Sashe 82
Ta Fita Zakka Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Tun washegari bakin nesa suka fara isowa yan Gusai ne farko su ya Jawahir har da Zafira akazo duk da ba"azo da mamanta ba ta Makalema Ya Jawahir sai da ta saka baki aka barta tazo suka Hade dasu Amina sai Ihu da Murnan ganin juna Tunda su ko sha"ani ake yi sai dai su mamanmu su je su kan bamai barin su.
Bayan sun iso ba Dadewa sai ga ya Zulfa"u ta iso ita da Uzairu yana shirin kamallah karatunsa gabadaya na Degree Ya Nazeem dai yace shima sai ya gama Project dinsa zai dawo ya Aisha ma ta iso ita da ya Sadiya da suka Dawo da ga America ciki ma gareta su Sa"adatu haka suka ozare jiki daga su Amina an ga Yar"uwa.
Amina tace daman munafukace su hanne dai basa mgana Amina ce ta iya wannan jidalin.
Ranar laraba su ya Jamila suka iso da ya Nazifa da ya Fatima sai ya Akila da ya ikram dake kusa ya Zulahait sai wajen yammah ta iso Daga jigawa gida ya cika da baki sai Hada hadar Biki akeyi.
Da daddare misalin karfe 9pm na dare su ya Danmallam suka sauka su Amina bama su sani ba sai da Sabeeha tazo kiran Ya Sa"adiya Dake nan gidan Aba wajen su ya Zulaihat tazo ga Anty Sakina sun iso.
Ya zulaihat na wajen tace"Daman da ita zai zo..?
Ya Jawahir tace"Ni har shi na Dauka bazai samu zuwa ba..Tunda har goggo Husai ma ita da Ya Jadwa bazasu samu zuwa ba..!
Ya Jamila ta kada baki tace"Ya za"ayi kuce bazai zai zo ba..kuma kunsan zai zo komai rintsi shine fa Babba..!
Amina da su hanne na wajen Amina tana jin sun iso bata kara mgana ba ta Hade ranta ganin hanne da Hamida na kallon ta suna kuskus zafira dai na gefe bata son abunda suke fada ba.
Ya zulfa ce ta Kalli Amina kafin tace"Ki tashi ki chakare Aminene..Miji ya sauka fa..!
Amina taji ta muzanta ta fara Fiki Fiki da ido sai suka saka mata Dariya Gabadayansu har suna Tafawa kawai sai tatashi Fuu ta fice Daga Dakin daman suna Dakin yaya ne gabadayansu su hanne suka rufa mata baya jawahir tabi Amina da kallo kafin tace"Amina sai dai Allah ya tarota..!
Basu kuma hadu da Sakinar ba sai Washegari wajen walima suka Ganta,Su Dayake basu zo da wuri ba,sai da suka gama Hada komai na Rabon,da wainar da akayi da abinci almajirai sukayi gaba dashi su kuma ya Uzairi ya Dauko kayan rabo a Mota..!
Atamfansu ta ankon su ya Aisha suka saka da sabbin Hijaban da Hajiya ta Dimkamusu,Su sukayi rabo ita da Hamida,Hanne da Zafira sai Sa"adatu data gayyato su mariya yan ajinsu Amina taso ta tada fada su hanne suka taushe ta akayi komai aka gama An bama ya Zeenatu kyaitan murya da Tajwud sai kuma ya Abida na Tsafta da Sanin Hadisi.
Sai nasihan aure da mallanm Datti Shugaba yayi musu Amina bata ma san Sakina na wajen ba taje tana Raba musu Takeway din da suka saka Nama da Meatpie domin kajin gidan gona sun sha wuka.
Da ta bata sai taki karba sai da Sabeha ta karban mata,Amina sai alokacin ta kalleta ta wani Kalleta Sakai sakai itama kuwa ta rama ta wuceta aranta tana fadin"yi sabgrki in yi tawa..Baki gabana..!
Ita kuma sakina tana mamakin girman Amina taga ta kara tsawo ba kamar rasuwar nan ba.
Karfe shida da wani abu aka tashi Walimar ammh su sai dare suka baro makaranta sai da suka daidaita komai sauran kayan rabon da abincin Daya ragu suka bama Sauran Daliban makarantar.!
Da suka Dawo amaran suna gidan ya Jafar su suma chan suka wuce suka kwana sai da safe suka Dawo gida sukayi wanka suka saka atamfarsu Sabuwa suka koma gidan suna ganin Shiryawan Amare bayan sallar Jumma"a za"a Daura auran..!
Hajiya Shashenta ya cika da baki yan"uwanta daga maiduguri sun so sannan Dangin mallam yan bazanga sun iso tun jiya,Soyayyan Naman kajin da aka soya tun jiya tace ma Haj.Masara ta ijiye a wajenta tana so ta bama baki sai taje Shashen ta Karbo Tunda duk ba yaran sai Haj.Nasara tace ta kaima Anty Amarya Ajiya data ga Baki sun cika Shashenta.
Gashi Anty Amarya sun tafi porthercourt ita da ya Aisha da yagana kanwarta sai Haj.Uwani Tun safe suka bi Jirgi Wayar Anty Amaryan ta Kira sai tace mata ta Tambayi Sadiya ita tabama ajiya tace in Hajiyar tazo abata..!
Saboda Jama"a da hayaniyar Biki yasa Har Hajiya ta shiga Shashen Anty Amarya ba wanda ya Lura da ita Danginta cike da Daki duk da bata nan,Sakina ce a tsakiyarsu an yi mata Rumfa tana fadin"Ai baku sani ba..Da naga yarinyar sokuwa ce yasa na Zugata nace mata saboda yayi amaryane yaki zuwa da ita Nageria kunsan Larabawa da kishi..Daman kuma tamai Bore lokacin da na Fadama ta Mgamar auransa da Amina..Koni fa bai fadamin ba dana Turkesa sai cemin yayi ai yasan naji da muka zo gaisuwa da abun ya bani haushi sai na Hadamai famfo wajenta ita kuma ta hau kai ta Dinga Bore Wlh duk Sanyinsa sai da ta kaisa bango..Naso ne ta kuresa ya Saki wawiyar banza..!
Gabadaya suka saka Dariya wata acikin yan"uwansu na Dutse tace"Dakyau..Sakina cikin Ruwan sanyi tayi waje ta baki waje..!
Sakina tace"Wlh ai bana nuna mata ina Kishi da ita..Nuna mata nake yi mun zama Daya sakaryan ta yarda..Cikin sauki nake hadamata Tarko tana fadawa..!
Ya Sadiya na wajen tace"kinsan larabawa ba wayau wani Lokaci kuma basu san kishi ba..!
Sakina tace"Basu san komai ba..Sai son miji!
Dariya suka saka gabadaya sai Sadiya tace"Sai ma Amina tatare ku zama ku Uku sai Show din yafi kyau..!
sakinaa tace"Ai bama zata taren ba..kinsan Allah na yarda dakaina yadda aka Daura auran nan haka zata kare anan agaban iyayanta Daga karshe har su gaji su raba auran ni bata gabana..nafi karfin na Hada miji da wannan kwailar Allah ya Tsareni..!
Suka saka Dariya wata mai zakin murya tace"sai dai ki bar mata Mijin..!
Sakina tace"Kwarai da Dai in Rab'u da abu ta sanshi..Gwara na bar mata gabadaya..!
Idonsu ya rufe basu ga Hajiya Tsaye agabansu ba sai da tagama jin komai sannan ta kara Rafka sallama suka juyo suna kallomta arazane sai ta nuna musu su yara ne cikin Haba Habanta tace"Shigowata kenan ina ta sallama shuru..!
Da sauri Sadiya tace"Bamu ji ba Hajiya..!
Sai tace"Kuna nan baku je kun Debo abinci ba..Sadiya ina sakon da Amarya ta bar miki ki bani..!
Da sauri ta mike tana fadin"Yana Daki Hajiya bari na miko miki..!
Gabadaya sun yi tsuru tsuru barin ma Sakina da kanta ke kasa Hajiya ta kalleta Cikin takaici tace"Sakina baki je wajen kannen naki ba ashe..?
Cikin Daburcewa tace"suna ina ne Hajiya..?
Tace "Suna gidan su Jafaru..Kuje keda su Sadiya ku taho dasu an kusa Daurin auran kunsan kuma da an Daura za"a wuce dasu..!
Jin haka yasa ta mike jiki na Rawa tana Fadin"Yanzu kuwa hajiya..!
Sai ga Sadiya da Botikin nama ta mikama Hajiya ta karba tayi godiya ta fice sai da ta fita wata cikin kannen Anty Amarya tace"Allah yasa Hajiya bata jimu ba..!
Sadiya tace"Inaga bata ji ba gaskiya..
Sai alokacin Sakina ta iya Sauke Numfashi.
Abunda basu sani ba Duka mganganunsu Hajiya taji su sannan mgnganinsu sune silar Faruwan wani abun da basu mutane da yawa basu taba zato ba..!
Har takai shashenta abun na cin ranta ta kuma Kudirci kafin a gama Bikin nan sai ta nuna ma Sakina ita din banza sai dai kuwa in zata bar ma Amina Danmallam ne ammh Zama Daram in ji mai Naguda..!
*Janafty*
[11/3, 2:05 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*🅿️28*
Bayan sun iso ba Dadewa sai ga ya Zulfa"u ta iso ita da Uzairu yana shirin kamallah karatunsa gabadaya na Degree Ya Nazeem dai yace shima sai ya gama Project dinsa zai dawo ya Aisha ma ta iso ita da ya Sadiya da suka Dawo da ga America ciki ma gareta su Sa"adatu haka suka ozare jiki daga su Amina an ga Yar"uwa.
Amina tace daman munafukace su hanne dai basa mgana Amina ce ta iya wannan jidalin.
Ranar laraba su ya Jamila suka iso da ya Nazifa da ya Fatima sai ya Akila da ya ikram dake kusa ya Zulahait sai wajen yammah ta iso Daga jigawa gida ya cika da baki sai Hada hadar Biki akeyi.
Da daddare misalin karfe 9pm na dare su ya Danmallam suka sauka su Amina bama su sani ba sai da Sabeeha tazo kiran Ya Sa"adiya Dake nan gidan Aba wajen su ya Zulaihat tazo ga Anty Sakina sun iso.
Ya zulaihat na wajen tace"Daman da ita zai zo..?
Ya Jawahir tace"Ni har shi na Dauka bazai samu zuwa ba..Tunda har goggo Husai ma ita da Ya Jadwa bazasu samu zuwa ba..!
Ya Jamila ta kada baki tace"Ya za"ayi kuce bazai zai zo ba..kuma kunsan zai zo komai rintsi shine fa Babba..!
Amina da su hanne na wajen Amina tana jin sun iso bata kara mgana ba ta Hade ranta ganin hanne da Hamida na kallon ta suna kuskus zafira dai na gefe bata son abunda suke fada ba.
Ya zulfa ce ta Kalli Amina kafin tace"Ki tashi ki chakare Aminene..Miji ya sauka fa..!
Amina taji ta muzanta ta fara Fiki Fiki da ido sai suka saka mata Dariya Gabadayansu har suna Tafawa kawai sai tatashi Fuu ta fice Daga Dakin daman suna Dakin yaya ne gabadayansu su hanne suka rufa mata baya jawahir tabi Amina da kallo kafin tace"Amina sai dai Allah ya tarota..!
Basu kuma hadu da Sakinar ba sai Washegari wajen walima suka Ganta,Su Dayake basu zo da wuri ba,sai da suka gama Hada komai na Rabon,da wainar da akayi da abinci almajirai sukayi gaba dashi su kuma ya Uzairi ya Dauko kayan rabo a Mota..!
Atamfansu ta ankon su ya Aisha suka saka da sabbin Hijaban da Hajiya ta Dimkamusu,Su sukayi rabo ita da Hamida,Hanne da Zafira sai Sa"adatu data gayyato su mariya yan ajinsu Amina taso ta tada fada su hanne suka taushe ta akayi komai aka gama An bama ya Zeenatu kyaitan murya da Tajwud sai kuma ya Abida na Tsafta da Sanin Hadisi.
Sai nasihan aure da mallanm Datti Shugaba yayi musu Amina bata ma san Sakina na wajen ba taje tana Raba musu Takeway din da suka saka Nama da Meatpie domin kajin gidan gona sun sha wuka.
Da ta bata sai taki karba sai da Sabeha ta karban mata,Amina sai alokacin ta kalleta ta wani Kalleta Sakai sakai itama kuwa ta rama ta wuceta aranta tana fadin"yi sabgrki in yi tawa..Baki gabana..!
Ita kuma sakina tana mamakin girman Amina taga ta kara tsawo ba kamar rasuwar nan ba.
Karfe shida da wani abu aka tashi Walimar ammh su sai dare suka baro makaranta sai da suka daidaita komai sauran kayan rabon da abincin Daya ragu suka bama Sauran Daliban makarantar.!
Da suka Dawo amaran suna gidan ya Jafar su suma chan suka wuce suka kwana sai da safe suka Dawo gida sukayi wanka suka saka atamfarsu Sabuwa suka koma gidan suna ganin Shiryawan Amare bayan sallar Jumma"a za"a Daura auran..!
Hajiya Shashenta ya cika da baki yan"uwanta daga maiduguri sun so sannan Dangin mallam yan bazanga sun iso tun jiya,Soyayyan Naman kajin da aka soya tun jiya tace ma Haj.Masara ta ijiye a wajenta tana so ta bama baki sai taje Shashen ta Karbo Tunda duk ba yaran sai Haj.Nasara tace ta kaima Anty Amarya Ajiya data ga Baki sun cika Shashenta.
Gashi Anty Amarya sun tafi porthercourt ita da ya Aisha da yagana kanwarta sai Haj.Uwani Tun safe suka bi Jirgi Wayar Anty Amaryan ta Kira sai tace mata ta Tambayi Sadiya ita tabama ajiya tace in Hajiyar tazo abata..!
Saboda Jama"a da hayaniyar Biki yasa Har Hajiya ta shiga Shashen Anty Amarya ba wanda ya Lura da ita Danginta cike da Daki duk da bata nan,Sakina ce a tsakiyarsu an yi mata Rumfa tana fadin"Ai baku sani ba..Da naga yarinyar sokuwa ce yasa na Zugata nace mata saboda yayi amaryane yaki zuwa da ita Nageria kunsan Larabawa da kishi..Daman kuma tamai Bore lokacin da na Fadama ta Mgamar auransa da Amina..Koni fa bai fadamin ba dana Turkesa sai cemin yayi ai yasan naji da muka zo gaisuwa da abun ya bani haushi sai na Hadamai famfo wajenta ita kuma ta hau kai ta Dinga Bore Wlh duk Sanyinsa sai da ta kaisa bango..Naso ne ta kuresa ya Saki wawiyar banza..!
Gabadaya suka saka Dariya wata acikin yan"uwansu na Dutse tace"Dakyau..Sakina cikin Ruwan sanyi tayi waje ta baki waje..!
Sakina tace"Wlh ai bana nuna mata ina Kishi da ita..Nuna mata nake yi mun zama Daya sakaryan ta yarda..Cikin sauki nake hadamata Tarko tana fadawa..!
Ya Sadiya na wajen tace"kinsan larabawa ba wayau wani Lokaci kuma basu san kishi ba..!
Sakina tace"Basu san komai ba..Sai son miji!
Dariya suka saka gabadaya sai Sadiya tace"Sai ma Amina tatare ku zama ku Uku sai Show din yafi kyau..!
sakinaa tace"Ai bama zata taren ba..kinsan Allah na yarda dakaina yadda aka Daura auran nan haka zata kare anan agaban iyayanta Daga karshe har su gaji su raba auran ni bata gabana..nafi karfin na Hada miji da wannan kwailar Allah ya Tsareni..!
Suka saka Dariya wata mai zakin murya tace"sai dai ki bar mata Mijin..!
Sakina tace"Kwarai da Dai in Rab'u da abu ta sanshi..Gwara na bar mata gabadaya..!
Idonsu ya rufe basu ga Hajiya Tsaye agabansu ba sai da tagama jin komai sannan ta kara Rafka sallama suka juyo suna kallomta arazane sai ta nuna musu su yara ne cikin Haba Habanta tace"Shigowata kenan ina ta sallama shuru..!
Da sauri Sadiya tace"Bamu ji ba Hajiya..!
Sai tace"Kuna nan baku je kun Debo abinci ba..Sadiya ina sakon da Amarya ta bar miki ki bani..!
Da sauri ta mike tana fadin"Yana Daki Hajiya bari na miko miki..!
Gabadaya sun yi tsuru tsuru barin ma Sakina da kanta ke kasa Hajiya ta kalleta Cikin takaici tace"Sakina baki je wajen kannen naki ba ashe..?
Cikin Daburcewa tace"suna ina ne Hajiya..?
Tace "Suna gidan su Jafaru..Kuje keda su Sadiya ku taho dasu an kusa Daurin auran kunsan kuma da an Daura za"a wuce dasu..!
Jin haka yasa ta mike jiki na Rawa tana Fadin"Yanzu kuwa hajiya..!
Sai ga Sadiya da Botikin nama ta mikama Hajiya ta karba tayi godiya ta fice sai da ta fita wata cikin kannen Anty Amarya tace"Allah yasa Hajiya bata jimu ba..!
Sadiya tace"Inaga bata ji ba gaskiya..
Sai alokacin Sakina ta iya Sauke Numfashi.
Abunda basu sani ba Duka mganganunsu Hajiya taji su sannan mgnganinsu sune silar Faruwan wani abun da basu mutane da yawa basu taba zato ba..!
Har takai shashenta abun na cin ranta ta kuma Kudirci kafin a gama Bikin nan sai ta nuna ma Sakina ita din banza sai dai kuwa in zata bar ma Amina Danmallam ne ammh Zama Daram in ji mai Naguda..!
*Janafty*
[11/3, 2:05 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*BOOK 1*
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*🅿️28*