Sashe 23
Ta Fita Zakka Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Amina sai gabda Azahar tatashi Daga barci tana mika Hamida bata Dakin yasa bata damu ba tatashi ta shiga waanka Lokaci daya ta Dauro alwala sai da tazo tayi Salla kana ta Sauya kaya ta saka Riga da Sikat na wani leshi da Mamanmu ta Dinka musu ita da Hamida.
Sannan ta fita Tsakar gida ba kowa ko'ina tsit,Kitchen ta Zarce ta iske ya Zulahait ta gama abinci Kuskus da Miya da nama Amina tayi Dariya kafin tace"Mijin ya Zulaiha zai ja kaya Wlh...!
Haka take fada tana Dariya kafin ta Diba iya sonta ta cika nama ta koma gefe taci tayi kat ta koshi,sannan ta fito taje bakin Famfo ta wanke hannu Dakin Mamanmu ta leka ta isketa tana Sallah Tana jin Hayaniyar Hamida a dakin Yaya taki Shiga Daki ta koma ta Sake kwanciya taci ta koshi Takaichinta Daya bata zuwa da Littafin hausa agida iya makaranta take karatunta ko boko ko Islamiya.
Ammh bata zuwa dashi gida ba Domin tana jin Tsoro ba ko wani abu ba, Aron daman iya makaranta ne ana tashi zainab take karba Saboda na mamanta ne take aro mata itama ba"a Sani ba agida.
Yasa barci ya kara Daukanta bata Sani ba sai Bayan azahar ta tashi Shima Mamanmu ce tatasheta tana Fadan ta Daina barcin yammah ba kyau.
Lokacin datasahi ta ga mamanmu Sanye da Hijabi tana Mitsike ido ta Sauko Daga kan gadonta tana Fadin"Mamanmu ina zaki na ganki da Hijabi..?
Mamanmu tace"Gidan Mallam zamu shiga ni da yaya..Danmallam sun iso tun Safe..!
Zamu je maraba da barka da zuwa..!
Amina ta tabe baki kafin tace"Mamanmu sai ku bisa..?bashi zai zo ba..?
Mamanmu na Dariya tace"Basai kin Fada ba zai zo..ammh yana da kyau mu bara zuwa din..!
Ta fada tana Ficewa Lokaci Daya tana Fadin"Ki tashi kiyi sallah tunda ke bazaki shiga ba..Tun dazu hamida tatafi..!
Mamanmu bata tsaya ba ta fice Amina tana so ta tambayeta chan gidan nasa Hamida tatafi ko gidan Baba Malam..?
Bata samu mai bata amsa ba yasa ta Tabe baki ta fito Bakin famfo tayi alwala tazo tayi sallar Ta gaji da kwaciya bayanta har ya gaji yasa ta zauna tana Tunane tunane Zulaihat na Dakin Yaya tun Safe batama zauna adakin ba Tana jin tashin mganar Ya Zeena na tashi,Yau Alhamis ba islamiya Shiyasa suke gida.
Bata fita ba Sanin Yau jidalinta na Saman kanta in taje Bakinta bazai yi Shuru ba kuma baza"a samu Zaman lafiya ba.
Yasa ta Cigaba da zama inda tayi Sallar har ya Zeenatu ta Shigo ganin yadda Amina ke zaune da Hijabi yasa abun ya bata mamaki yasa ta kalleta kafin tace"Amina yau kuma Lazimin yammah aka fara..?
Amina ta kalleta shekesheke kafin tace"Uhmm..!
Daga haka bata kara mgana ba Ya Zeena tayi Dariya tana fadin"Gwara dai kiyi shuru..yau gidan ya Sarara..!
Amina batace komai ba Tunani take taje gidansu Hanne ko A"a tana Shawara da zuciyarta ne Har ya zeena ta Dauki abunda zata Dauka ta Fice ta bar Amina nan zaune tana cigaba da Shawara tasan Hanne Sarai in taje sai ta basar da ita Kafin su shirya.
Tana nan zaune har su Mammanmu suka Dawo bata tashi ba har Lokacin kuma Hamida bata Dawo ba Amina ta Mike tana Fadin"Alqur"an sai naje naga ni..Hamida iyayan gulma ba"a Dawo ba..!
Ko Hijabin jikinta bata Cire ba,Ta fice batare da tace ma kowa gata zuwa ba.
Mazan duk basa nan suna msallaci wajen karatun yammah Da Baba Mallam ke yi,yasa kai Tsaye ta Nufi Shashen Hajiya Babba.
Daga Kofar ta fara kiran sunan Hanne kafin ta shigo tana Fadin"Hanne ni zaki Wulakanta ina ta Kiranki kinyi banza dani..!
Tafada Lokaci Daya tana Shigowa Falon batare data Tsaya Lura da kowa ba,Idanuwanta suka fada kan Hanne da Hamida dake gefe sun hada kai suna mgana Amina ta rike baki Tana Fadin"Hamida an ci amanata..Shine ko ki tasheni sanda zaki taho..!
Tafada Lokaci Daya tana karisawa gabansu Hannu tasa tana jan hannun Hanne Lokaci Daya tana Fadin"Hanne taso kiji..!
Hanne taki tashi lokaci Daya tana Fadin"Ba inda zani..Lokacin da naje ina miki mgana kin manta me kikacemi ..?
Amina tace"Hamida ce zata Hadamu Hanne..?Haba hannenta Hannen Aminene..!
Tafada tana Dariya har tana Jan kumatun Hanne da Duk Dauriyanta sai da tayi Dariya.
Hamida tace"Amina kinzama abun kallo kin shigo baki gaida kowa ba..!
Sai alokacin ta juya tana bin wadanda ke falon Idonta ya Sauka kan Sa"adatu lokaci Daya ta balla mata Harara,Sai kuma wacce ke kusa da ita Tana Sanye da Babban lullube asamaa kanta Sakina ce Anty Amarya ta saka Sa"adatu ta rakota tazo ta gaida Hajiya bayan sun gaisa Hajiya ta shige ta barsu da yara.
Sakina taki tafiya ne tana so taga ta inda Sarood zata fito Saboda ta tabbatar tana Shashen Hajiya,Shi kanshi Umar din bata kara jin motsinsa ba ance yana Masallaci Wajen karatun mallam
Sai ga Amina ta shigo Tunda ta shigo Kowa ya koma kallonta Saboda yadda ta Fado falon kamar Daga sama.
Amina ta Dawo da kallonta kan Hamida kafin tace"Su waye..?
Ta fada tana yamutsa baki Da Sauri Hanne tace"Matar ya D'anmallan ce Anty Sakina..ki gaisheta..!
Amina taja Tsaki da karfi kafin tayi mgana Hamida tace"Amina don Allah...!
Yasa bakinta ya mutu,Ranta bace ta Juya tana Fadin"Ina yini..!
Sakina sai da ta kare ma Amina kallo sama da kasa kafin ta tabe baki tace"Lafiya..!
Lokaci daya tana kallon Sa"adatu kafin ma tayi mgana tace"Amina ce..Ta gidan Baba Sa"idu..!
Sakina ta Tabe baki ta kauda kai ita bata gabanta abunda ke gabanta ya Isheta tana so ta Sako mganar Sarood wajen Aisha sai dai bata so ta Fahimceta sannan Aishar ma Azkar ne a Hannunta tana karantawa bata bi ta kan abubuwan dake Faruwa acikin Falon ba.
Amina ranta yakai kololuwa abaci da karfi tace"Jaruba..Kayyasa..!
Hanne bata bari ta karisa ba ta Tashi Tsaye ta Toshe mata baki lokaci Daya ta jata suka zauna kan kujera tana Mata rada a kunni.
"ke ya D'anmallan yazo da bakuwa wata balarabiya mai kyau baki ganta ba..?
Amina jin gulma yasa ta saki baki tana Fadin"Kice Wlh..?wacece tana ina..!?
Hanne tace"Tana Dakinmu..Bamu san ko wacece ba..Hajiya ma bata ce mana komai ba..!
Amina ta mike tana jan hannu tana Fadin""muje naganta..!
Hanne ta mike tana Fadin"Ke banza batajin Hausa sai labarci..!
Amina tace"Muma mun iya..Kaifa antum ne sai mu sakar mata..!
Sai da Hanne da Hamida sukayi Dariya dukkansu suka Dumguma zuwa Dakin Sa"adatu da Sakina suka Bisu da kallo banza.
*Janafty*
[11/3, 2:05 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*🅿️10*
Sannan ta fita Tsakar gida ba kowa ko'ina tsit,Kitchen ta Zarce ta iske ya Zulahait ta gama abinci Kuskus da Miya da nama Amina tayi Dariya kafin tace"Mijin ya Zulaiha zai ja kaya Wlh...!
Haka take fada tana Dariya kafin ta Diba iya sonta ta cika nama ta koma gefe taci tayi kat ta koshi,sannan ta fito taje bakin Famfo ta wanke hannu Dakin Mamanmu ta leka ta isketa tana Sallah Tana jin Hayaniyar Hamida a dakin Yaya taki Shiga Daki ta koma ta Sake kwanciya taci ta koshi Takaichinta Daya bata zuwa da Littafin hausa agida iya makaranta take karatunta ko boko ko Islamiya.
Ammh bata zuwa dashi gida ba Domin tana jin Tsoro ba ko wani abu ba, Aron daman iya makaranta ne ana tashi zainab take karba Saboda na mamanta ne take aro mata itama ba"a Sani ba agida.
Yasa barci ya kara Daukanta bata Sani ba sai Bayan azahar ta tashi Shima Mamanmu ce tatasheta tana Fadan ta Daina barcin yammah ba kyau.
Lokacin datasahi ta ga mamanmu Sanye da Hijabi tana Mitsike ido ta Sauko Daga kan gadonta tana Fadin"Mamanmu ina zaki na ganki da Hijabi..?
Mamanmu tace"Gidan Mallam zamu shiga ni da yaya..Danmallam sun iso tun Safe..!
Zamu je maraba da barka da zuwa..!
Amina ta tabe baki kafin tace"Mamanmu sai ku bisa..?bashi zai zo ba..?
Mamanmu na Dariya tace"Basai kin Fada ba zai zo..ammh yana da kyau mu bara zuwa din..!
Ta fada tana Ficewa Lokaci Daya tana Fadin"Ki tashi kiyi sallah tunda ke bazaki shiga ba..Tun dazu hamida tatafi..!
Mamanmu bata tsaya ba ta fice Amina tana so ta tambayeta chan gidan nasa Hamida tatafi ko gidan Baba Malam..?
Bata samu mai bata amsa ba yasa ta Tabe baki ta fito Bakin famfo tayi alwala tazo tayi sallar Ta gaji da kwaciya bayanta har ya gaji yasa ta zauna tana Tunane tunane Zulaihat na Dakin Yaya tun Safe batama zauna adakin ba Tana jin tashin mganar Ya Zeena na tashi,Yau Alhamis ba islamiya Shiyasa suke gida.
Bata fita ba Sanin Yau jidalinta na Saman kanta in taje Bakinta bazai yi Shuru ba kuma baza"a samu Zaman lafiya ba.
Yasa ta Cigaba da zama inda tayi Sallar har ya Zeenatu ta Shigo ganin yadda Amina ke zaune da Hijabi yasa abun ya bata mamaki yasa ta kalleta kafin tace"Amina yau kuma Lazimin yammah aka fara..?
Amina ta kalleta shekesheke kafin tace"Uhmm..!
Daga haka bata kara mgana ba Ya Zeena tayi Dariya tana fadin"Gwara dai kiyi shuru..yau gidan ya Sarara..!
Amina batace komai ba Tunani take taje gidansu Hanne ko A"a tana Shawara da zuciyarta ne Har ya zeena ta Dauki abunda zata Dauka ta Fice ta bar Amina nan zaune tana cigaba da Shawara tasan Hanne Sarai in taje sai ta basar da ita Kafin su shirya.
Tana nan zaune har su Mammanmu suka Dawo bata tashi ba har Lokacin kuma Hamida bata Dawo ba Amina ta Mike tana Fadin"Alqur"an sai naje naga ni..Hamida iyayan gulma ba"a Dawo ba..!
Ko Hijabin jikinta bata Cire ba,Ta fice batare da tace ma kowa gata zuwa ba.
Mazan duk basa nan suna msallaci wajen karatun yammah Da Baba Mallam ke yi,yasa kai Tsaye ta Nufi Shashen Hajiya Babba.
Daga Kofar ta fara kiran sunan Hanne kafin ta shigo tana Fadin"Hanne ni zaki Wulakanta ina ta Kiranki kinyi banza dani..!
Tafada Lokaci Daya tana Shigowa Falon batare data Tsaya Lura da kowa ba,Idanuwanta suka fada kan Hanne da Hamida dake gefe sun hada kai suna mgana Amina ta rike baki Tana Fadin"Hamida an ci amanata..Shine ko ki tasheni sanda zaki taho..!
Tafada Lokaci Daya tana karisawa gabansu Hannu tasa tana jan hannun Hanne Lokaci Daya tana Fadin"Hanne taso kiji..!
Hanne taki tashi lokaci Daya tana Fadin"Ba inda zani..Lokacin da naje ina miki mgana kin manta me kikacemi ..?
Amina tace"Hamida ce zata Hadamu Hanne..?Haba hannenta Hannen Aminene..!
Tafada tana Dariya har tana Jan kumatun Hanne da Duk Dauriyanta sai da tayi Dariya.
Hamida tace"Amina kinzama abun kallo kin shigo baki gaida kowa ba..!
Sai alokacin ta juya tana bin wadanda ke falon Idonta ya Sauka kan Sa"adatu lokaci Daya ta balla mata Harara,Sai kuma wacce ke kusa da ita Tana Sanye da Babban lullube asamaa kanta Sakina ce Anty Amarya ta saka Sa"adatu ta rakota tazo ta gaida Hajiya bayan sun gaisa Hajiya ta shige ta barsu da yara.
Sakina taki tafiya ne tana so taga ta inda Sarood zata fito Saboda ta tabbatar tana Shashen Hajiya,Shi kanshi Umar din bata kara jin motsinsa ba ance yana Masallaci Wajen karatun mallam
Sai ga Amina ta shigo Tunda ta shigo Kowa ya koma kallonta Saboda yadda ta Fado falon kamar Daga sama.
Amina ta Dawo da kallonta kan Hamida kafin tace"Su waye..?
Ta fada tana yamutsa baki Da Sauri Hanne tace"Matar ya D'anmallan ce Anty Sakina..ki gaisheta..!
Amina taja Tsaki da karfi kafin tayi mgana Hamida tace"Amina don Allah...!
Yasa bakinta ya mutu,Ranta bace ta Juya tana Fadin"Ina yini..!
Sakina sai da ta kare ma Amina kallo sama da kasa kafin ta tabe baki tace"Lafiya..!
Lokaci daya tana kallon Sa"adatu kafin ma tayi mgana tace"Amina ce..Ta gidan Baba Sa"idu..!
Sakina ta Tabe baki ta kauda kai ita bata gabanta abunda ke gabanta ya Isheta tana so ta Sako mganar Sarood wajen Aisha sai dai bata so ta Fahimceta sannan Aishar ma Azkar ne a Hannunta tana karantawa bata bi ta kan abubuwan dake Faruwa acikin Falon ba.
Amina ranta yakai kololuwa abaci da karfi tace"Jaruba..Kayyasa..!
Hanne bata bari ta karisa ba ta Tashi Tsaye ta Toshe mata baki lokaci Daya ta jata suka zauna kan kujera tana Mata rada a kunni.
"ke ya D'anmallan yazo da bakuwa wata balarabiya mai kyau baki ganta ba..?
Amina jin gulma yasa ta saki baki tana Fadin"Kice Wlh..?wacece tana ina..!?
Hanne tace"Tana Dakinmu..Bamu san ko wacece ba..Hajiya ma bata ce mana komai ba..!
Amina ta mike tana jan hannu tana Fadin""muje naganta..!
Hanne ta mike tana Fadin"Ke banza batajin Hausa sai labarci..!
Amina tace"Muma mun iya..Kaifa antum ne sai mu sakar mata..!
Sai da Hanne da Hamida sukayi Dariya dukkansu suka Dumguma zuwa Dakin Sa"adatu da Sakina suka Bisu da kallo banza.
*Janafty*
[11/3, 2:05 PM] Sweet sis: *TA FITA ZAKKA..!*
_(Aminene)_
*Wattpad:JamilaUmar351*
*Mallakar:Janafty❤️*
*🅿️10*