Sashe 85
Ta Fita Zakka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sai da ya dago kansa jin ta kira sunansa cikin wani yanayi yace"Shikenan Hajiya yadda kikace haka za"ayi..!
Sai kuma ya bata Tsausayi ammh in ta Tuna mganar sakina da yan"uwanta sai ranta ya baci so take ta gani ko zata bar mata mijin ne kamar yadda tace.
Yasa bata damu ba sai ta saki Fuska kafin tace"Allah yayi maka albarka..!
Ya amsa da Ameen cikin sanyinsa.
Maallam yayi mirmishin su na manya kafin yace"Hajiya..Hajiya manya..Kiyi hakuri zan yi wata mgana ni ba Umarni zan baki kamar yadda kika bama Umaru ba Alfarma zan tayasa riko tunda shi ba"a bashi Dama ba Sa"idu kuma bazai iya tsalleke mganarki ba shima ammh ni ai ina da Damar mgana ko ba haka ba..?
Kai Tsaye tace"Ina jinka..!
Maallam ya gyara zama yana Fadin"Daman zan ce ki yi hakuri don Allah duk da bamu san meyasa kika kawo wannan mgnarnan ba..Maimakon ya tafi da ita cikin Takura Zainabu me zai hana ta tare anan gidansa Dake nan Allah barshi in ya koma ya gama Dukkan shirinsa nima ina goyon bayan yazo ya tafi da ita inda yake aiki Tunda an riga an yi mai Wahalar..!
Hajiya tayi shuru kafin tayi mgana Mallam ya rigata da fadin"Alfarma mukace..Don Allah ayi hakuri ayi mana..!
Yafada cikin sigan lallashi Sai Hajiya tayi Laushi Cikin Dan kauda kai tace"Na amince ammh nima ina da Sharadina..!
Mallam yace"Bakomai tunda kin amince shikenan muna sauraranki..!
Hajiya tacigaba da fadin"Na amince da mganarka..Sai dai Abu Daya nake so in ya tafi bazai Dauki Lokaci ba .In ya Dade sosai wata Biyar ko Shida..Sannan Mamah zata tare agidansa goben in Allah ya kaimu bana son bata Lokaci..!
Mallam yace"Gobe kuma..?anya gaggawa ba aikin shedan bane..?
Da sauri tace"Haka kuma wani Jinkirin matsala ne mallam..!
Ganin yadda ta Cije ne yasa yace"Ammh kinsan nace sai ta yi Jarabawar gama sakandiri ko..?
Hajiya tace"Zata rubuta a Ss2 din ba shikenan ba..!
Mallam yace"Shikenan..mungode..!
Kafin ya maida kallonsa kan Umar yana fadin"kaji mahaifiyarka..na roketa alfarma kuma tayi mana sannan kaji itama sharadinta ko..?
Kansa na kasa yace"Naji mallam..na amince Allah ya shige mana gaba..!
Mallam yace"Ameen cikin gidan naka Dakuna nawa ne..?
Yace"Uku ne sai falo da Kitchen..!
Sakina na cikin Daya da Sarood tazo nace ta bata Daya sai nawa..!
Mallam zai yi mgana Hajiya ta Rigasa da Fadin"Zata zauna anaka Dakin..Mganar jere kuma ba bukata Tunda kowaccensu ba ita ta saka kayan gidan ba..Bana kowaccensu bane..Sai dai ka sani zaka samar ma Amina nata Muhallin anan domin ayi mata Jerenta kamar ko wacce ya' acikin gidanan..!
Mallam bai ce komai ba sai Danmallam ne yace"Insha Allahu Hajiya..!
Ko Aba ya kasa mgana Ganin haka yasa Mallam ya sallami Danmallam yayi musu sallama ya fice Aba ma ya Mike jikinsa sanyaye yayi musu sallama Hajiya ta kallesa tana Fadin"Sa"idu ka sanar ma Balaraba da ita Mamah..Da safe zan shigo insha Allahu gobe agidan mijinta zata kwana..!
Bai da tacewa ya amsa mata da toh ya ficen bayan fitansa mallam bai tada mganar ba domin yasan tana da Dalilinta sha"anin mata sai abarsu.
Aba haka yajema mamanmu da mganar sai ta sakamai kukan nawa Amina take da hajiya zata mata haka bai Saurareta ba ya Kira Amina ya Fadamata Sakon Hajiya ranar su uku kwana sukayi kuka kamar anyi mutuwa kukan sabo da kuma Rabuwa da Amina.
Adaran Mamanmu ta kira Anty Amarya ta fadamata ta Zunduma ashariya tace mamanmu tasan yadda za"ayi Amina ta Bijirema Tarewarta aikuwa da Safe ta kira Amina ta sata adaki tana kuka tana fadin za"a cutar da ita kowace sai da ta gama makaranta aka mata aure banda ita ta Rika Tusa mata mganganu da sai da Amina taga haka din ne ita za"a kwareta an cutar da ita mamanmu tace taje ta samu hajiya ta fashe mata da kuka tace batason tarewan tasan zasu kyaleta Amina ta yarda da hakan domin bata hasko ma kanta ta zama matar aure ba yanzu Haka ta Zurma Hijabi Fuska kozai kozai tasha kuka ko su Hanne basu san ta fita ba
Sai dai tana shiga gidan ta baro shashen Mallam kenan dan lungun Dake tsakanin shashensa da na Anty Amarya taji tashin murya sama sama Abunda yasa taja ta Tsaya sunanta taji ana ambata..!
"Dayyaba..In har AMINA tatare a matsayin Matar UMAR..na sabama Sakina alkawarinta..Alhalin na mata Rantsuwan in har ina Raye auran Amina da Umar haka zai kare a gantale ba Fa"ida..Ammh yanzu komai zai lalacemin in har yarinyar nan ta tare agidan nan Kashin mu ya gama Bushewa Fitar da ita shine babban aiki..!
*Janafty*
[11/3, 2:06 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*🅿️29*
"Gaban Amina ya fadi ras jin Sunanta da mganar da ke tashi akanta Labe ba Dabi"anta bane ammh sai ta kasa yin gaba sai ta ja ta tsaya ta kara kasa kunnenta tana sauraran muryan Anty Amarya Tar tana mgana cikin bacin rai da takaici.
"In ya kulata din fa Dayyaba..?Kada ki manta Namiji ne ko bai kulata domin yana sonta ba na tabbata zai iya kulata watarana saboda Hajiya da mallam..Ayadda yarinyar nan ke da Tasiri a wajensu matukar tatare agidan Umar Tauraruwar Sakina zai koma baya ne..Ni kuma nayi alkawarin matukar ina Raye Sakina ce kadai Mowa agidan Umar..Kuma sai na tabbatar da na cika mata wannan alkawarin Indai bata Haihu da Umar ba alkawari nayi ba wata macen data isa tazo ta Haihu..Ita kadai ce Tauraruwa kuma Sarauniya..!
Amina mamaki ya kara cikata gani take abun kamar amafarki,so take ta Tabbatar da zarginta yasa ta Leka lungun bayanta take hangowa dayake ta Juya bayane tana mgana ta waya,Sai dai ko daga barci tatashi Ko ta baya ko ta gaba zata shaida Duka matan baba mallam ba ta murya ba Daga yanayinta ko kaffara ba zatayi ba Anty Amarya ce sannan gaa ma Muryanta nan na fitowa duk da Bada karfi sossi take mganar ba..!
Baki ta rike tana kara mamakinta Sanda taji tana Fadin"Na bar komai a hannunki..Don Allah ki san yadda zaki yi kada Tariyar ta Amina ta tabbata..In har auransu Kuskure ne to kada ma wannan ya zama kuskure Dayyaba..In ya zama Kuskure zamu yi shekaru kafin mu iya gyarashi..!
Kiyi gaggawan yin wani abu..!
Amina taji kanta ya sara abaya tasan Anty Amarya ta Tsaneta,Ammah bata taba tsammanin Tsanar nata yakai haka ba meyasa bata son ta Tare a gidan ya Danmallam...?Wata zuciya tace Saboda Sakina mana Tunda Diyartace to ammh da wa take waya..?Waye take cema yayi mata kokarin kada Tariyanta ya tabbata..?Ta shiga Rudi Kwakwalwarta ta toshe ta kasa Tunani Abu daya ta kama Anty Amarya bata so ta tare saboda Sakina
Abun kamar almara sai taji kuncin Dake zuciyarta ya yaye Daga rashin son Tarewar zuwa son ta tare din ba son ya Danmallam take ba har Abada Aminu ne aranta Sai dai zata taren sai Taga yadda Anty Amaryan da Sakinan zasu yi da ita munafukam banza Har itace zasu ma Burauba to sai ta taren Uban daya Fasa sai ya Hanata..
jidalinta kadai ya ishesu daga Sakinar har Mijin nata basu isheta kallo ba
Maimakon ta wuce shashen Hajiya Babba kamar yadda Mamanmu ta Tsara mata sai kawai ta fasa ta kada kai ta juya zuwa Haraban gidan tana Tafe tana auna maganganun Anty Amarya tana Tunanin adanginsu wacece Dayyaba..?Ta gama Tunaninta kaf bata ganota ba to wacece take cewa ta bar komai a hannunta..?
Tana wannan Tunanin ta kusa cin karo da Akilu ya fito daga Falon Mallam Sanye da Uniform ajikinsa sai da ta gansa ma ta tuna yau Monday suna da makaranta.
Shekeke yake kallonta ganin ta Dauke kai zata wuce yace"Ke Amina bazaki makaranta bane..!?
Mamaki ya bata suna da son Girma shi da Zubairu gwara ma Akilun ya basu shekara Daya da wani abu Zubairu fa saurin girma yayi Hajiya tace tsakaninsu ko wata Biyar bai kai ba An riga sakashi makaranta Shiyasa ya Tsere musu da aji Daya ammh sai su rika nuna abu kamar sun wani basu Shekaru barin ma Akilun nan dan Rainin Hammata ne..!
Kasa kasa ta juyo tana kallonsa da Kumburarrun idanuwanta kafin kai Tsaye tace"Eh..!
Kallonta yake cikin bude ido yace"Eh fa kikace..To saboda mene ko baki da Lafiya ne..?
Amina ta gaji da yadda ya wani Tsareta da tambayoyi kamar Ubanta Cikin Kufuluwa tace"Bansani ba..!
Baki ya rike yana fadin"Amina ni ma kike cema baki sani ba don Uwarki..?Ni sa"anki ne..?
Daman shi abu kadan zagi kamar ba Jinin Mallam ba
Amina ta Bude manyan idanuwanta kafin tace"Wlh badai uwata ba..!
Ya Zaburo Cikin bacin rai yana Fadin"Sai tawa uwar kenan..!
Ta matsa da Sauri tana kunkumi tace"Ai uwa bata fi uwa ba Ehe..!
Akilu Duka yake son ya kaimata Bai ji Fitowar Mallam ba sai mganarsa.
"kai Akilu kaniyarka nace..!
Matar yayan naka zaka Daka dayake baka da kunya ko..?
Sai kuma ya bata Tsausayi ammh in ta Tuna mganar sakina da yan"uwanta sai ranta ya baci so take ta gani ko zata bar mata mijin ne kamar yadda tace.
Yasa bata damu ba sai ta saki Fuska kafin tace"Allah yayi maka albarka..!
Ya amsa da Ameen cikin sanyinsa.
Maallam yayi mirmishin su na manya kafin yace"Hajiya..Hajiya manya..Kiyi hakuri zan yi wata mgana ni ba Umarni zan baki kamar yadda kika bama Umaru ba Alfarma zan tayasa riko tunda shi ba"a bashi Dama ba Sa"idu kuma bazai iya tsalleke mganarki ba shima ammh ni ai ina da Damar mgana ko ba haka ba..?
Kai Tsaye tace"Ina jinka..!
Maallam ya gyara zama yana Fadin"Daman zan ce ki yi hakuri don Allah duk da bamu san meyasa kika kawo wannan mgnarnan ba..Maimakon ya tafi da ita cikin Takura Zainabu me zai hana ta tare anan gidansa Dake nan Allah barshi in ya koma ya gama Dukkan shirinsa nima ina goyon bayan yazo ya tafi da ita inda yake aiki Tunda an riga an yi mai Wahalar..!
Hajiya tayi shuru kafin tayi mgana Mallam ya rigata da fadin"Alfarma mukace..Don Allah ayi hakuri ayi mana..!
Yafada cikin sigan lallashi Sai Hajiya tayi Laushi Cikin Dan kauda kai tace"Na amince ammh nima ina da Sharadina..!
Mallam yace"Bakomai tunda kin amince shikenan muna sauraranki..!
Hajiya tacigaba da fadin"Na amince da mganarka..Sai dai Abu Daya nake so in ya tafi bazai Dauki Lokaci ba .In ya Dade sosai wata Biyar ko Shida..Sannan Mamah zata tare agidansa goben in Allah ya kaimu bana son bata Lokaci..!
Mallam yace"Gobe kuma..?anya gaggawa ba aikin shedan bane..?
Da sauri tace"Haka kuma wani Jinkirin matsala ne mallam..!
Ganin yadda ta Cije ne yasa yace"Ammh kinsan nace sai ta yi Jarabawar gama sakandiri ko..?
Hajiya tace"Zata rubuta a Ss2 din ba shikenan ba..!
Mallam yace"Shikenan..mungode..!
Kafin ya maida kallonsa kan Umar yana fadin"kaji mahaifiyarka..na roketa alfarma kuma tayi mana sannan kaji itama sharadinta ko..?
Kansa na kasa yace"Naji mallam..na amince Allah ya shige mana gaba..!
Mallam yace"Ameen cikin gidan naka Dakuna nawa ne..?
Yace"Uku ne sai falo da Kitchen..!
Sakina na cikin Daya da Sarood tazo nace ta bata Daya sai nawa..!
Mallam zai yi mgana Hajiya ta Rigasa da Fadin"Zata zauna anaka Dakin..Mganar jere kuma ba bukata Tunda kowaccensu ba ita ta saka kayan gidan ba..Bana kowaccensu bane..Sai dai ka sani zaka samar ma Amina nata Muhallin anan domin ayi mata Jerenta kamar ko wacce ya' acikin gidanan..!
Mallam bai ce komai ba sai Danmallam ne yace"Insha Allahu Hajiya..!
Ko Aba ya kasa mgana Ganin haka yasa Mallam ya sallami Danmallam yayi musu sallama ya fice Aba ma ya Mike jikinsa sanyaye yayi musu sallama Hajiya ta kallesa tana Fadin"Sa"idu ka sanar ma Balaraba da ita Mamah..Da safe zan shigo insha Allahu gobe agidan mijinta zata kwana..!
Bai da tacewa ya amsa mata da toh ya ficen bayan fitansa mallam bai tada mganar ba domin yasan tana da Dalilinta sha"anin mata sai abarsu.
Aba haka yajema mamanmu da mganar sai ta sakamai kukan nawa Amina take da hajiya zata mata haka bai Saurareta ba ya Kira Amina ya Fadamata Sakon Hajiya ranar su uku kwana sukayi kuka kamar anyi mutuwa kukan sabo da kuma Rabuwa da Amina.
Adaran Mamanmu ta kira Anty Amarya ta fadamata ta Zunduma ashariya tace mamanmu tasan yadda za"ayi Amina ta Bijirema Tarewarta aikuwa da Safe ta kira Amina ta sata adaki tana kuka tana fadin za"a cutar da ita kowace sai da ta gama makaranta aka mata aure banda ita ta Rika Tusa mata mganganu da sai da Amina taga haka din ne ita za"a kwareta an cutar da ita mamanmu tace taje ta samu hajiya ta fashe mata da kuka tace batason tarewan tasan zasu kyaleta Amina ta yarda da hakan domin bata hasko ma kanta ta zama matar aure ba yanzu Haka ta Zurma Hijabi Fuska kozai kozai tasha kuka ko su Hanne basu san ta fita ba
Sai dai tana shiga gidan ta baro shashen Mallam kenan dan lungun Dake tsakanin shashensa da na Anty Amarya taji tashin murya sama sama Abunda yasa taja ta Tsaya sunanta taji ana ambata..!
"Dayyaba..In har AMINA tatare a matsayin Matar UMAR..na sabama Sakina alkawarinta..Alhalin na mata Rantsuwan in har ina Raye auran Amina da Umar haka zai kare a gantale ba Fa"ida..Ammh yanzu komai zai lalacemin in har yarinyar nan ta tare agidan nan Kashin mu ya gama Bushewa Fitar da ita shine babban aiki..!
*Janafty*
[11/3, 2:06 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*🅿️29*
"Gaban Amina ya fadi ras jin Sunanta da mganar da ke tashi akanta Labe ba Dabi"anta bane ammh sai ta kasa yin gaba sai ta ja ta tsaya ta kara kasa kunnenta tana sauraran muryan Anty Amarya Tar tana mgana cikin bacin rai da takaici.
"In ya kulata din fa Dayyaba..?Kada ki manta Namiji ne ko bai kulata domin yana sonta ba na tabbata zai iya kulata watarana saboda Hajiya da mallam..Ayadda yarinyar nan ke da Tasiri a wajensu matukar tatare agidan Umar Tauraruwar Sakina zai koma baya ne..Ni kuma nayi alkawarin matukar ina Raye Sakina ce kadai Mowa agidan Umar..Kuma sai na tabbatar da na cika mata wannan alkawarin Indai bata Haihu da Umar ba alkawari nayi ba wata macen data isa tazo ta Haihu..Ita kadai ce Tauraruwa kuma Sarauniya..!
Amina mamaki ya kara cikata gani take abun kamar amafarki,so take ta Tabbatar da zarginta yasa ta Leka lungun bayanta take hangowa dayake ta Juya bayane tana mgana ta waya,Sai dai ko daga barci tatashi Ko ta baya ko ta gaba zata shaida Duka matan baba mallam ba ta murya ba Daga yanayinta ko kaffara ba zatayi ba Anty Amarya ce sannan gaa ma Muryanta nan na fitowa duk da Bada karfi sossi take mganar ba..!
Baki ta rike tana kara mamakinta Sanda taji tana Fadin"Na bar komai a hannunki..Don Allah ki san yadda zaki yi kada Tariyar ta Amina ta tabbata..In har auransu Kuskure ne to kada ma wannan ya zama kuskure Dayyaba..In ya zama Kuskure zamu yi shekaru kafin mu iya gyarashi..!
Kiyi gaggawan yin wani abu..!
Amina taji kanta ya sara abaya tasan Anty Amarya ta Tsaneta,Ammah bata taba tsammanin Tsanar nata yakai haka ba meyasa bata son ta Tare a gidan ya Danmallam...?Wata zuciya tace Saboda Sakina mana Tunda Diyartace to ammh da wa take waya..?Waye take cema yayi mata kokarin kada Tariyanta ya tabbata..?Ta shiga Rudi Kwakwalwarta ta toshe ta kasa Tunani Abu daya ta kama Anty Amarya bata so ta tare saboda Sakina
Abun kamar almara sai taji kuncin Dake zuciyarta ya yaye Daga rashin son Tarewar zuwa son ta tare din ba son ya Danmallam take ba har Abada Aminu ne aranta Sai dai zata taren sai Taga yadda Anty Amaryan da Sakinan zasu yi da ita munafukam banza Har itace zasu ma Burauba to sai ta taren Uban daya Fasa sai ya Hanata..
jidalinta kadai ya ishesu daga Sakinar har Mijin nata basu isheta kallo ba
Maimakon ta wuce shashen Hajiya Babba kamar yadda Mamanmu ta Tsara mata sai kawai ta fasa ta kada kai ta juya zuwa Haraban gidan tana Tafe tana auna maganganun Anty Amarya tana Tunanin adanginsu wacece Dayyaba..?Ta gama Tunaninta kaf bata ganota ba to wacece take cewa ta bar komai a hannunta..?
Tana wannan Tunanin ta kusa cin karo da Akilu ya fito daga Falon Mallam Sanye da Uniform ajikinsa sai da ta gansa ma ta tuna yau Monday suna da makaranta.
Shekeke yake kallonta ganin ta Dauke kai zata wuce yace"Ke Amina bazaki makaranta bane..!?
Mamaki ya bata suna da son Girma shi da Zubairu gwara ma Akilun ya basu shekara Daya da wani abu Zubairu fa saurin girma yayi Hajiya tace tsakaninsu ko wata Biyar bai kai ba An riga sakashi makaranta Shiyasa ya Tsere musu da aji Daya ammh sai su rika nuna abu kamar sun wani basu Shekaru barin ma Akilun nan dan Rainin Hammata ne..!
Kasa kasa ta juyo tana kallonsa da Kumburarrun idanuwanta kafin kai Tsaye tace"Eh..!
Kallonta yake cikin bude ido yace"Eh fa kikace..To saboda mene ko baki da Lafiya ne..?
Amina ta gaji da yadda ya wani Tsareta da tambayoyi kamar Ubanta Cikin Kufuluwa tace"Bansani ba..!
Baki ya rike yana fadin"Amina ni ma kike cema baki sani ba don Uwarki..?Ni sa"anki ne..?
Daman shi abu kadan zagi kamar ba Jinin Mallam ba
Amina ta Bude manyan idanuwanta kafin tace"Wlh badai uwata ba..!
Ya Zaburo Cikin bacin rai yana Fadin"Sai tawa uwar kenan..!
Ta matsa da Sauri tana kunkumi tace"Ai uwa bata fi uwa ba Ehe..!
Akilu Duka yake son ya kaimata Bai ji Fitowar Mallam ba sai mganarsa.
"kai Akilu kaniyarka nace..!
Matar yayan naka zaka Daka dayake baka da kunya ko..?