Sashe 79
Ta Fita Zakka Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Ya katseta cikin Tsawa kafin ya Cigaba da fadin" A yanayin Rayuwar Umar Kwata kwata Amina bata Dace dashi ba..Ita din ba ajinsa bane..Kinsan waye Umar kuwa..?Kyakyawan Asali Ubansa Malami ne, da ba iya Nageria ba kasashen Duniya sun san da zamansa Umaru nada shaidar Degree guda Biyu akan abunda ya shafi Qur"ani da Hadisai Balaraba tashin Madina karatun Madina garin ma"aiiki Kinsan adadin iliminsa..?Koyarwa yake a Babbar Jami"ar Musulunci ta Madina Shine kike fadin an zalunci Amina domin an aura mata Mutum nagari mai kamala da nagarta..Mai Sanyi mai biyayya da gudun mgana Shine kike fadin an zalunceta..?To bari kiji ba ita aka cuta ba Shi aka Cuta..Shi aka Tauye Balaraba ammh bai Bude baki yayi mgana basai ku..!?to ni Ubanta banda Sanadin Ubansa da ko Filin jirgin sama bazan taba Tsallakewa ba..!
Ya karishe fada cikin bayyana bacin ransa har jijiyon kansa na mikewa.
Mamanmu kuma ta Daskare Rashin Sukuni ya shigeta tasan ba Nasara wannan gabar bata ci nasara ba sai dai bata sare ba cikin Lallashi tace"Kayi hakuri abun bai kai harda gori ba..!
Dakatar da ita yayi yana fadin"Ko ni Sa"idu ban isa Mallam yayi Umarni akaina na Tsallake ba ballatana abunda na Haifa ki Fadamin gaskiya Aminar ce ta aiko ki ko..?
Mamanmu ranta ya gama baci shiyasa tace"Yarinya ta fadi Ra"ayinta ne Abbansu kada kaga Laifinta..!
Bai jira cewarta ba Fuuu ya fice yana kwala Kiran Sunan Amina Tun daga Cikin Dakin har ya fito Tsakar gidan Mamanmu ta rufamai baya gabanta na Fadi.
Amina da suke hira da Hamida da taji kiran Aba sai da gabanta ya fadi kuma sai suka ganshi agabansu kwatsam cikin Tsoro ta mike tana fadin"Gani Aba..!
Yadda idanuwanta sukayi ne saboda Tsoro sai ya ganta kamar Hadiza Shiyasa sai ya Sauke Murya yana Fadin"Zo nan..!
Lokaci daya ya juya ya Raba gefen Mamanmu ya koma Falonsa Amina ta koma Daki gabanta na Fadi ta Dauko Hijabinta ta saka tabi bayansu Hamida da Zeenatu sukayi Tsuru Tsuru suna Tunanin me ya faru kuma..!
Dukkansu a tsaye ta gansu Aba da Mamanmu sai ta kara Rikicewa yasa ta Zube gabansa cikin Rawan baki tace"Gani Aba..!
Cikin rawan murya sai yaji Fushinsa ya Sauka sai yaji Tsausayinta komawa yayi ya zauna yana Sauke Numfashi kafin yace"Amina..Ni waye a wajenki..?
Sai da ta kallesa sannan tace"Kai Baba na ne..Mahaifina..!
Cikin Jinjina kai cikin wani irin Sauti yace"Indai ni mahaifinki ne Amina..Ki sani ko bayan raina kika bijirema Auran Jinin Baba Mallam ban yafe miki ba Amina..!
Ba Amina kadai ba hatta Mamanmu ta firgita cikin wani yanayi Amina ta Dago ta na kallon Aba cikin Taruwan Hawaye aidanuwanta.
Ganin haka yasa ya Daga mata kai yana Fadin"Eh haka nace..Ban yafe miki ba Amina..Sannan zan sallama ki acikin ya"yana..Bazan jure ganin Abunda na Haifa ya Bijirema Mutumin da ya zama gata na ba..Mutumin da ya Lullube Rayuwata da Duka Alheransa..ki Tuna da wannan..!
Da haka ya mike ya shige ciki ya bar su nan Amina ta kalli mamanmu sai hawaye sharr.
Mamanmu tayi saurin cewa"Tashi kije zamu yi mgana da safe..!
Ba musu ta mike ta fice bayan ta share hawayenta tana fita su hamida suka fara Tambayanta Lafiya Mirmishin Daya fi kuka ciwo tayi kafin tace"Bakomai..!
Daga haka ta shige daki kokarin Daidaita kanta take yi domin tayi alkwarin daina bayyana rauninta kan wasu abubuwan..!
Ko washegari kasa ce mata komai tayi mamanmu ta tuna yadda suka kwana Aba bai kalleta ba tasan kwabarta tayi Ruwa da Safe ta Fadama Madina komai ita kuma tace bama zai sabu ba auran nan bazai Daure ba koda ya Tabbata din.!
Amina kuma ko hanne bata fadamata abunda Aba ya fadamata ba,sai dai ta Dauki nauyin mganar acikin ranta tana jin kamar abu ne mai wahala.!
Haka Rayuwar ta cigaba da Tafiya su Zeenatu suna cigaba da Jarabawarsu sun gama Weac sun fara Neco gefe Daya kuma ana cigaba ana cigaba da Shirin Bikinsu wanda Baba mallam yace nan da wani Lokaci za"ayi Auran nasu kamar yadda Tsarin yake..!
*Janafty*
[11/3, 2:05 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*🅿️27*
A kwana atashi ba wuya a wajen Allah gashi har kwanaki sun wuce an shiga sattitika sannan an shiga wattani Tunda su ya zeena sun kamallah Jarabawar fita babban Sakandiri sai kuma mganar auransu ne ya taso gadan gadan kamar yadda kowa ya sani ne Mallam baya aurar da ya"yansa sai kin sauke Qur"ani da Haddan sauran Littafai Sannan Bisa ka"ida Makaratanr Haddarsu zata Shirya Walimar sallama data Bada kyatttuka kamar yadda aka saba.
To wannan karon bata Sauya zani ba shiryen shiryen ke gudana Tunda nan da Sati uku Baba mallam yace za"a Daura auran a mika amaran a Dakunansu Ya zenatu kaduna za"a kaita ita kuma Ya Abida porthercourt inda Mijinta ke aiki.
Ta kowani bangare shiri ke gudana Sai dai shirin yafi girma a bangaran gidan Baba Mallam kamar yadda aka sani Hajiya Babba ke da Alhalin komai a hannunta hatta kayan Daki sun gama komai Na Abida Ya Zahra ke da Alhakin siyan komai Tunda ita ke poethercourt ita hajiya ta turama kudi ta siya manyan kayan achan Kananun da sukayi saura ne aka siyesu anan,na Zeenatu ma ya jidda Dake kano aka barma komai ita tayi siyayyan komai ranar Jere kadai take jira babu abunda bata siya ba kamar Yadda Hajiyan ta tsara komai,Dayake Aisha ta bar kaduna aiki ya maida mijinta Abuja.
Ya karishe fada cikin bayyana bacin ransa har jijiyon kansa na mikewa.
Mamanmu kuma ta Daskare Rashin Sukuni ya shigeta tasan ba Nasara wannan gabar bata ci nasara ba sai dai bata sare ba cikin Lallashi tace"Kayi hakuri abun bai kai harda gori ba..!
Dakatar da ita yayi yana fadin"Ko ni Sa"idu ban isa Mallam yayi Umarni akaina na Tsallake ba ballatana abunda na Haifa ki Fadamin gaskiya Aminar ce ta aiko ki ko..?
Mamanmu ranta ya gama baci shiyasa tace"Yarinya ta fadi Ra"ayinta ne Abbansu kada kaga Laifinta..!
Bai jira cewarta ba Fuuu ya fice yana kwala Kiran Sunan Amina Tun daga Cikin Dakin har ya fito Tsakar gidan Mamanmu ta rufamai baya gabanta na Fadi.
Amina da suke hira da Hamida da taji kiran Aba sai da gabanta ya fadi kuma sai suka ganshi agabansu kwatsam cikin Tsoro ta mike tana fadin"Gani Aba..!
Yadda idanuwanta sukayi ne saboda Tsoro sai ya ganta kamar Hadiza Shiyasa sai ya Sauke Murya yana Fadin"Zo nan..!
Lokaci daya ya juya ya Raba gefen Mamanmu ya koma Falonsa Amina ta koma Daki gabanta na Fadi ta Dauko Hijabinta ta saka tabi bayansu Hamida da Zeenatu sukayi Tsuru Tsuru suna Tunanin me ya faru kuma..!
Dukkansu a tsaye ta gansu Aba da Mamanmu sai ta kara Rikicewa yasa ta Zube gabansa cikin Rawan baki tace"Gani Aba..!
Cikin rawan murya sai yaji Fushinsa ya Sauka sai yaji Tsausayinta komawa yayi ya zauna yana Sauke Numfashi kafin yace"Amina..Ni waye a wajenki..?
Sai da ta kallesa sannan tace"Kai Baba na ne..Mahaifina..!
Cikin Jinjina kai cikin wani irin Sauti yace"Indai ni mahaifinki ne Amina..Ki sani ko bayan raina kika bijirema Auran Jinin Baba Mallam ban yafe miki ba Amina..!
Ba Amina kadai ba hatta Mamanmu ta firgita cikin wani yanayi Amina ta Dago ta na kallon Aba cikin Taruwan Hawaye aidanuwanta.
Ganin haka yasa ya Daga mata kai yana Fadin"Eh haka nace..Ban yafe miki ba Amina..Sannan zan sallama ki acikin ya"yana..Bazan jure ganin Abunda na Haifa ya Bijirema Mutumin da ya zama gata na ba..Mutumin da ya Lullube Rayuwata da Duka Alheransa..ki Tuna da wannan..!
Da haka ya mike ya shige ciki ya bar su nan Amina ta kalli mamanmu sai hawaye sharr.
Mamanmu tayi saurin cewa"Tashi kije zamu yi mgana da safe..!
Ba musu ta mike ta fice bayan ta share hawayenta tana fita su hamida suka fara Tambayanta Lafiya Mirmishin Daya fi kuka ciwo tayi kafin tace"Bakomai..!
Daga haka ta shige daki kokarin Daidaita kanta take yi domin tayi alkwarin daina bayyana rauninta kan wasu abubuwan..!
Ko washegari kasa ce mata komai tayi mamanmu ta tuna yadda suka kwana Aba bai kalleta ba tasan kwabarta tayi Ruwa da Safe ta Fadama Madina komai ita kuma tace bama zai sabu ba auran nan bazai Daure ba koda ya Tabbata din.!
Amina kuma ko hanne bata fadamata abunda Aba ya fadamata ba,sai dai ta Dauki nauyin mganar acikin ranta tana jin kamar abu ne mai wahala.!
Haka Rayuwar ta cigaba da Tafiya su Zeenatu suna cigaba da Jarabawarsu sun gama Weac sun fara Neco gefe Daya kuma ana cigaba ana cigaba da Shirin Bikinsu wanda Baba mallam yace nan da wani Lokaci za"ayi Auran nasu kamar yadda Tsarin yake..!
*Janafty*
[11/3, 2:05 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*🅿️27*
A kwana atashi ba wuya a wajen Allah gashi har kwanaki sun wuce an shiga sattitika sannan an shiga wattani Tunda su ya zeena sun kamallah Jarabawar fita babban Sakandiri sai kuma mganar auransu ne ya taso gadan gadan kamar yadda kowa ya sani ne Mallam baya aurar da ya"yansa sai kin sauke Qur"ani da Haddan sauran Littafai Sannan Bisa ka"ida Makaratanr Haddarsu zata Shirya Walimar sallama data Bada kyatttuka kamar yadda aka saba.
To wannan karon bata Sauya zani ba shiryen shiryen ke gudana Tunda nan da Sati uku Baba mallam yace za"a Daura auran a mika amaran a Dakunansu Ya zenatu kaduna za"a kaita ita kuma Ya Abida porthercourt inda Mijinta ke aiki.
Ta kowani bangare shiri ke gudana Sai dai shirin yafi girma a bangaran gidan Baba Mallam kamar yadda aka sani Hajiya Babba ke da Alhalin komai a hannunta hatta kayan Daki sun gama komai Na Abida Ya Zahra ke da Alhakin siyan komai Tunda ita ke poethercourt ita hajiya ta turama kudi ta siya manyan kayan achan Kananun da sukayi saura ne aka siyesu anan,na Zeenatu ma ya jidda Dake kano aka barma komai ita tayi siyayyan komai ranar Jere kadai take jira babu abunda bata siya ba kamar Yadda Hajiyan ta tsara komai,Dayake Aisha ta bar kaduna aiki ya maida mijinta Abuja.