Sashe 13
Ta Fita Zakka Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Ayanzu kimanin Matan Auren Baba Malam Hudu Cif ya riga ya Rufe kofar Sannan da albarkan Ya"ya Guda Ashirin Daga duka jerin Dakunan matan nasa.
Hajiya Babba keda shida Daga bangaranta Bayan Umar da Nazir sai da aka Auro Hajiya Uwa kafin ta sake Haihuwan Nasir,Daga sai Aisha sai Abida sai karamarsu ta baya baya ce Ta karshe kuma Auta Hannatu.
Sai Hajiya Uwa Dake da guda Biyar itama Babban shine Nazeem,Su.Nasir sun Girmemasa saboda sai da suka Dawo Gumel ta dan Dadewa ta Haifeshi,Sai Uzairu,Nazifa da Umaimatu sai Shamsu Ta aurar da Nazifa wacce ke garin Abuja ita da ya"yanta Umaimatu ma Saboda bata da Lafiya ne ammh a ka"idan Gidan Mallam bakya wuce sha takwas yake aurar Dake mazan yaransa ne ke Karatu mai Zurfi.
Sai Anty Nasara itama ya"yanta Biyar Fatima ce babba sai Akila sai Ikram,Akilu da Zubairu sune yaran Matasa Sai Anty Amarya ita kuma Tana da yara Hudu Jidda ce Babba saimai bi mata Sadiya sai Sa"adatu karamarsu kuma Sabeehatu.
Hajiya Babba ta gama aurar da Duka Mazan ya"yanta Umar Shine Babba yana Madina,Shi Tun farko bai yi Rayuwarsa anan ba Yana gama Secondary Shcool Dinsa Baba Malam ya Turasa Madina Wajen Abokinsa da Sukayi Karatu Tare A madina Kattab,Wanda yanzu yake kasuwancinsa achan Madina Balarabe ne Asalin Haifaffan Garin Ma"aiki wato Madina achan yayi Degree dinsa na Farko kan Islamis Studies sannan yayi maaster dinsa kan Qur"an and Islamic Studies Domin Shi Umar irin Mahaifinsa ne Tarin Baiwa da kuma Daukan karatu ko wani iri ne shima achan haka ya Fita Zakka cikin Sa"aninsa,Shima kamar Mahaifinsa ne sun rike sa achan yana Musu koyarwa Sannan Tuni ya Samu Lasisin zama achan kasar Madina yayi aure Da Sakina Diyar yayar Anty Amarya Data riketa a Hannunta Bayan Mahaifinta ya rasu Shekaru Biyar kenan ammh bata taba ko bari ba sannan da Farko anan Gumel din ta fara zama Sai da ya Samar mata Lasisin zama achan kasar kana yazo ya Dauketa.
Umar shima mai arziki ne sai dai komai ya samu na Iyayansa ne da yan"uwansa sannan da yima Addinin Allah Hidima,Shi ya rika aiko da kudi aka Gina wannan Masallacin sannan aka Sabunta gidansu da kuma Gidan Baba Sa"idu.
Sannan ginin gidansa kuma baya nan aka Fara har aka gama Duka Alhakin Kula da komai Baba Sa"idu ne Dayazame musu wani jigo kuma babban yaya shi yake Turomawa Shi kuma sai ya Wakilta Jafar da Nasir Saboda shima akwai wasu ayuukan agabansa,Umar bai cika zuwa ba sai dai Waya in ma yazo ya Dade karshen Shekara ne in kuma ta kama yazo din yakan zo yayi kwana uku hudu ya koma Gabadaya Rayuwarsa a Madina ce achan ya Farota kuma achan zai karisa Domin har gidan zama ya mallaka anan kusa da Jami"ar Musulunci na Madina afarko acikin Jerin Gidajen Malamai na Cikin makarantar ya fara zama sai dai Umar mai Kokari ne Tuni yayi Fafutuka ya mallaki nasshi Da Taimakon Uban Dayake Dashi achan Wato AbuKattab.
Sai Nazir wanda shine Dan Boko ne Yayi Duka Karatunsa Har matakin Master yanzu yana Lagos yana aiki da Hukumar Tattara Haraji na Kasa Wato (FIRS) Federal inland Revenue Service,Yana da Matar aure Daya mai Suna Hedaya da ya"yansu Biyu Matarsa itama yar Boko ce yar gidan masu kudi ce Babanta ya rike Alkalin alkalai na kasa gabadaya Shiyasa Rayuwarsa kamar ba D'an Malam ba Cikin Boko da wayewa shi da ya"yansa Yana zuwa gaida iyayansa ammh matarsa bata cika zuwa Gumel ba sai ya zama Dole.
Sai Nazir Da ke matsayin Likitan yara yana aiki a anan asibitin gwannati na Garin Gumel bai jima da Aure ba Lokaci Daya sukayi Aure da Jafar din Baba Sa"idu shima yayi karatu Abunda ya shafi harkan Tattalin arzikin kasa ya karanta sannan yazo yana aiki da Wani kamfani na Sarrafa Takin zamani gefe Daya yana Taimakama Baba Sa"idu kan Harkan gidan gona.
Aisha da Abida basu yi aure ba sai Hannatu,Aisha tana daga cikin wadanda za"a aurar dasu wannan Shekarar sai Dakin Hajiya Uwa Nazem yana Abu zaria inda yake Masters dinsa Shi da Uzairu dake matakin Degree dinsa Nazifa tayi aure Umaimatu na nan sai Shamsu dake Gabda kamallah Secondary School alokacin..
Sai Dakin Anty Nasara Fatima Tayi aure ta nan a garin Dutse sai Akila Dake aure a Katsina cikin Masaurata,sai Ikram wacce itama Tana cikin amaran da za"a aurar dasu alokacin Sai Akilu da Zubairu dake matakin SS1 amakaranta Dayake basu da nisa Haihuwan nasu kusa kusa ne..
Sai Anty Amarya,itama Jidda na gidan Auranta anan Kano,sai Sadiya da itama tana cikin Amaran wannan Lokacin Sai Sa"adatu Sa'ar Hannatu ne Sai Sabeehatu yar kimanin Shekaru goma da wani abu.
Bazan ce gidan Baba Malam ba"a zaman Kishi ba A"a ana kishi sosai da Takun Saka ammh cikin Ilimi da Hikima Baba Malam Tsaye yake kan gidansa da tarbiyan ya"yansa sannan Hajiya Babba ta Dauki wannan Girman Daya bata Duk matar da zai aura sai ya sanar da ita ta bi shi tayi mai Biyayya kamar yadda zatayi ma Hajiya Babba.
Tsakanin Hajiya Babba da Hajiya Uwani sun fi Shiri hatta ya"yansu ma sun fi Jituwa Duk da ya"yan gidan Gabadaya ahade suke basu da Rabuwan kai sannan Anty Nasara ta Ware kanta Daga ita Sai ya"yanta yayinda itama Anty Amarya ta ware kanta duk da Anty Nasara taso su Hada kansu kamar yadda su Hajiya sukayi sai Anty Amarya taki bada Dama ta Nuna kowa nashi ta Fisheshi.
In ma akwai wacce Kishinta ke Bayyana afili Anty Amarya ce tana Takama ita Amarya ce sannan haka Allah yayo ta in bata yinka bata iya Boye maka don kaji Dadi ko acikin ya"yan gidan ba da kowa take yi ba,Shiyasa kowa yasan inda ya Ijiyeta Duk da Aurattaya ya shiga Tsakaninta da Hajiya Babba basa Shiga Harkan Juna Hajiya ta kama kanta Ta ja Girmanta Dole Anty Amarya take bata wannam Girman a matsayinta na Uwargidan Malam kuma uwa ga Mamyan ya"yansa.
Auran Umar da Sakina Rana Tsakane Domin ba wanda yayi Zato ko Tsammani Sai dai kuma Daya Furta ko Hajiya Babba bata kushe Zabinsa ba ammh Ranta taso ya nemi Daga waje ne,ita kuma Har acikin Ranta taso Cikin Manyan ya"yan Baba Sa"idu ne sai kuma hakan ta Faru ko Mallam bata Furtamai ba batasan Shima aransa yaso hakan ba Har yau har gobe auratayya Tsakanin ya"yansa da na Baba Sa"idu bai Shiga ba Duk da yana da Burin haka sai dai bai yima ya"yansa Maza Auran Dole Samin Halin Rayuwa kada azo a Samu matsala Sai dai shi yake kokarin Zabama Matan Inda ya Dace dasu Tunda su tundaga matakin Haihuwansu har girmansu suna Under Contorl ne kuma Har yau har gobe ya"yansa suna Alhafari da Zabinsa sannan inda yakai suna Alfahari dasu Saboda sun Samu Wadattacen ilimi da Tarbiya.
Hajiya Babba keda shida Daga bangaranta Bayan Umar da Nazir sai da aka Auro Hajiya Uwa kafin ta sake Haihuwan Nasir,Daga sai Aisha sai Abida sai karamarsu ta baya baya ce Ta karshe kuma Auta Hannatu.
Sai Hajiya Uwa Dake da guda Biyar itama Babban shine Nazeem,Su.Nasir sun Girmemasa saboda sai da suka Dawo Gumel ta dan Dadewa ta Haifeshi,Sai Uzairu,Nazifa da Umaimatu sai Shamsu Ta aurar da Nazifa wacce ke garin Abuja ita da ya"yanta Umaimatu ma Saboda bata da Lafiya ne ammh a ka"idan Gidan Mallam bakya wuce sha takwas yake aurar Dake mazan yaransa ne ke Karatu mai Zurfi.
Sai Anty Nasara itama ya"yanta Biyar Fatima ce babba sai Akila sai Ikram,Akilu da Zubairu sune yaran Matasa Sai Anty Amarya ita kuma Tana da yara Hudu Jidda ce Babba saimai bi mata Sadiya sai Sa"adatu karamarsu kuma Sabeehatu.
Hajiya Babba ta gama aurar da Duka Mazan ya"yanta Umar Shine Babba yana Madina,Shi Tun farko bai yi Rayuwarsa anan ba Yana gama Secondary Shcool Dinsa Baba Malam ya Turasa Madina Wajen Abokinsa da Sukayi Karatu Tare A madina Kattab,Wanda yanzu yake kasuwancinsa achan Madina Balarabe ne Asalin Haifaffan Garin Ma"aiki wato Madina achan yayi Degree dinsa na Farko kan Islamis Studies sannan yayi maaster dinsa kan Qur"an and Islamic Studies Domin Shi Umar irin Mahaifinsa ne Tarin Baiwa da kuma Daukan karatu ko wani iri ne shima achan haka ya Fita Zakka cikin Sa"aninsa,Shima kamar Mahaifinsa ne sun rike sa achan yana Musu koyarwa Sannan Tuni ya Samu Lasisin zama achan kasar Madina yayi aure Da Sakina Diyar yayar Anty Amarya Data riketa a Hannunta Bayan Mahaifinta ya rasu Shekaru Biyar kenan ammh bata taba ko bari ba sannan da Farko anan Gumel din ta fara zama Sai da ya Samar mata Lasisin zama achan kasar kana yazo ya Dauketa.
Umar shima mai arziki ne sai dai komai ya samu na Iyayansa ne da yan"uwansa sannan da yima Addinin Allah Hidima,Shi ya rika aiko da kudi aka Gina wannan Masallacin sannan aka Sabunta gidansu da kuma Gidan Baba Sa"idu.
Sannan ginin gidansa kuma baya nan aka Fara har aka gama Duka Alhakin Kula da komai Baba Sa"idu ne Dayazame musu wani jigo kuma babban yaya shi yake Turomawa Shi kuma sai ya Wakilta Jafar da Nasir Saboda shima akwai wasu ayuukan agabansa,Umar bai cika zuwa ba sai dai Waya in ma yazo ya Dade karshen Shekara ne in kuma ta kama yazo din yakan zo yayi kwana uku hudu ya koma Gabadaya Rayuwarsa a Madina ce achan ya Farota kuma achan zai karisa Domin har gidan zama ya mallaka anan kusa da Jami"ar Musulunci na Madina afarko acikin Jerin Gidajen Malamai na Cikin makarantar ya fara zama sai dai Umar mai Kokari ne Tuni yayi Fafutuka ya mallaki nasshi Da Taimakon Uban Dayake Dashi achan Wato AbuKattab.
Sai Nazir wanda shine Dan Boko ne Yayi Duka Karatunsa Har matakin Master yanzu yana Lagos yana aiki da Hukumar Tattara Haraji na Kasa Wato (FIRS) Federal inland Revenue Service,Yana da Matar aure Daya mai Suna Hedaya da ya"yansu Biyu Matarsa itama yar Boko ce yar gidan masu kudi ce Babanta ya rike Alkalin alkalai na kasa gabadaya Shiyasa Rayuwarsa kamar ba D'an Malam ba Cikin Boko da wayewa shi da ya"yansa Yana zuwa gaida iyayansa ammh matarsa bata cika zuwa Gumel ba sai ya zama Dole.
Sai Nazir Da ke matsayin Likitan yara yana aiki a anan asibitin gwannati na Garin Gumel bai jima da Aure ba Lokaci Daya sukayi Aure da Jafar din Baba Sa"idu shima yayi karatu Abunda ya shafi harkan Tattalin arzikin kasa ya karanta sannan yazo yana aiki da Wani kamfani na Sarrafa Takin zamani gefe Daya yana Taimakama Baba Sa"idu kan Harkan gidan gona.
Aisha da Abida basu yi aure ba sai Hannatu,Aisha tana daga cikin wadanda za"a aurar dasu wannan Shekarar sai Dakin Hajiya Uwa Nazem yana Abu zaria inda yake Masters dinsa Shi da Uzairu dake matakin Degree dinsa Nazifa tayi aure Umaimatu na nan sai Shamsu dake Gabda kamallah Secondary School alokacin..
Sai Dakin Anty Nasara Fatima Tayi aure ta nan a garin Dutse sai Akila Dake aure a Katsina cikin Masaurata,sai Ikram wacce itama Tana cikin amaran da za"a aurar dasu alokacin Sai Akilu da Zubairu dake matakin SS1 amakaranta Dayake basu da nisa Haihuwan nasu kusa kusa ne..
Sai Anty Amarya,itama Jidda na gidan Auranta anan Kano,sai Sadiya da itama tana cikin Amaran wannan Lokacin Sai Sa"adatu Sa'ar Hannatu ne Sai Sabeehatu yar kimanin Shekaru goma da wani abu.
Bazan ce gidan Baba Malam ba"a zaman Kishi ba A"a ana kishi sosai da Takun Saka ammh cikin Ilimi da Hikima Baba Malam Tsaye yake kan gidansa da tarbiyan ya"yansa sannan Hajiya Babba ta Dauki wannan Girman Daya bata Duk matar da zai aura sai ya sanar da ita ta bi shi tayi mai Biyayya kamar yadda zatayi ma Hajiya Babba.
Tsakanin Hajiya Babba da Hajiya Uwani sun fi Shiri hatta ya"yansu ma sun fi Jituwa Duk da ya"yan gidan Gabadaya ahade suke basu da Rabuwan kai sannan Anty Nasara ta Ware kanta Daga ita Sai ya"yanta yayinda itama Anty Amarya ta ware kanta duk da Anty Nasara taso su Hada kansu kamar yadda su Hajiya sukayi sai Anty Amarya taki bada Dama ta Nuna kowa nashi ta Fisheshi.
In ma akwai wacce Kishinta ke Bayyana afili Anty Amarya ce tana Takama ita Amarya ce sannan haka Allah yayo ta in bata yinka bata iya Boye maka don kaji Dadi ko acikin ya"yan gidan ba da kowa take yi ba,Shiyasa kowa yasan inda ya Ijiyeta Duk da Aurattaya ya shiga Tsakaninta da Hajiya Babba basa Shiga Harkan Juna Hajiya ta kama kanta Ta ja Girmanta Dole Anty Amarya take bata wannam Girman a matsayinta na Uwargidan Malam kuma uwa ga Mamyan ya"yansa.
Auran Umar da Sakina Rana Tsakane Domin ba wanda yayi Zato ko Tsammani Sai dai kuma Daya Furta ko Hajiya Babba bata kushe Zabinsa ba ammh Ranta taso ya nemi Daga waje ne,ita kuma Har acikin Ranta taso Cikin Manyan ya"yan Baba Sa"idu ne sai kuma hakan ta Faru ko Mallam bata Furtamai ba batasan Shima aransa yaso hakan ba Har yau har gobe auratayya Tsakanin ya"yansa da na Baba Sa"idu bai Shiga ba Duk da yana da Burin haka sai dai bai yima ya"yansa Maza Auran Dole Samin Halin Rayuwa kada azo a Samu matsala Sai dai shi yake kokarin Zabama Matan Inda ya Dace dasu Tunda su tundaga matakin Haihuwansu har girmansu suna Under Contorl ne kuma Har yau har gobe ya"yansa suna Alhafari da Zabinsa sannan inda yakai suna Alfahari dasu Saboda sun Samu Wadattacen ilimi da Tarbiya.