Sashe 149
Ta Fita Zakka Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Dakyar ta Bude ido cikin Barci Tana Fadin'"Darling ka barni nayi barci don Allah..!
Kafarta ya matsa yana Fadin"Baki fa mukayi..!
Bude ido tayi da Sauri tana Fadin"Baki kuma..?
Da sassafan nan..?
Mikewa yayi yana Fadin"masu muhimmaci ne kuma ba Safe bane wajen 12pm fa yanzu rana tayi!
Mikewa tayi tana mamakin wasu irin baki ne haka sai ta saka aranta yan"uwan Darling ne ammh Daga barayinta bata tsammani haka ba.
Dogon Hijabinta ta Zurma na sallarta ne kan kayan barcinta Doguwar riga ta Sako Silafas dinta na yawo Cikin Gida ta fito shi kuma yana Biye da ita a baya har Cikin Falon.
Wadanda ta gani ne yasa ta Tsaya Cak tana kallon Usman baki Bude Dariya yayi mata ya koma ya zauna yana Fadin"Suprise..!
Saboda murna sai ta kasa zama Cikin wani yanayi a muryanta tace"Ya Danmallam .!
Ya Aliyu..!
Tafada Cikin farimciki suka kalleta gabadayansu suna mata Mirmishi ai da gudu ta nufi Danmallan ta Rumgumesa daga Zaune saurin Kwacewa yayi yana Fadin"Miye haka kanar wata yarinya..?
Tana yar Dariya tace"Allah ya Danmallam nayi murnan ganinku ne ko Jiya mun yi mgana da Hajiya bata fadamin zaka zo ba..!
Kai Tsaye Danmallam yace"Ban tabbatar da tafiyar ba nima..!
Kasa ta koma ta zauna tana gaishe da Aliyu ya amsa cikin Fara"a sannan ta gaida Danmallan ya amsa mata ta Tambayi sakina da Sarood yace"Duk suna Lafiya sarood da ita muka zo Tana gumel..!
Aisha tace"Allah Sarki..Sannun ku da zuwa gaskiya ammin zuwan bazata kuma Harda Darling aka hada baki ko..?
Tafada tana Hararansa da Sauri Aliyu yace"Kada ki ga Laifinsa ba ruwansa ko ni da ya Daukoni Tundaga Dutse bai Fadamin gidan nan zamu zo ba..Ga mai Laifi nan yayanki..!
Yafada yana Hararansa da bai masan yanayi ba,Aisha zatayi mgana kenan sai ga Saude da Faranti Cike da kayan ruwa da Lemo Aisha ta karba tana Fadin"Bari nazo Kitchen din Saude yayyina ne suka zo..!
Ta amsa cikin Fara"a tana gaishesu suka amsa mata sannan ta fice Daga Falon taja Center Table din Dake Falon ta Dora musu akai tana Fadin"Ku fara da wannan yaya..bari a sama muku abun karyawa..!
Aliyu na Dauka goran ruwa yace"Tab ai mu nan sai da na Rana..ni kinsan ban cika irin wannan abun na bature ba..Sai dai shehi kila shima bai karya ba ya fito..!
Sai yanzu ya Hararesa Yana dan kallon Usman da hankalinsa baya kansu yana kaa wayar hannunsa ya karkata daidai saitin kunnensa yace"Kaima kenan Dake da mata Daya kayi karin ka agida ballatana ni Dake da Daya biyu uku..!
Ya Fada yana Kirgasu da Hannu Aliyu na Dariya yace"Ba shakka..!
Usman ya mike yana isa kusa da Aisha a hankali yace"Kefa ba waJen ki suka zo ba.Wajem Amina nefa ammh kin Tsaya kina ta kallonsu..!
Kanta ta Dafe ta juya tana Fadin"Murna ce ta sa na Rude Darling..!
Mirmushi yayi mata sai bai bita ba yace ma su Aliyu bari yazo ya tafi ya basu wuri kada ya Takura musu.
Amina na Dakin yakaka kwance akan gado tana barci yakaka kuma na Saman Darduma ta daidaici gabas tana Ta lazimi tun bayan data gama Sallar walha ko Hijabin jikinta bata Cire ba ammh sai faman gyangyadi take yi.
Aisha ta shigo Dakin da Sallama yakaka ta amsa cikin Fara"a tana Fadin"Aisha kin tashi..?
Gaban yakaka ta Durkusa tana amsa mata Lokaci Daya da gaisuwa Ta amsa tana Tambayan Tashin Usman tace mata Lafiya Amina ta kalla data yi kwanciyar gefe saboda Cikin jikinta tace"Yakaka ita wannan bata tashi bane..?
Yakaka tace"Tun dai da ta koma bayan Sallar asuba bata tashi ba..Kinsan ta da barci kuma kila Cikin mganin da likitan ya bata akwai na barci ne inaga..duk da dama tun jiya naganta tana tura baki tana kunkuni bansan me aka mata ba.
Aisha tace"To ina ga...,Yakaka ai Takwaranki jidalinta tashi yake yi ko ba"a mata komai ba..
Yakaka tace"A"a yafi dai tashi in an Tabamu..!
Ya Aisha tayi Yar dariya kafin tace"To ai tashi zatayi yanzu yakaka mijinta ne yazo..!
Yakaka ta zaro ido Lokaci Daya tana Fadin"Wani mijin nata..,?
Ya Aisha ta mike tana Fadin"Ya Danmallam mana yakaka..!
Yakaka sai ta mike tana Fadin"Allahu akbar kice bakin Madina garin manzon Allah Sallahu alaihi waasallam..Zuwa haka ba sanarwa..?
Ko daman kin san da zuwansa..?
Aisha tace"Bai fadamin ba yakaka..!
Yakaka na gyara Hijabin tace"Ahto bari na fita mu gaisa ki tasheta in ta Tsaya wannan kunkunin nata kice na tafi kwace mijin sai ya cike ta Hudu dani ya Rufe kofa..!
Ya Aisha na Dariya tace"To yakaka .!
Ta fice tana Fadin"Tadata ta taso ai barcin ya isa haka..!
Ta fice abunta ita kuma ya Aisha ta dan Daki gefen katifa tana kiran sunan Amina sai chan ta jita ta dan Dago kai Cikin barci ta Bude idonta ya Aisha tace"Dilla ki tashi barcin ya isa haka..!
Amina zata sake juyawa Aisha ta Make mata hannu tana Fadin"Ya Danmallam ne fa yazo Amina..!
Da sauri ta dan mike zaune tana Fadin"Da gaske..?
Ya Aisha ta mike tana fadin"Ko nace ya shigo ne..?
Amina ta Tura baki batayi mgana ba Ya Aisha tace"Suna falo suna gaisawa da yakaka ki Sauya kaya ki sako Hijabinki ki fito ku gaisa..!
Daganan ta fice Daga Dakin Amina ta Bita da Harara tana kunkuni tace"Ba"aza afiton ba sai yau ne ma zai zo wajena tunda ya dawo ya manta dani ya samu guzumayen matansa ko kirana bayayi..!
Ashe Fushinta datake yi kenan tun jiya Saboda sau daya suka yi mgana Daya Dawo.
Aisha na fita falo ta iske yakaka sai Hira suke sha da Aliyu Har da ya Danmallam da bai mgana Dariya kawai tayi yakakace fa balle ai yasanta Saboda in suna waya da Amima yana jin mganarta sannan sun taba gaisawa sau biyu da ita kuma ai Hajiya ta Fadamai akwai kakar Usman agidan tun kafin ta kawo Aminar.
Tana ganin Aisha tace"To ina takwaran tawa.?
Na ganki ke kadai..?
Aisha tace"To nidai na tasheta na Fadamata ban sanin mata ba..!.
Yakaka tace"Kajimin shegentaka ace maka ga mijinki ya taso daga wata uwa Duniya domin ka sai ka Tsaya Sakarci..?
Ahtto ni dai dan madina tunda Takwaran tawa tana ja maka aji gani sai ka Rufe kofa dani mu Daga garin manzo sai dai taji asalansa..!
Dariya Aliyu yayi tsohuwar farat Daya ta shiga ransa sai da yana ta mamakin waye wannan da Aliyu yazo gani..?.
Saboda shi bai taba sanin Amina bata nan ba..
Danmallam ne yace ma yakaka"Shikenan baaba..Sai mu tafi Dake ai ni naga Amaryata.
Ta washe baki tana Fadin"ah to in ita bata so..Ai ni ina son abuna..Daman ita naso na raka garin na manzo Tunda na mata fashin Mijin ai shikenan kowa yayi ta kansa..!
Har Aisha sai da ta Dara yakaka ta mike tana kallon Aisha kafin tayi mgana sai ga Amina ta shigo Falon da Karamar sallamanta tana Tura baki Sanye take da Dogon wando plazo Sai Dogom Hijabin Dake jikinta duk hannun Data sanya mbai iya kare Cikinta Daya bayyana ba sannan tayi Kiba har ta Fuskarta ta Cicciko Idanuwanta duk girmansu sun shige Ciki.
Yakaka na ganinta ta koma ta zauna tana Fadin"ki zauna kina wani Tafiyar wahainiya ni dai na riga na yi fashin Dan Madina abuna..!
Kafarta ya matsa yana Fadin"Baki fa mukayi..!
Bude ido tayi da Sauri tana Fadin"Baki kuma..?
Da sassafan nan..?
Mikewa yayi yana Fadin"masu muhimmaci ne kuma ba Safe bane wajen 12pm fa yanzu rana tayi!
Mikewa tayi tana mamakin wasu irin baki ne haka sai ta saka aranta yan"uwan Darling ne ammh Daga barayinta bata tsammani haka ba.
Dogon Hijabinta ta Zurma na sallarta ne kan kayan barcinta Doguwar riga ta Sako Silafas dinta na yawo Cikin Gida ta fito shi kuma yana Biye da ita a baya har Cikin Falon.
Wadanda ta gani ne yasa ta Tsaya Cak tana kallon Usman baki Bude Dariya yayi mata ya koma ya zauna yana Fadin"Suprise..!
Saboda murna sai ta kasa zama Cikin wani yanayi a muryanta tace"Ya Danmallam .!
Ya Aliyu..!
Tafada Cikin farimciki suka kalleta gabadayansu suna mata Mirmishi ai da gudu ta nufi Danmallan ta Rumgumesa daga Zaune saurin Kwacewa yayi yana Fadin"Miye haka kanar wata yarinya..?
Tana yar Dariya tace"Allah ya Danmallam nayi murnan ganinku ne ko Jiya mun yi mgana da Hajiya bata fadamin zaka zo ba..!
Kai Tsaye Danmallam yace"Ban tabbatar da tafiyar ba nima..!
Kasa ta koma ta zauna tana gaishe da Aliyu ya amsa cikin Fara"a sannan ta gaida Danmallan ya amsa mata ta Tambayi sakina da Sarood yace"Duk suna Lafiya sarood da ita muka zo Tana gumel..!
Aisha tace"Allah Sarki..Sannun ku da zuwa gaskiya ammin zuwan bazata kuma Harda Darling aka hada baki ko..?
Tafada tana Hararansa da Sauri Aliyu yace"Kada ki ga Laifinsa ba ruwansa ko ni da ya Daukoni Tundaga Dutse bai Fadamin gidan nan zamu zo ba..Ga mai Laifi nan yayanki..!
Yafada yana Hararansa da bai masan yanayi ba,Aisha zatayi mgana kenan sai ga Saude da Faranti Cike da kayan ruwa da Lemo Aisha ta karba tana Fadin"Bari nazo Kitchen din Saude yayyina ne suka zo..!
Ta amsa cikin Fara"a tana gaishesu suka amsa mata sannan ta fice Daga Falon taja Center Table din Dake Falon ta Dora musu akai tana Fadin"Ku fara da wannan yaya..bari a sama muku abun karyawa..!
Aliyu na Dauka goran ruwa yace"Tab ai mu nan sai da na Rana..ni kinsan ban cika irin wannan abun na bature ba..Sai dai shehi kila shima bai karya ba ya fito..!
Sai yanzu ya Hararesa Yana dan kallon Usman da hankalinsa baya kansu yana kaa wayar hannunsa ya karkata daidai saitin kunnensa yace"Kaima kenan Dake da mata Daya kayi karin ka agida ballatana ni Dake da Daya biyu uku..!
Ya Fada yana Kirgasu da Hannu Aliyu na Dariya yace"Ba shakka..!
Usman ya mike yana isa kusa da Aisha a hankali yace"Kefa ba waJen ki suka zo ba.Wajem Amina nefa ammh kin Tsaya kina ta kallonsu..!
Kanta ta Dafe ta juya tana Fadin"Murna ce ta sa na Rude Darling..!
Mirmushi yayi mata sai bai bita ba yace ma su Aliyu bari yazo ya tafi ya basu wuri kada ya Takura musu.
Amina na Dakin yakaka kwance akan gado tana barci yakaka kuma na Saman Darduma ta daidaici gabas tana Ta lazimi tun bayan data gama Sallar walha ko Hijabin jikinta bata Cire ba ammh sai faman gyangyadi take yi.
Aisha ta shigo Dakin da Sallama yakaka ta amsa cikin Fara"a tana Fadin"Aisha kin tashi..?
Gaban yakaka ta Durkusa tana amsa mata Lokaci Daya da gaisuwa Ta amsa tana Tambayan Tashin Usman tace mata Lafiya Amina ta kalla data yi kwanciyar gefe saboda Cikin jikinta tace"Yakaka ita wannan bata tashi bane..?
Yakaka tace"Tun dai da ta koma bayan Sallar asuba bata tashi ba..Kinsan ta da barci kuma kila Cikin mganin da likitan ya bata akwai na barci ne inaga..duk da dama tun jiya naganta tana tura baki tana kunkuni bansan me aka mata ba.
Aisha tace"To ina ga...,Yakaka ai Takwaranki jidalinta tashi yake yi ko ba"a mata komai ba..
Yakaka tace"A"a yafi dai tashi in an Tabamu..!
Ya Aisha tayi Yar dariya kafin tace"To ai tashi zatayi yanzu yakaka mijinta ne yazo..!
Yakaka ta zaro ido Lokaci Daya tana Fadin"Wani mijin nata..,?
Ya Aisha ta mike tana Fadin"Ya Danmallam mana yakaka..!
Yakaka sai ta mike tana Fadin"Allahu akbar kice bakin Madina garin manzon Allah Sallahu alaihi waasallam..Zuwa haka ba sanarwa..?
Ko daman kin san da zuwansa..?
Aisha tace"Bai fadamin ba yakaka..!
Yakaka na gyara Hijabin tace"Ahto bari na fita mu gaisa ki tasheta in ta Tsaya wannan kunkunin nata kice na tafi kwace mijin sai ya cike ta Hudu dani ya Rufe kofa..!
Ya Aisha na Dariya tace"To yakaka .!
Ta fice tana Fadin"Tadata ta taso ai barcin ya isa haka..!
Ta fice abunta ita kuma ya Aisha ta dan Daki gefen katifa tana kiran sunan Amina sai chan ta jita ta dan Dago kai Cikin barci ta Bude idonta ya Aisha tace"Dilla ki tashi barcin ya isa haka..!
Amina zata sake juyawa Aisha ta Make mata hannu tana Fadin"Ya Danmallam ne fa yazo Amina..!
Da sauri ta dan mike zaune tana Fadin"Da gaske..?
Ya Aisha ta mike tana fadin"Ko nace ya shigo ne..?
Amina ta Tura baki batayi mgana ba Ya Aisha tace"Suna falo suna gaisawa da yakaka ki Sauya kaya ki sako Hijabinki ki fito ku gaisa..!
Daganan ta fice Daga Dakin Amina ta Bita da Harara tana kunkuni tace"Ba"aza afiton ba sai yau ne ma zai zo wajena tunda ya dawo ya manta dani ya samu guzumayen matansa ko kirana bayayi..!
Ashe Fushinta datake yi kenan tun jiya Saboda sau daya suka yi mgana Daya Dawo.
Aisha na fita falo ta iske yakaka sai Hira suke sha da Aliyu Har da ya Danmallam da bai mgana Dariya kawai tayi yakakace fa balle ai yasanta Saboda in suna waya da Amima yana jin mganarta sannan sun taba gaisawa sau biyu da ita kuma ai Hajiya ta Fadamai akwai kakar Usman agidan tun kafin ta kawo Aminar.
Tana ganin Aisha tace"To ina takwaran tawa.?
Na ganki ke kadai..?
Aisha tace"To nidai na tasheta na Fadamata ban sanin mata ba..!.
Yakaka tace"Kajimin shegentaka ace maka ga mijinki ya taso daga wata uwa Duniya domin ka sai ka Tsaya Sakarci..?
Ahtto ni dai dan madina tunda Takwaran tawa tana ja maka aji gani sai ka Rufe kofa dani mu Daga garin manzo sai dai taji asalansa..!
Dariya Aliyu yayi tsohuwar farat Daya ta shiga ransa sai da yana ta mamakin waye wannan da Aliyu yazo gani..?.
Saboda shi bai taba sanin Amina bata nan ba..
Danmallam ne yace ma yakaka"Shikenan baaba..Sai mu tafi Dake ai ni naga Amaryata.
Ta washe baki tana Fadin"ah to in ita bata so..Ai ni ina son abuna..Daman ita naso na raka garin na manzo Tunda na mata fashin Mijin ai shikenan kowa yayi ta kansa..!
Har Aisha sai da ta Dara yakaka ta mike tana kallon Aisha kafin tayi mgana sai ga Amina ta shigo Falon da Karamar sallamanta tana Tura baki Sanye take da Dogon wando plazo Sai Dogom Hijabin Dake jikinta duk hannun Data sanya mbai iya kare Cikinta Daya bayyana ba sannan tayi Kiba har ta Fuskarta ta Cicciko Idanuwanta duk girmansu sun shige Ciki.
Yakaka na ganinta ta koma ta zauna tana Fadin"ki zauna kina wani Tafiyar wahainiya ni dai na riga na yi fashin Dan Madina abuna..!