Sashe 90
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Qarasowa yayi yana gaidasu Bahar ta amsa basket din hannunsa ta fidda komai a natse suna magana a tsakaninsu ta zuba masa komai shima aleey din zuba masa tayi sbd ita bazata iya cin abinda aka dafo ba haka kawai noodles an egg takeso.
Madaran da aka yo da ita kawai ta zuba tana kurbawa a hankali tana sauraronsu suna magana a natse NUAB din yanayi yana kallan yanda take shan abincin kaman bataso.
Itace ta fara gamawa ta ajiye cup din tana kallansa shima ya gama tissues ya dauka yana goge bakinsa yana sake karantar yanayinta da yayi sanyi sosai.
Shima aleey sama sama daman yaci abincin sbd yasha cappuccino already.
Fitowa sukai gabaki dayansu tana gefensa babu kowa har lokacin sbd har time din ten batai ba dan haka kaitsaye bangaren Ammi suka nufa suna isa ita tafara shigewa ba kowa dan haka ta wuce dakinta kawai.
Shima yana shigowa Amminsa ya fara zuwa ya gaida wadda sukai kwanaki basu hadu ba sai ayau din.
Babu sauran fushi ko daure fuska a tatattare da ita sbd ganin sunyi biyayya akan maganarta dan haka a sake suka gaisa da yar maganganu sama sama anan take sanar dashi tafiya zasuyi tareda sultan zuwa Anjom hakama bahar makaranta zata koma.
Kallanta yayi a natse hankali kwance ya bude baki yace
'Allah yakaiku lafiya Ammi ya dawo daku lafiya i pray'
Amman ita 'yar ghaz din Ammi kina fadamun ne a matsayin 'da kuma wanda zaiji abinda kuka tsaya kokuwa ana sanar dani ne dan neman nawa izinin sbd aurena dayake kanta? Sorry Ammi'
Zuba masa ido Ammin tayi tana kallansa da dukkanin rudewa da zallan mamaki sbd batama san me zatace ma kuma batai tsammanin jin hakan daga garesa ba sbd ta dauka zai bar maganar bahar din kila sai nan gaba.
Shima kafeta da Manyan fararen idanuwansa masu kwarjinin gaske yayi yana jiran amsarta a natse sbd wannan karan bayajin ma akwai dalilin dazai raba kansa da matarsa ba.
Cikin rasa sanin abin fada tace
'Ai ba yanzu ne tafiyar ba sai kwana biyu,zan nemeka idan an saka lokacin wucewan...
Wani kyakkyawar murmushi ya sake me nutsuwa sbd ganin yanda ta rasa abin fada masa dan haka yayi sallama da ita ya miqe ya fice.
Maa sakinah na zaune akai hakan dan haka yana ficewa nasiha ta fara yiwa Ammin akan yanda ta hana auren yayi gaba bayan komai ya riga ya faru sedai koma batason auren yanzu tayi hakuri ta dangana tinda dai ya riga ya maida Bahar din cikakkiyar mace.
Shiru Ammin tayi tana sauraron sakinah sbd itama koyaushe ta tina ya gama maida bahar din mace sai taji tarasa mafita bayan hakura tabarsu tare amma kuma tana buqatan ayiwa Bahar din biki kaman kowace mace kafin ta basa ita kuma ba yanzu ba tafison sai bahar din na gap da kammala karatunta ko tama kammala gaba daya tukuna.
#MAMUH
09033181070
[10/01, 4:14 pm] Dasoo: HAYATEEM
Mamuhgee
163
Sauya kaya bahar din tayi ta sako nata ta sake fesa turarenta na chanel me tsadan gaske sbd qamshinsa dayake tashi hatta a fatar jikinta.
Dakin Ammin ta taho tana shigowa suka bita da ido sbd qamshinsa daya sake shiga hancinsu amma kuma sbd ganin yanzu din ya fita sai ba wanda yayi tinanin komai akanta.
Gaidasu tayi cikin kulawa da yar shagwaba kafin ta shige dakin Ammi ta kwanta take bacci ya dauketa sbd dakinta Ac yayi yawa leylah ke so dan ita kuma cikin jikinta zafi yake sakata ji ita kuma yau sanyi take ji warm abubuwa kowai take buqata.
Dakin Ammin kashe ac tayi tashige bargon Ammin shiyasa baccin bai jimaba ya dauketa.
Wuni tayi tana bacci sallah kawai take iya tashi tayi sai ta dan ci abinci ta koma.
Da daddare koda ta koma dakinta batai wankan dare ba kaya kawai ta sauya ta kwanta koda ya kirata ko tashi batajin zata iya bare saukowa kan gado dan haka ya lallabata da zantika masu nutsuwa har tayi bacci.
Fara shirin tafiya Anjom maa tenya ta fara yi musu sbd acan zaa daura auren Maa sakinah wadda ta kasa yadda da wai aure zatai NUAB 'danta ya bada aurenta.
Ammi da zuhrah harma da maa tenya da ita kanta Bahar cikin wani irin mafi girman farin cikin hakan suka samu kansu dan haka basu damu da ba yarinya bace yanxu shirin biki sukeyi sosai da sosai dan kuwa babban fagen da ake zubar da wata irin dukiya gurin gyaransu tenya ta bude,
Ayanah,zuhrah,sakinah,Leylah da Bahar haka ta rufe ido tace su duka zatai gyaran dan haka suka shiga hidimarsu sosai,
Hatta bayin bangaren Ammin kaf dana bangaren mai girma yunar dana sultan dana kadir da sauran mutanen masarautar farin cikin hidimar sukeyi da murna sosai tareda shirin halarta wannan bikin daurin auren da zaayi har anjom wanda Sultan da NUAB suka yanke shawaran acan zaayi daurin auren sbd bayyanawar da duniya garin.
Tsawon wannan watannin tin daga ranar da sultan yasar ya baro anjom da Ayanaah ghaz ya ware dukiyar datai kusan rabin abinda ya mallaka dan bada hanyoyin zamani ga garin Anjom ghaz daya kudurci maidawa babban gari me kwanciyan hankali da wadata irin yanda yake a baya.
Masarautar Anjom din aka fara rusawa gabaki daya aka dora ginin zamani me girman gaske me hawa biyu da tarin gurare bayan an zagaye an kebe inda kabarin iyayensu dana Abaass suke an rufe.
Manyan tituna aka nema hanyoyi aka fidda tin daga cikin garin har zuwa garuruwan dake hanyar garin har zuwa babban gari me babban hanyar tinin da zata doraka akan manyan garuruwa,
Wuta da manyan businesses na kasuwancin gargajiya da zamani aka kawo tareda makarantinni da bude babban branch na manyan kasuwancin mutanen da kuma bude bodar bakin ruwa tareda kawo jamian tsaro da kaki kala kala a garin.
Koda NUAB shima aka gama hado nasa plans din na aiki aka aikosu garin aykin sultan yasar ya gama nisa dan haka shima dukiya me yawa ya ware aka rarrabawa jamaar garin dan fara kasuwancin dazai sake saka zamar da garin babban gari.
Cikin ikon Allah gyaran da akaiwa garin da cigaban daya samu y saka daruruwan dubban mutanen da sukai hijira dawowa harma da wainda ba yan nan ba take garin ya fara zama babban garin da ake huldodin kasuwanci sosai hankali kwance ga tsaro ga ilimi da kusan shine yake jawo mutane dawowa cikinsa dan bawa yaransu ilimi.
Duka wannan ayanah ko zuhrah ba wanda ya sani sedai itama zuhrah mijinta ya sani sbd yaje garin ziyarar kabarin iyayenta dan haka shima saiya dauke nauyin daya zuba asalin luxury dukiyar furnitures a masarautar data koma tamkar aljannar duniya.
Sunata shirye shiryensu na hidimar bikin
Sultan ya bada dukiyar auren me yawan gaske aka kawowa sakinah ta asalin tarin zafafan set set na sitirar sakawa da sarkokin gwal gwal masu girma da kyau.
Wainda suka gama kawo tarin kayan suka jere suna gamawa suka sake dawowa suna jere tarin wata dukiyar data girgiza kowa ta Kayan auren Bahar itama daga sultan din wa 'dansa NUAB wanda yake a shirye ya karban masa matarsa daga Amminsa sbd duka yawon dasuke na kwana office da bangaren NUAB din da safe ta koma gun Amminta yana sane amma ita ammin bata saniba.
Shi kansa yana buqatan idan an bawa NUAB matarsa yabarsa shima ya tafi inda zasu huta su nutsu da matarsa wadda ya yanke shawarar barinta ta zauna a anjom itada Sakinah babu wadda batada babban bangare me dauke da palika da dakina da maids dinsu sam da goma goma a cikin masarautar anjom da yanzu ma sarautar zaayiba iya rayuwan nutsuwa zaayi sai babban lamari zaa kawo masarautar su duba dan haka shima a yanzu rayuwarsa kusan zata koma acan ne sedai ya ringa zuwa yana lokaci anan boyem ya koma can ma yayi lokaci,
Ita kanta Ayanah datasan yayi mata alkawarin maidata anjom dan cika mata burinta wani irin farin ciki take ciki hakama bayan bayin da aka kaimusu acan da bayinta na nan zata tafi sedai idan zata taho hutu ko wata hidimar anan tazo dasu dan haka shirinsu babbane,
Zasu tafi su bawa NUAB damar yin mulkinsa cikin nutsuwa ba kowane distraction da kwanciyan hankali.
Maa tenya ma da batai rayuwa a anjom ba farin komawa takeyi acan,
Bangaren Maraki duk hidimar da akeyi tana sane dan haka baqin cikinta da kuncinta yayi tsananin datake sake rasa kanta dan kuwa takai ko miqewa tsaye bata iya yi dai an riqeta sbd cin lafiyarta da qunci da baqin cikin keyi,
Tayi tayi ta gwada dannewa ta iya cigaba da rayuwa da sultan amma sam batajin zata iya sbd hakan na nufin bugawan zuciyarta da mutuwarta dan haka takanas ta samesa ta sanar dashi sawwake mata takeson yayi a yanzu bazata iya rayuwa dashi ba dan wlh mutuwa zatai.
Da farko sallamarta kawai yayi amma sai gashi ta nace da hakan dan kuwa ta karbi girkinta tana zuwa kwana gurinsa a yanzu amma ba kwanan takeyi ba rokone take masa da nuna masa halinda take ciki da wanda ma zata iya shiga dan a yanzu jin takeyi idan har zata samu dama zata iya daukan ran ayanah kuma bazata taba so rayuwarta ta kai ga irin wannan lalacewan ba sbd shedan dayake shiga quncinta yana sakata tinanin hakan.
Tsaf ya kalleta yana nazarinta da abinda yake hangowa tattare da ita da kuma abinda take fada masa na halinda take ciki a boyem tsawon rayuwarta bata taba farin ciki ba dan haka a yanzu ta zabi farin ciki akan rayuwar da batada alkhairi ma a garesu su dukan.
Bai sauwake mata ba amma dai bayan dogon nazari na kwana biyu ya bata daman tafiya gidansu dan samun warware daga damuwa da samun nutsuwa na tsawon duk lokacinda hakan zai bata kwanciyan hankali kafin ta dawo.
Tana samun hakan bata jira komaiba sbd ba dawowan takejin zataiba har abada dan haka ko wani lokaci da dogon shiri bataiba dan batason ma hayaniya ta tattara tabar qasar boyem batareda sanin kowaba daga ita sai sultan kawai dai an dauka normal tafiya ce tayi duk da bataje da bayinta ko dayaba dan bata buqatar komai na boyem.
Madaran da aka yo da ita kawai ta zuba tana kurbawa a hankali tana sauraronsu suna magana a natse NUAB din yanayi yana kallan yanda take shan abincin kaman bataso.
Itace ta fara gamawa ta ajiye cup din tana kallansa shima ya gama tissues ya dauka yana goge bakinsa yana sake karantar yanayinta da yayi sanyi sosai.
Shima aleey sama sama daman yaci abincin sbd yasha cappuccino already.
Fitowa sukai gabaki dayansu tana gefensa babu kowa har lokacin sbd har time din ten batai ba dan haka kaitsaye bangaren Ammi suka nufa suna isa ita tafara shigewa ba kowa dan haka ta wuce dakinta kawai.
Shima yana shigowa Amminsa ya fara zuwa ya gaida wadda sukai kwanaki basu hadu ba sai ayau din.
Babu sauran fushi ko daure fuska a tatattare da ita sbd ganin sunyi biyayya akan maganarta dan haka a sake suka gaisa da yar maganganu sama sama anan take sanar dashi tafiya zasuyi tareda sultan zuwa Anjom hakama bahar makaranta zata koma.
Kallanta yayi a natse hankali kwance ya bude baki yace
'Allah yakaiku lafiya Ammi ya dawo daku lafiya i pray'
Amman ita 'yar ghaz din Ammi kina fadamun ne a matsayin 'da kuma wanda zaiji abinda kuka tsaya kokuwa ana sanar dani ne dan neman nawa izinin sbd aurena dayake kanta? Sorry Ammi'
Zuba masa ido Ammin tayi tana kallansa da dukkanin rudewa da zallan mamaki sbd batama san me zatace ma kuma batai tsammanin jin hakan daga garesa ba sbd ta dauka zai bar maganar bahar din kila sai nan gaba.
Shima kafeta da Manyan fararen idanuwansa masu kwarjinin gaske yayi yana jiran amsarta a natse sbd wannan karan bayajin ma akwai dalilin dazai raba kansa da matarsa ba.
Cikin rasa sanin abin fada tace
'Ai ba yanzu ne tafiyar ba sai kwana biyu,zan nemeka idan an saka lokacin wucewan...
Wani kyakkyawar murmushi ya sake me nutsuwa sbd ganin yanda ta rasa abin fada masa dan haka yayi sallama da ita ya miqe ya fice.
Maa sakinah na zaune akai hakan dan haka yana ficewa nasiha ta fara yiwa Ammin akan yanda ta hana auren yayi gaba bayan komai ya riga ya faru sedai koma batason auren yanzu tayi hakuri ta dangana tinda dai ya riga ya maida Bahar din cikakkiyar mace.
Shiru Ammin tayi tana sauraron sakinah sbd itama koyaushe ta tina ya gama maida bahar din mace sai taji tarasa mafita bayan hakura tabarsu tare amma kuma tana buqatan ayiwa Bahar din biki kaman kowace mace kafin ta basa ita kuma ba yanzu ba tafison sai bahar din na gap da kammala karatunta ko tama kammala gaba daya tukuna.
#MAMUH
09033181070
[10/01, 4:14 pm] Dasoo: HAYATEEM
Mamuhgee
163
Sauya kaya bahar din tayi ta sako nata ta sake fesa turarenta na chanel me tsadan gaske sbd qamshinsa dayake tashi hatta a fatar jikinta.
Dakin Ammin ta taho tana shigowa suka bita da ido sbd qamshinsa daya sake shiga hancinsu amma kuma sbd ganin yanzu din ya fita sai ba wanda yayi tinanin komai akanta.
Gaidasu tayi cikin kulawa da yar shagwaba kafin ta shige dakin Ammi ta kwanta take bacci ya dauketa sbd dakinta Ac yayi yawa leylah ke so dan ita kuma cikin jikinta zafi yake sakata ji ita kuma yau sanyi take ji warm abubuwa kowai take buqata.
Dakin Ammin kashe ac tayi tashige bargon Ammin shiyasa baccin bai jimaba ya dauketa.
Wuni tayi tana bacci sallah kawai take iya tashi tayi sai ta dan ci abinci ta koma.
Da daddare koda ta koma dakinta batai wankan dare ba kaya kawai ta sauya ta kwanta koda ya kirata ko tashi batajin zata iya bare saukowa kan gado dan haka ya lallabata da zantika masu nutsuwa har tayi bacci.
Fara shirin tafiya Anjom maa tenya ta fara yi musu sbd acan zaa daura auren Maa sakinah wadda ta kasa yadda da wai aure zatai NUAB 'danta ya bada aurenta.
Ammi da zuhrah harma da maa tenya da ita kanta Bahar cikin wani irin mafi girman farin cikin hakan suka samu kansu dan haka basu damu da ba yarinya bace yanxu shirin biki sukeyi sosai da sosai dan kuwa babban fagen da ake zubar da wata irin dukiya gurin gyaransu tenya ta bude,
Ayanah,zuhrah,sakinah,Leylah da Bahar haka ta rufe ido tace su duka zatai gyaran dan haka suka shiga hidimarsu sosai,
Hatta bayin bangaren Ammin kaf dana bangaren mai girma yunar dana sultan dana kadir da sauran mutanen masarautar farin cikin hidimar sukeyi da murna sosai tareda shirin halarta wannan bikin daurin auren da zaayi har anjom wanda Sultan da NUAB suka yanke shawaran acan zaayi daurin auren sbd bayyanawar da duniya garin.
Tsawon wannan watannin tin daga ranar da sultan yasar ya baro anjom da Ayanaah ghaz ya ware dukiyar datai kusan rabin abinda ya mallaka dan bada hanyoyin zamani ga garin Anjom ghaz daya kudurci maidawa babban gari me kwanciyan hankali da wadata irin yanda yake a baya.
Masarautar Anjom din aka fara rusawa gabaki daya aka dora ginin zamani me girman gaske me hawa biyu da tarin gurare bayan an zagaye an kebe inda kabarin iyayensu dana Abaass suke an rufe.
Manyan tituna aka nema hanyoyi aka fidda tin daga cikin garin har zuwa garuruwan dake hanyar garin har zuwa babban gari me babban hanyar tinin da zata doraka akan manyan garuruwa,
Wuta da manyan businesses na kasuwancin gargajiya da zamani aka kawo tareda makarantinni da bude babban branch na manyan kasuwancin mutanen da kuma bude bodar bakin ruwa tareda kawo jamian tsaro da kaki kala kala a garin.
Koda NUAB shima aka gama hado nasa plans din na aiki aka aikosu garin aykin sultan yasar ya gama nisa dan haka shima dukiya me yawa ya ware aka rarrabawa jamaar garin dan fara kasuwancin dazai sake saka zamar da garin babban gari.
Cikin ikon Allah gyaran da akaiwa garin da cigaban daya samu y saka daruruwan dubban mutanen da sukai hijira dawowa harma da wainda ba yan nan ba take garin ya fara zama babban garin da ake huldodin kasuwanci sosai hankali kwance ga tsaro ga ilimi da kusan shine yake jawo mutane dawowa cikinsa dan bawa yaransu ilimi.
Duka wannan ayanah ko zuhrah ba wanda ya sani sedai itama zuhrah mijinta ya sani sbd yaje garin ziyarar kabarin iyayenta dan haka shima saiya dauke nauyin daya zuba asalin luxury dukiyar furnitures a masarautar data koma tamkar aljannar duniya.
Sunata shirye shiryensu na hidimar bikin
Sultan ya bada dukiyar auren me yawan gaske aka kawowa sakinah ta asalin tarin zafafan set set na sitirar sakawa da sarkokin gwal gwal masu girma da kyau.
Wainda suka gama kawo tarin kayan suka jere suna gamawa suka sake dawowa suna jere tarin wata dukiyar data girgiza kowa ta Kayan auren Bahar itama daga sultan din wa 'dansa NUAB wanda yake a shirye ya karban masa matarsa daga Amminsa sbd duka yawon dasuke na kwana office da bangaren NUAB din da safe ta koma gun Amminta yana sane amma ita ammin bata saniba.
Shi kansa yana buqatan idan an bawa NUAB matarsa yabarsa shima ya tafi inda zasu huta su nutsu da matarsa wadda ya yanke shawarar barinta ta zauna a anjom itada Sakinah babu wadda batada babban bangare me dauke da palika da dakina da maids dinsu sam da goma goma a cikin masarautar anjom da yanzu ma sarautar zaayiba iya rayuwan nutsuwa zaayi sai babban lamari zaa kawo masarautar su duba dan haka shima a yanzu rayuwarsa kusan zata koma acan ne sedai ya ringa zuwa yana lokaci anan boyem ya koma can ma yayi lokaci,
Ita kanta Ayanah datasan yayi mata alkawarin maidata anjom dan cika mata burinta wani irin farin ciki take ciki hakama bayan bayin da aka kaimusu acan da bayinta na nan zata tafi sedai idan zata taho hutu ko wata hidimar anan tazo dasu dan haka shirinsu babbane,
Zasu tafi su bawa NUAB damar yin mulkinsa cikin nutsuwa ba kowane distraction da kwanciyan hankali.
Maa tenya ma da batai rayuwa a anjom ba farin komawa takeyi acan,
Bangaren Maraki duk hidimar da akeyi tana sane dan haka baqin cikinta da kuncinta yayi tsananin datake sake rasa kanta dan kuwa takai ko miqewa tsaye bata iya yi dai an riqeta sbd cin lafiyarta da qunci da baqin cikin keyi,
Tayi tayi ta gwada dannewa ta iya cigaba da rayuwa da sultan amma sam batajin zata iya sbd hakan na nufin bugawan zuciyarta da mutuwarta dan haka takanas ta samesa ta sanar dashi sawwake mata takeson yayi a yanzu bazata iya rayuwa dashi ba dan wlh mutuwa zatai.
Da farko sallamarta kawai yayi amma sai gashi ta nace da hakan dan kuwa ta karbi girkinta tana zuwa kwana gurinsa a yanzu amma ba kwanan takeyi ba rokone take masa da nuna masa halinda take ciki da wanda ma zata iya shiga dan a yanzu jin takeyi idan har zata samu dama zata iya daukan ran ayanah kuma bazata taba so rayuwarta ta kai ga irin wannan lalacewan ba sbd shedan dayake shiga quncinta yana sakata tinanin hakan.
Tsaf ya kalleta yana nazarinta da abinda yake hangowa tattare da ita da kuma abinda take fada masa na halinda take ciki a boyem tsawon rayuwarta bata taba farin ciki ba dan haka a yanzu ta zabi farin ciki akan rayuwar da batada alkhairi ma a garesu su dukan.
Bai sauwake mata ba amma dai bayan dogon nazari na kwana biyu ya bata daman tafiya gidansu dan samun warware daga damuwa da samun nutsuwa na tsawon duk lokacinda hakan zai bata kwanciyan hankali kafin ta dawo.
Tana samun hakan bata jira komaiba sbd ba dawowan takejin zataiba har abada dan haka ko wani lokaci da dogon shiri bataiba dan batason ma hayaniya ta tattara tabar qasar boyem batareda sanin kowaba daga ita sai sultan kawai dai an dauka normal tafiya ce tayi duk da bataje da bayinta ko dayaba dan bata buqatar komai na boyem.