum ne mai karamci ba dan haka ba, daga ke har Jamila sai ya rufe ku, domin yana da iko da kudin da zai iya yin haka, amman be yi ba duk da bakinciki da kika saka masa, muna kallon
anki a matsayin jikinmu a yau na ga hawaye a idon yayana yayi kukan da ban taba ganin irinsa ba, kuma ni ma nayi, kuma na zo ya aureki saboda Jamila ta dandani dacin abun da ta aikata mana, ko da yake yaro babu ruwansa ba shi da hakkin kowa, sai dai ki tanadi amsoshin da za ki ba shi idan ya tambayeki
Zahra ta daga idonta ta ya fara safa da marwar hawaye tana kallon Ummiter.
ata kila hakkinsa ne, zai fara bibiyata a yanzu ya hana ni farinciki a gaba ko ma ya hanani samun kwanciyar hankali a gidan aurena
aman mutumen da Yaya ya fada min Jamila tace an daura miki aure da shi a jiya da ba Sauban ba Abiey?
Shi ya saka kika suma?
Zahra ta daga mata kai.
hi ne, an daura auren ne ba tare da sanina ba, kuma ba da sanin iyayensa ba, ina tsoron abun da zai biyo baya wata kila hakkin yayanki ne duk da ban aikata da niya ba
Ummiter ta hade yawun bakinta ta nuna Zahra hanyar da zata bi.
ana dakinsa
Fitowa ta yi daga bangaren ta dawo bangaren, Hajiya Jamila ta shiga dakin Amir inda ta bar wayarta a dauki wayarta ta shiga contact list dinta ta nemo number kawar mahaifiyarta wato Mama Lami ta kira, cikin ikon da iyawarsa aka amsa wayar.
ello Mama an tashi lafiya
afiya Kalau Ummiter, ya aikin?
Kuma ya yayanki da iyakinsa
afiya kalau Mama
aa Shaa Allah, kwana biyu kin daina zuwa mana
iki ne yayi min yawa Mama, Mama Abiey na gani a gidanmu yanzu tare da Zahra Nannyn da Anty Jamila ta dauka ta rika kula mata da Amir
Sai kuma ta yi shiru, a nan Mama Lami ta samu damar tambayar.
iya kawo Abiey a gidan?
ewa ta yi mijinta ne a yanzu wai an daura musu aure a sirrance, ba tare da sani iyayensa shiyasa na kira na tambaya da gaske ne?
biey din aka daurawa aure?
Abiey dai na mu?
hi fa Mama har kissing dinta yayi gabana
a ba dai aure ba, sai dai idan falkarsa ce, wato duk abun nan da na saka aka yi masa be saka ya rabu da yarinyar nan ba?
Ko a yanzu ya bude kofar wata hatsaniyar ce a tsakaninsa da mahaifinsa, ai tun da har ya ki bin zabina sai ya ga abun da baya so, na gode Ummiter
Ta katse wayar, Ummiter ta juya tana kallon gadon Amir.
i kara dai ta rike
anta ko dan rufin asirinmu, da ace matar
an'uwa ta kawo masa
an ba nashi ba, kara acw ya aure Nannynta, wata kila ma sanadinta ya samu nashi yayan tun da ita tana haihuwa, shi ma kuma ba shi da wata matsala....
Karasawa ta yi gurin gadon ta leka sai ta ga wayan babu Amir.
12/28/22, 11:06 - Buhainat:
a yi tunanin zaki fi kowa sanin zafin da mace take ji idan ta rasa
a, ban yi zaton zaki iya raba wata uwa da
anta ba, da kuma irin ciwon da zan ji idan na gano gaskiya, amman sai idonki duk tausayin da nake miki baki gani ba, ina tausayin kaina na rashin haihuwa, amman na fi tausayinki sama da kaina, ashe abun da Zuciyarki take saka miki dabam
Ta matsa kusa da shi ta dafa kafafuwansa.
a gafarta min mijina, ka jikaina ka tausaya min, duk abun da na aikata na aikata ne saboda farincikinka, ban aikata haka saboda na cutar da kai ba, ban raba Zahra da
anta ba saboda na bakanta ranta ba, kuma da na san da cewar dawowarta a gidan nan zai haifa min da wannan matsalar da ban nemi haka ba
a Zahra ce ta fada min ba, matar da kuka bawa miliyan 50 saboda ta boye sirrin ita ta fada min gaskiya, bata karbi kudin ba har sai da na bata umarni, har takardar yarjejeniya da kuka sai da ta nuna min, Zahra ta fada min iya abun da na tambaye ta ne kawai bata fada min komai game da yarjejeniyarku ba, har sai da ni na yi mata magana da kaina, kin ban ba ni mamaki Jamila, miye ban yi miki ba a duniyar nan?
Da har dan kason da za ki samu a gadona zai saka zuciyarki bushewa ki aikata wannan mummunan aiki?
a yi hakuri, ka tausaya min
a ban yi hakuri da matakin da zan dauka sai ya fi wannan zafi, amman hakurin da na yi da bin komai daki daki shi ya saukaka min zuciyata har Zahra ta samu muhallin a ciki, domin bata da laifi ita din kawai tana nemawa kanta da mijinta mafita ne, da ace na samu abun da zuciyata ta kudirta ta na maye gurbinki da Zahra ta cigaba da rainon
anta ba tare da kowa ya sani ba, amman ina...!
Na makaro ta auri wanda ya fi ni cancantarta
A matukar firgice takr kallonsa.
ta Zahra zaka aura?
warai kuwa, amman a haka da bata kasance matata ba, zan cire mata raddadin zafin rashin
anta zan mallaka mata
anta a hannunta
Ta girgiza kai ta sauri tana kara rike kafarsa.
a dan Allah karka yi haka, ka rufa min asiri ka bar min yaron nan, na yarda ka yanke duk hukunci da kake ganin ya dace da ni amman ban da na raba ni da Amir, Wallahi ina son yaron nan, kuma raba ni da shi kai ma tonuwar asirinka ne, domin duniya zata san halin da muke ciki....
A take ya wanke mata fuska da mari har biyu masu zafi.
Kin san da wannan kika aikata abun da kika aikata Jamila?
Tun daga lokacin da likitoci suka tabbatar mini ni da ke bama dauke da wata matsala da zata hana mu haihuwa, sai na fi tausayinki fiye da kaina, ashe abun da kika ta saka mana dabam, da ace na fadi na mutu haka zaki bar yaron nan ya ci gadona a matsayin
ana?
Sau nawa kike min magana akan mu fi wata hanyar samun haihuwa ina fada min ban shirya butulcewa Ubangijina ba, amman a haka kika zabi idona ke da dan'uwanki kuka aikata abun da ranku yake so
an yi hakan dan komai ba sai dan nema mana farinciki mai daurewa..