Sashe 4
Ta Fita Zakka Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
*Janafty*
*15/07/2022*
[11/6, 3:34 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*SADAUKARWA:ga Halima yusuf gwarzo (Besty) Alherin Allah ya kai miki a dukkan inda kike*
_Wannan Labarin Jinjina ce gareki *SUMAIYYA ABDULKADIR TAKORI*(Takorinmu) Allah ya raya miki zuru"a ya tabbatar da aminci da zaman Lafiya agidan auranki_
*🅿️02*
Hamida na wanke wankenta Ammh Rabin Hankalinta na kan Amina ganin yadda ta koma ta zauna Dirshan a kasa Tana wani cin mgani kamar babu abunda ma ya Dameta yadda take zaune kamar tana zaune acikin Daki ne cikin Natsuwarta.
Abu daya ke bama Hamida mamaki bama ita ba kowa da kowa Dake gidan nan yana mamakin yadda Amina bata jin tsoron Ya Jafar da Ya Nasir wadanda kaf gidajen sune manya kuma su ke hukunci da kuma Daidatuwar Tarbiyansu bama su ba na Sama dasu su ya Zeena suna Tsoronsu da basu girmansu banda Amina Har yau har gobe bata taba ganin Wannan Tsoron da Shakkarta acikin Idanuwanta ba.
Tagama wanke wanken kenan taji an fara kiran sallah Daga masallacin gidan Mallam Daidai da fitowar Zeena Daga Dakinsu kanta ba Dankwali sai akayi rashin Sa"a Lokacin Ya Jafar da Ya Nasir suka fito Daga Dakin Mamanmu tana Biye dasu abaya.
Bata da yadda zatayi sun riga sun ganta Ya Jafar ya Duka yana Saka Takalminsa mai igiya Hamida Ta kalli Amina Dake zaunenta tace cikin Rada..'Ke Amina ga su nan fa sun fito..!
Daga ido tayi ta kallesu kafin ta mike Tsugunne ta daga hannunta sama kamar gaske.
Ya Nasir ne ya kalli Zeena Dake kokarin komawa Daki Cikin Muryansa mai Cike da Iko yace"Wacece nan take yawo ba Dankwali..?
Ba yadda Zeena zatayi Dole ta juyo tana Fadin"Nice ina yini Ya Nasir..!
Harara yayi mata kafin yace"Dillah wuce ki saka Dankwalin ki..Kuna manya kuda su Hamida zasu yi ku musu Fada..!
Bata ko kara mgana ba ta shigo Dakinsu Daman Dakin Mamanmu zata shiga ta Dauko littafinta jiya ta manta Dashi,bata zata har alokacin basu tafi ba Shiyasa ta fito haka.
Tana Shiga Dakin Zulaihat data mike Tana Tatattara Littafanta tace"Kema kin samu Rabonki kenan..!
Zeena bata iya mgana ba Umh kawai tace ta Dauki Damkwalin Abaya ta saka lokaci Daya tana Tura kofar Bandakin Dake Daknsu ta shige Tare da Rufowa Zulaihat ta Bita da kallo Lokaci Daya.
Achan waje kuma Nasir ne ya kalli Hamida yana Fadin"wai sau nawa zan ce kudaina zama bakin Famfo nan da mangariba..?baku gujema Lafiyarku ko .?
Kanta na kasa tace"Ai nama gama yanzu zan tashi ina wanke wajen ne..!
Mamanmu ta kalleta tana Fadin"Wato Zulaihat ke ta bar ma aikin kenan..?gobe kuwa sai tayi shi..!
Tafada Daidai Lokacin Data hango Amina da Sauri tace"Amina wa ya sakaki kama kunni da mangariban nan...?
Jafar kai tsaye yace"Nine mamanmu..Zata fadamin inda ta Biya bayan an tashe su daga makaranta..!
Mamanmu ta Bude baki zatayi mgana ya Rigata da Fadin"Don Allah Mamanmu kada ki saka baki..Bazan Daketa ba in har ta bani amsar Tambayana..!
Mamanmu tace"Kada ku maida Amina Jaka mana..Jikinta fa ya Saba Da dukanku..!
Bai Saurareta ba ya Nufi Aminar Nasir ne ya tsaya yana Fadin"Wake ja Mamanmu..?yarinya Daya Tal zata zame ma kowa ciwon kai..!
Mamanmu tace"Sai addu"a..nidai kada ku tabamin D'iya..Nasan ku da Duka kamar kun Hada kauna..!
Yana jinta yar Dariya kawai yayi Hamida kam data gama kwashe komai ta maida Kitchen Dakin Yaya ta shige ta sameta Har ta Kabbarta Sallah Cikin kurya ta shige ta samu Jawaad na saka Jallabiya da Sauri yana Fadin"Ya Hamida Don Allah su Ya jafar na nan..?
Hararansa tayi kafin tace"Bansani ba..Sai ka fita kagani..!
Dariya yake yi kafin ya Fice ta bishi da kwafa tana Fadin"Zaka Dawo zakasan wanda kake ma Dariya..!
Daga haka ta shige Tiolet din Dake Cikin kuryan Dakin na Yaya.
*15/07/2022*
[11/6, 3:34 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*SADAUKARWA:ga Halima yusuf gwarzo (Besty) Alherin Allah ya kai miki a dukkan inda kike*
_Wannan Labarin Jinjina ce gareki *SUMAIYYA ABDULKADIR TAKORI*(Takorinmu) Allah ya raya miki zuru"a ya tabbatar da aminci da zaman Lafiya agidan auranki_
*🅿️02*
Hamida na wanke wankenta Ammh Rabin Hankalinta na kan Amina ganin yadda ta koma ta zauna Dirshan a kasa Tana wani cin mgani kamar babu abunda ma ya Dameta yadda take zaune kamar tana zaune acikin Daki ne cikin Natsuwarta.
Abu daya ke bama Hamida mamaki bama ita ba kowa da kowa Dake gidan nan yana mamakin yadda Amina bata jin tsoron Ya Jafar da Ya Nasir wadanda kaf gidajen sune manya kuma su ke hukunci da kuma Daidatuwar Tarbiyansu bama su ba na Sama dasu su ya Zeena suna Tsoronsu da basu girmansu banda Amina Har yau har gobe bata taba ganin Wannan Tsoron da Shakkarta acikin Idanuwanta ba.
Tagama wanke wanken kenan taji an fara kiran sallah Daga masallacin gidan Mallam Daidai da fitowar Zeena Daga Dakinsu kanta ba Dankwali sai akayi rashin Sa"a Lokacin Ya Jafar da Ya Nasir suka fito Daga Dakin Mamanmu tana Biye dasu abaya.
Bata da yadda zatayi sun riga sun ganta Ya Jafar ya Duka yana Saka Takalminsa mai igiya Hamida Ta kalli Amina Dake zaunenta tace cikin Rada..'Ke Amina ga su nan fa sun fito..!
Daga ido tayi ta kallesu kafin ta mike Tsugunne ta daga hannunta sama kamar gaske.
Ya Nasir ne ya kalli Zeena Dake kokarin komawa Daki Cikin Muryansa mai Cike da Iko yace"Wacece nan take yawo ba Dankwali..?
Ba yadda Zeena zatayi Dole ta juyo tana Fadin"Nice ina yini Ya Nasir..!
Harara yayi mata kafin yace"Dillah wuce ki saka Dankwalin ki..Kuna manya kuda su Hamida zasu yi ku musu Fada..!
Bata ko kara mgana ba ta shigo Dakinsu Daman Dakin Mamanmu zata shiga ta Dauko littafinta jiya ta manta Dashi,bata zata har alokacin basu tafi ba Shiyasa ta fito haka.
Tana Shiga Dakin Zulaihat data mike Tana Tatattara Littafanta tace"Kema kin samu Rabonki kenan..!
Zeena bata iya mgana ba Umh kawai tace ta Dauki Damkwalin Abaya ta saka lokaci Daya tana Tura kofar Bandakin Dake Daknsu ta shige Tare da Rufowa Zulaihat ta Bita da kallo Lokaci Daya.
Achan waje kuma Nasir ne ya kalli Hamida yana Fadin"wai sau nawa zan ce kudaina zama bakin Famfo nan da mangariba..?baku gujema Lafiyarku ko .?
Kanta na kasa tace"Ai nama gama yanzu zan tashi ina wanke wajen ne..!
Mamanmu ta kalleta tana Fadin"Wato Zulaihat ke ta bar ma aikin kenan..?gobe kuwa sai tayi shi..!
Tafada Daidai Lokacin Data hango Amina da Sauri tace"Amina wa ya sakaki kama kunni da mangariban nan...?
Jafar kai tsaye yace"Nine mamanmu..Zata fadamin inda ta Biya bayan an tashe su daga makaranta..!
Mamanmu ta Bude baki zatayi mgana ya Rigata da Fadin"Don Allah Mamanmu kada ki saka baki..Bazan Daketa ba in har ta bani amsar Tambayana..!
Mamanmu tace"Kada ku maida Amina Jaka mana..Jikinta fa ya Saba Da dukanku..!
Bai Saurareta ba ya Nufi Aminar Nasir ne ya tsaya yana Fadin"Wake ja Mamanmu..?yarinya Daya Tal zata zame ma kowa ciwon kai..!
Mamanmu tace"Sai addu"a..nidai kada ku tabamin D'iya..Nasan ku da Duka kamar kun Hada kauna..!
Yana jinta yar Dariya kawai yayi Hamida kam data gama kwashe komai ta maida Kitchen Dakin Yaya ta shige ta sameta Har ta Kabbarta Sallah Cikin kurya ta shige ta samu Jawaad na saka Jallabiya da Sauri yana Fadin"Ya Hamida Don Allah su Ya jafar na nan..?
Hararansa tayi kafin tace"Bansani ba..Sai ka fita kagani..!
Dariya yake yi kafin ya Fice ta bishi da kwafa tana Fadin"Zaka Dawo zakasan wanda kake ma Dariya..!
Daga haka ta shige Tiolet din Dake Cikin kuryan Dakin na Yaya.