Sashe 76
Ta Fita Zakka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Amina tace"La cewa fa nayi ina Uncle Jalil..?
Wata uwar harara ta banka mata kafin tayi Tsaki ta cigaba da abunda take yi yasa su ka kwashe da Dariya ta Dago tana kallonsu Suna ganin haka suka Danne bakinsu suna zare ido ganin haka yasa. Ta mike tana fadin"Yaran nan kun ranani Wlh yau sai naji Ubanku..!
Ganin ta Nufosu yasa suka Rumtuma Hanne ta shiga Dakinsu su kuma su Hamida suka fice aguje ganin haka yasa ta Dawo tana fadin"Hanne sai dai in bazaki fito ba..Marasa,kunya ko naga wanda Baba mallam zai kawo muku..Gwara Amina ta ga nata ku ba"a sani ba ko wasu kala ne don mai garinku..!
Hajiya babba tana Daki tana jinsu Dariya takeyi ita kanta ranar da Jalil din yazo ya gaisheta sai da tayi Dariyan yadda yake karya wuya Gwarama Auwal din Zeenatu sai dai shi kato ne ga baki..!
Aguje suka shiga gidan Mamanmu na Alwala bakin Famfo ta gansu sun fado har ta tsorata ta zabura tana fadin"Lafiya..?
Hamida ce tace"Amina ce ta Tsokano ya Abida shine ta biyomu..!
Tsaki taja kafin tace"Shine zaku shigo da gudu wlh har kun tsoratani..!
Daga haka ta cigaba da alwalanta Hamida ce ta zube kan Tabarman da suke shimfidawa duk dare su zauna zaman hira kafin kowa ya nemi makwanci.
Amina kuwa Dakin yaya ta shige taga ya zeenatu na zaune tana karatu itama ganin yadda Amina ta shigo yasa ta Dago tana fadin"bana son hayaniya ki koma Dakin mamanmu..!
Amina ta kalleta da Hijabinta na Hadda bata cire ba cikin Danne Dariyanta tace"To..!
Ta kama Hanyar fita tana fadin"Baki baki..baki fentin Allah bana Mutum ba..!
Zeenatu ta bita da kallo Lokaci Daya ta bata rai gaskiya Amina ta fada Auwal akwai baki gashi kato Allah na Tuba ina zata kaishi..!
Hamida fashin Sallah take yi Amina ce kadai ke sallah ita tayi alwala tayi sallar mangariba,itama bata Dade da yin wankan tsarkin ba.
Suka fito waje suna Hira abinci suka Dibo ita da Hamida suna ci Shinkafa da wake da Miyar Jajjage suna ci suna Santi Mamanmu na cikin Daki tunda ta shiga sallah bata fito ba ita da ya Zeenatu..!
Da aka kira isha"i ma awaje Amina tayi Sallarta bayan ta idar suka cigaba da Hira da Hamida Amina mantawa take tana da aure in ba wani ya Tuna mata Ba Hamida da Hanne ce tunda sukasamu Amina ta Dawo yadda take basa Dauko mganar da zai Dagula mata Lissafi.
Mamanmu ce ta Leko tana Fadin"Ina Jawaad..?naga ban gansa bane..!
Hamida tace"Muna dawowa makaranta yaga Aba ya manne masa suna Falon Baba mallan yanzu..!
Kai ta gyada kafin tace"Amina zo ina son ganinki..!
Ba musu Amina ta mike ta Bita Ciki Hamida bata damu ba sanin Sirri Tsakanin mamanmu da Amina sun saba komawa tayi ta kwanta saman Tabarman.
Mamanmu ce kan gaba har cikin Bedroom dinta ta zauna gefen gado tana fadin"Taho ki zauna nan mgana nake som muyi..!
Ba musu Amina ta zauna tana fadin"Lafiya kuwa mamanmu..?
Mirmishi tayi lokaci Daya tana Dafa kafadan Amina kafin tace"Bakomai mgana zamu yi ki natsu ki Saurareni..
Amina ta natsun tana jinta Mamanmu sai ta gayyato damuwa afuskarta kafin tace"Amina kinsan ina kaunarki ko..?Kaunar da ko Hamida bata same shi ba..?
Amina tace"Bama ni ba Mamanmu kowa ya Shaida Amina ce kadai Diyarki..!
Cikin Fara"a tace"Yauwa Diyata shiyasa na damu da rayuwarki sosai..Abunda ya faru na rasuwar yaya shiyasa ban Daga mganar ba..Ammh abun na raina Amina ko barcin Kirki banayi..!
Amina ta kalleta da mamaki kafin tace"Menene yake hanaki barci mamanmu..?
Cikin Sauke murya tace"Kan auranki Da Danmallam ne Amina..Sam baku Dace ba..Kina karama dake ta ina zaki iya auran wanda ya kusa haifanki uwa uba kuma kishi da mata Biyu..Ni ban ma jin balarabiyar Sakinar dai Daman chan ita da uwarta ba kaunar mu suke yi ba inaga kuma aure ya Hada..!
Shuru Amina tayi jikinta yayi sanyi bata son tuna yau ita matar aure ce..Har yau bata karbi wannan kaddaran ba ta kuma kasa zama ta fuskanci da gaske ne abunda ya faru..!
Yasa ta kasa mgana har sai da mamanmu ta cigaba da bata mgana da kuma nuna mata illah auran kuma ta yarda da ita matuka ta kuma san gaskiya ta fada barin ma inda tace"Amina a kuruciyarki naso ki sami Saurayi kamarki ki aura..Ba Umar ba..Ba sonki yake yi ba wahala kadai zaki sha ahannunsa da matarsa..Me zai hana ki fito fili ki Fadama Baba Mallam bakya son auran nan..?na tabbata zai saka Danmallam ya sakeki ki auri wanda kike so yama sunan Surukin nawa..?
Amina ta Kalleta da Idanuwanta da suka fara ruwa cikin karyen Murya tace"Aminu..!
Mamanmu tace"Yauwa Aminu..Ashema Amina ce da Aminu.
kada ki damu da zarar ya sakeki zan san yadda nayi kika auri wanda kike so nayi miki alkwari kin san dai ban taba miki alkwari na gaza cikashi ba ko..?
Amina ta gyada kai tana Zubar kwallah kafin tace"Ina tsoro Mamanmu..In Aba yaji wlh zai Kasheeni..Kuma ni bazan iya kallon Baba mallam da Hajiya babba nace bana son jininsi ba kamar in nayi hakan ban kyauta ba..!
Kamar ta kwadaa mata mari haka taji ammh sai ta cije tana Sassauta murya tace"Kada ki damu da wannan Zan san yadda zan yi..Aba dinku ni zan bashi mgana shima ai ya Fahimci an kwareki wlh..Nasan Hajiya da Mallam zasu fahimceki nasani..!
Kidai kije kiyi mai mgana na Tabbata zaki ga abunda nake fadama miki..!
Amina na sharan kwallah tace"To me zan ma Mallam din..?
Mamanmu ta gyara zama tana Fadin"Yauwa ko kefa..?Kuka Zaki sakamai kina fadin baki son auran don Allah yasa Danmallan ya Sake ki shikenan..!
Amina ta jiku da Hawaye kafin tace"Kina ganin ba matsala mamanmu..?
Da sauri tace"Babu matsala nace miki zan tare komai nice fa
Ko Duniya zata juya miki baya ni ina Tare Dake..?ko na taba juya miki baya..?
Amina ta girgiza kai da Sauri tace"Yauwa to tashi kije..Ki bari sai Aba din ku ya shigo gida sai ki tafi Wajen Mallam din..!
Da kai ta amsa mata ta kasa mata Musu,Ammh tana ganin kamar abunda tasata tayin bamai kyau bane Tayaya zata Bijirema Aba da kuma Baba Maallam anya in tayi haka batayi Butulci ba..?
Sai dai kuma ta kasa yima mamanmu Musu har ta baro Dakin ta bar mamanmu na Hararanta cikin Takaichi kafin tace,"Shashasha..!
Amina kuma Dakinsu ta koma ta kwanta kan gadonta tana kukan yadda Rayuwa ta juya mata baya aduk ranar Duniya sai ta tuna da Aminu tayi kuka,da kuma kewarsa tare da Tunanin Halin Dayake ciki..!
Bata da mai gayamata kuma ita bazata nemi taji ba Tun bayan Mutuwar yaya tayi alkwarin daina Zame kowa Jidali so take ta wanke kanta wajen Aba kada ya kara ganin bakinta ammh kuma meyasa mamanmu zata ce sai tayi haka..?
Tana kwancen taji Shigowar Aba,chan kuma sai ga Mamanmu tazo Dakin tana tashinta yi tayi kamar mai barci tatashi tana sosa ido.
Mamanmu tace"Tashi kije Aba din ku ya shigo shi da jawad..!
Dole ta mike tana Tsaye kanta har ta saka Hijabi tare suka fita ta iske hamida na barci ma saman Tabarma har kofar gida ta rakata ta bude mata gida tana Fadin"In kin dawo ki shigo Sai ki Rufe..Ko kuma kiyi kwanciyar ki Bangaran Hajiya kada Aba din ku yaji Dawowarki..!
Hawaye ya cika idonta yasa ta kasa mgana,Haka ta wuce sum sum har Zuwa gidan Baba mallan megadi kansa yayi mamakin ganinta Tara na Dare har ya wuce,sai dai bai yi mgana ba.
Gabadaya kamar an cire mata wani karkashi Jiki a sukuku ta karisa har Falon Baba mallam data ga haske acikin Alamun bai kwanta ba.
Ta Dade tsaye ta kasa shiga tana saka tana warwara,Har sai da taji mganar Baba Mallam daga ciki yana Fadin"Waye anan..?
Jikinta sai ya fara rawa cikin Inda inda ta Daga Labulen falon ta shigo Tana fadin"Nine Baba mallam..!
Mamakin ganinta yayi da Daddaran nan zaune yake kan kujera mai zaman mutum Biyu sanye da Shigarsa kamar bai ma Sauya kaya ba Harda Rawaninsa da Farin gilashinsa yana Duba wani littafin Larabci..!
Cikin mamaki yace"UWATA..!
Jin sunan daya kirata yasa taji Rauninta ya fara bayyana kaawai sai ta Fashe da kuka kukan data ke rikewa Baba Mallam ya ijiye littafin hannunsa yana fadin"Ashh..Kari so naji waye ya tabanin Uwata..!
Dole ta karisa gabansa ta Zube tana kuka ya Dafa kanta yana fadin"daina kuka Fadamin damuwarki ni kuma nayi miki alkwarin Magance miki ita..!
Sai taji Wani irin kaunar da bata jinta ba kan Baba Mallam ya taso mata tayaya zata iya kallon wannan Dattajon mai Farin Alheri taki jininsa taki Alherin daya kulla da ita duk da Rashin Fahimtar dake Tattare da Rayuwarta gaskiya bazata iya ba..!
Kawai sai ta sulale kan kafar Baba Mallam tana Cigaba da raira kukanta..
Cikin Damuwa ya saka Hannu yana Shafa kanta zuwa bayanta Allah ne ya Hada wannan Kaunar kwatankwancin kaunar da yake ma Sa"idu..!
Cikin wata murya yace"Kiyi hakuri Mamana..Ki yi hakuri nasan ban kyauta miki ba..Na aura miki Umaru Jinina sai daga baya naji kamar nayi son kai..ban kyauta ba kamar na Zalunceki..!
Da sauri Amina ta Dago Idanuwanta Jajir cikin kuka tace"Har Abada bazaka Taba Zaluna ba..Na karbi wannan gatan da kayi min na yaba..Allah yafini yabawa Baabaa..!
Kawai sai yaji sukuni sukunin da bai Taba samu ba Tunda ya hada wannan auran cikin Tausasawa yake fadin"Allah yayi miki albarka..Nagode sosai .Allah ya jikan Hadiza da gafara..!
Da amin take amsawa ta na godema Allah da baisa ta tafka wannan abun kunyar ba watsama Wanda Alherinsa ya Lullube rayuwarta data iyayanta gabadaya..!
*Janafty*[11/3, 2:05 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*Sadaukawa ga Halima yusuf gwarzo Besty Alherin Allah ya kai miki a dukkan inda kike Ameen*
*🅿️26*
Wata uwar harara ta banka mata kafin tayi Tsaki ta cigaba da abunda take yi yasa su ka kwashe da Dariya ta Dago tana kallonsu Suna ganin haka suka Danne bakinsu suna zare ido ganin haka yasa. Ta mike tana fadin"Yaran nan kun ranani Wlh yau sai naji Ubanku..!
Ganin ta Nufosu yasa suka Rumtuma Hanne ta shiga Dakinsu su kuma su Hamida suka fice aguje ganin haka yasa ta Dawo tana fadin"Hanne sai dai in bazaki fito ba..Marasa,kunya ko naga wanda Baba mallam zai kawo muku..Gwara Amina ta ga nata ku ba"a sani ba ko wasu kala ne don mai garinku..!
Hajiya babba tana Daki tana jinsu Dariya takeyi ita kanta ranar da Jalil din yazo ya gaisheta sai da tayi Dariyan yadda yake karya wuya Gwarama Auwal din Zeenatu sai dai shi kato ne ga baki..!
Aguje suka shiga gidan Mamanmu na Alwala bakin Famfo ta gansu sun fado har ta tsorata ta zabura tana fadin"Lafiya..?
Hamida ce tace"Amina ce ta Tsokano ya Abida shine ta biyomu..!
Tsaki taja kafin tace"Shine zaku shigo da gudu wlh har kun tsoratani..!
Daga haka ta cigaba da alwalanta Hamida ce ta zube kan Tabarman da suke shimfidawa duk dare su zauna zaman hira kafin kowa ya nemi makwanci.
Amina kuwa Dakin yaya ta shige taga ya zeenatu na zaune tana karatu itama ganin yadda Amina ta shigo yasa ta Dago tana fadin"bana son hayaniya ki koma Dakin mamanmu..!
Amina ta kalleta da Hijabinta na Hadda bata cire ba cikin Danne Dariyanta tace"To..!
Ta kama Hanyar fita tana fadin"Baki baki..baki fentin Allah bana Mutum ba..!
Zeenatu ta bita da kallo Lokaci Daya ta bata rai gaskiya Amina ta fada Auwal akwai baki gashi kato Allah na Tuba ina zata kaishi..!
Hamida fashin Sallah take yi Amina ce kadai ke sallah ita tayi alwala tayi sallar mangariba,itama bata Dade da yin wankan tsarkin ba.
Suka fito waje suna Hira abinci suka Dibo ita da Hamida suna ci Shinkafa da wake da Miyar Jajjage suna ci suna Santi Mamanmu na cikin Daki tunda ta shiga sallah bata fito ba ita da ya Zeenatu..!
Da aka kira isha"i ma awaje Amina tayi Sallarta bayan ta idar suka cigaba da Hira da Hamida Amina mantawa take tana da aure in ba wani ya Tuna mata Ba Hamida da Hanne ce tunda sukasamu Amina ta Dawo yadda take basa Dauko mganar da zai Dagula mata Lissafi.
Mamanmu ce ta Leko tana Fadin"Ina Jawaad..?naga ban gansa bane..!
Hamida tace"Muna dawowa makaranta yaga Aba ya manne masa suna Falon Baba mallan yanzu..!
Kai ta gyada kafin tace"Amina zo ina son ganinki..!
Ba musu Amina ta mike ta Bita Ciki Hamida bata damu ba sanin Sirri Tsakanin mamanmu da Amina sun saba komawa tayi ta kwanta saman Tabarman.
Mamanmu ce kan gaba har cikin Bedroom dinta ta zauna gefen gado tana fadin"Taho ki zauna nan mgana nake som muyi..!
Ba musu Amina ta zauna tana fadin"Lafiya kuwa mamanmu..?
Mirmishi tayi lokaci Daya tana Dafa kafadan Amina kafin tace"Bakomai mgana zamu yi ki natsu ki Saurareni..
Amina ta natsun tana jinta Mamanmu sai ta gayyato damuwa afuskarta kafin tace"Amina kinsan ina kaunarki ko..?Kaunar da ko Hamida bata same shi ba..?
Amina tace"Bama ni ba Mamanmu kowa ya Shaida Amina ce kadai Diyarki..!
Cikin Fara"a tace"Yauwa Diyata shiyasa na damu da rayuwarki sosai..Abunda ya faru na rasuwar yaya shiyasa ban Daga mganar ba..Ammh abun na raina Amina ko barcin Kirki banayi..!
Amina ta kalleta da mamaki kafin tace"Menene yake hanaki barci mamanmu..?
Cikin Sauke murya tace"Kan auranki Da Danmallam ne Amina..Sam baku Dace ba..Kina karama dake ta ina zaki iya auran wanda ya kusa haifanki uwa uba kuma kishi da mata Biyu..Ni ban ma jin balarabiyar Sakinar dai Daman chan ita da uwarta ba kaunar mu suke yi ba inaga kuma aure ya Hada..!
Shuru Amina tayi jikinta yayi sanyi bata son tuna yau ita matar aure ce..Har yau bata karbi wannan kaddaran ba ta kuma kasa zama ta fuskanci da gaske ne abunda ya faru..!
Yasa ta kasa mgana har sai da mamanmu ta cigaba da bata mgana da kuma nuna mata illah auran kuma ta yarda da ita matuka ta kuma san gaskiya ta fada barin ma inda tace"Amina a kuruciyarki naso ki sami Saurayi kamarki ki aura..Ba Umar ba..Ba sonki yake yi ba wahala kadai zaki sha ahannunsa da matarsa..Me zai hana ki fito fili ki Fadama Baba Mallam bakya son auran nan..?na tabbata zai saka Danmallam ya sakeki ki auri wanda kike so yama sunan Surukin nawa..?
Amina ta Kalleta da Idanuwanta da suka fara ruwa cikin karyen Murya tace"Aminu..!
Mamanmu tace"Yauwa Aminu..Ashema Amina ce da Aminu.
kada ki damu da zarar ya sakeki zan san yadda nayi kika auri wanda kike so nayi miki alkwari kin san dai ban taba miki alkwari na gaza cikashi ba ko..?
Amina ta gyada kai tana Zubar kwallah kafin tace"Ina tsoro Mamanmu..In Aba yaji wlh zai Kasheeni..Kuma ni bazan iya kallon Baba mallam da Hajiya babba nace bana son jininsi ba kamar in nayi hakan ban kyauta ba..!
Kamar ta kwadaa mata mari haka taji ammh sai ta cije tana Sassauta murya tace"Kada ki damu da wannan Zan san yadda zan yi..Aba dinku ni zan bashi mgana shima ai ya Fahimci an kwareki wlh..Nasan Hajiya da Mallam zasu fahimceki nasani..!
Kidai kije kiyi mai mgana na Tabbata zaki ga abunda nake fadama miki..!
Amina na sharan kwallah tace"To me zan ma Mallam din..?
Mamanmu ta gyara zama tana Fadin"Yauwa ko kefa..?Kuka Zaki sakamai kina fadin baki son auran don Allah yasa Danmallan ya Sake ki shikenan..!
Amina ta jiku da Hawaye kafin tace"Kina ganin ba matsala mamanmu..?
Da sauri tace"Babu matsala nace miki zan tare komai nice fa
Ko Duniya zata juya miki baya ni ina Tare Dake..?ko na taba juya miki baya..?
Amina ta girgiza kai da Sauri tace"Yauwa to tashi kije..Ki bari sai Aba din ku ya shigo gida sai ki tafi Wajen Mallam din..!
Da kai ta amsa mata ta kasa mata Musu,Ammh tana ganin kamar abunda tasata tayin bamai kyau bane Tayaya zata Bijirema Aba da kuma Baba Maallam anya in tayi haka batayi Butulci ba..?
Sai dai kuma ta kasa yima mamanmu Musu har ta baro Dakin ta bar mamanmu na Hararanta cikin Takaichi kafin tace,"Shashasha..!
Amina kuma Dakinsu ta koma ta kwanta kan gadonta tana kukan yadda Rayuwa ta juya mata baya aduk ranar Duniya sai ta tuna da Aminu tayi kuka,da kuma kewarsa tare da Tunanin Halin Dayake ciki..!
Bata da mai gayamata kuma ita bazata nemi taji ba Tun bayan Mutuwar yaya tayi alkwarin daina Zame kowa Jidali so take ta wanke kanta wajen Aba kada ya kara ganin bakinta ammh kuma meyasa mamanmu zata ce sai tayi haka..?
Tana kwancen taji Shigowar Aba,chan kuma sai ga Mamanmu tazo Dakin tana tashinta yi tayi kamar mai barci tatashi tana sosa ido.
Mamanmu tace"Tashi kije Aba din ku ya shigo shi da jawad..!
Dole ta mike tana Tsaye kanta har ta saka Hijabi tare suka fita ta iske hamida na barci ma saman Tabarma har kofar gida ta rakata ta bude mata gida tana Fadin"In kin dawo ki shigo Sai ki Rufe..Ko kuma kiyi kwanciyar ki Bangaran Hajiya kada Aba din ku yaji Dawowarki..!
Hawaye ya cika idonta yasa ta kasa mgana,Haka ta wuce sum sum har Zuwa gidan Baba mallan megadi kansa yayi mamakin ganinta Tara na Dare har ya wuce,sai dai bai yi mgana ba.
Gabadaya kamar an cire mata wani karkashi Jiki a sukuku ta karisa har Falon Baba mallam data ga haske acikin Alamun bai kwanta ba.
Ta Dade tsaye ta kasa shiga tana saka tana warwara,Har sai da taji mganar Baba Mallam daga ciki yana Fadin"Waye anan..?
Jikinta sai ya fara rawa cikin Inda inda ta Daga Labulen falon ta shigo Tana fadin"Nine Baba mallam..!
Mamakin ganinta yayi da Daddaran nan zaune yake kan kujera mai zaman mutum Biyu sanye da Shigarsa kamar bai ma Sauya kaya ba Harda Rawaninsa da Farin gilashinsa yana Duba wani littafin Larabci..!
Cikin mamaki yace"UWATA..!
Jin sunan daya kirata yasa taji Rauninta ya fara bayyana kaawai sai ta Fashe da kuka kukan data ke rikewa Baba Mallam ya ijiye littafin hannunsa yana fadin"Ashh..Kari so naji waye ya tabanin Uwata..!
Dole ta karisa gabansa ta Zube tana kuka ya Dafa kanta yana fadin"daina kuka Fadamin damuwarki ni kuma nayi miki alkwarin Magance miki ita..!
Sai taji Wani irin kaunar da bata jinta ba kan Baba Mallam ya taso mata tayaya zata iya kallon wannan Dattajon mai Farin Alheri taki jininsa taki Alherin daya kulla da ita duk da Rashin Fahimtar dake Tattare da Rayuwarta gaskiya bazata iya ba..!
Kawai sai ta sulale kan kafar Baba Mallam tana Cigaba da raira kukanta..
Cikin Damuwa ya saka Hannu yana Shafa kanta zuwa bayanta Allah ne ya Hada wannan Kaunar kwatankwancin kaunar da yake ma Sa"idu..!
Cikin wata murya yace"Kiyi hakuri Mamana..Ki yi hakuri nasan ban kyauta miki ba..Na aura miki Umaru Jinina sai daga baya naji kamar nayi son kai..ban kyauta ba kamar na Zalunceki..!
Da sauri Amina ta Dago Idanuwanta Jajir cikin kuka tace"Har Abada bazaka Taba Zaluna ba..Na karbi wannan gatan da kayi min na yaba..Allah yafini yabawa Baabaa..!
Kawai sai yaji sukuni sukunin da bai Taba samu ba Tunda ya hada wannan auran cikin Tausasawa yake fadin"Allah yayi miki albarka..Nagode sosai .Allah ya jikan Hadiza da gafara..!
Da amin take amsawa ta na godema Allah da baisa ta tafka wannan abun kunyar ba watsama Wanda Alherinsa ya Lullube rayuwarta data iyayanta gabadaya..!
*Janafty*[11/3, 2:05 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*Sadaukawa ga Halima yusuf gwarzo Besty Alherin Allah ya kai miki a dukkan inda kike Ameen*
*🅿️26*