Sashe 2
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
72
Yau tinda Bahar ta tashi kaman yanda take komai a natse rashin hayaniya sbd rayuwar data Saba da ita ba hayaniya dan hakanne komai nata kamar a sanyaye yake ba hayaniyar,
Aikin gyaran dakin Maa sakinah tafara sbd yanzu aiki takeyi kaman su Salmah bata iya Zaunawa shiru bata komai sbd zama a cikinsu Salmah din yana dan debe mata kewa hakama itama Maa sakinah ganin tana sakewa da fita tinani sosai idan tana zama cikinsu ya saka bata hanata ba tinda daman a cikin nasu zata fake da bata kariya batareda ansan ko ita din wacece ba dan haka sai ta barta tana komai tareda su suma suna kokarin Janta sosai tana sabawa da komai,
Kayan sakawa da batada su da kuma ma koda tanada su Maa tasan tayaya zatai shigar da batasan me zata fada ba Akan hakan dan haka saita barta itama tana saka uniform kamar su Salmah wainda da kanta taje ta karbo mata su Kala biyar sabbi daidai jikinta,
Ita kanta Bahar din tafi jin nutsuwar tsayawa ga matsayin dasu Salmah suke dashi sbd tafi tafi son ta kasance a matsayin da shine ya kamace ya kuma zai barta tayi rayuwa qasa qasa batareda shiga wata daula ko shiga mutanen da bazata iya kallan kanta a cikinsu ba dan haka kaman yanda Wanda ya kawosu ya buqaci rashinta da rashin bayyanar da ita ga wadda itace takeda alaqa sa mahaifinta itama sai taji tafi kowa ma buqatar rayuwarta a cikin bayi kuma a matsayinsu hakama bata jin tana buqatar kowa a rayuwarta tinda ta Riga ta rasa mahaifinta sha shine kowa a rayuwarta hakama kwata kwata sai batajin kowannensu a cikin ranta da zata ma iya jin feelings na alaqa komai a tsakaninsu.
Maa ce kadai take ji a zuciya da rayuwarta harma tana jin ahankali tana samun kauna ta uwa mace da Allah bai taba bata ba musamman da haryanxu data zabi zamowa mai aiki a cikin bayi Maa bata taba Dena tattali da bata kulawan da daace ba a cikin duhu da kunci ta taso ba da babu abinda zai Haba gatan lalatata sbd hatta gashinta Maa ce take wanke mata shi da wasu irin tsaftattun kayan wanke kai da oils na gashi na al’adar qasar masu kyau da qara duhu da tsayin gashi tareda santsinsa Wanda zaku iya samun irinsa sak a gurin (SHUWA INCENSE AND MORE 07042293384/09118783317) wainda suke fiddo mata kyau da tsayin gashinta fiyeda baya sbd rashin gyara,
Hakama bangaren lafiyar fatarta ma kayan wanka na musamman na matan Masarautar Maa dinta ta tanadar mata wainda dasu take wanka duk da bawai na musamman bane amma suna kawo sauyi sosai a fatarta da kwata kwata a baya bata Wani samun duka wainnan gyaran tinda ba sune a gaban rayuwarta data mahaifinta ba.
Hakama Maa bata barinta ficewa Ayyuka sai ta tsaya sunyi breakfast tare kafin tayi wanka ta saka uniform dinta ta fice gurinsu Salmah.
Yauma kamar kullum dakin ta gama gyara wa a natse ta kunna ac salma ta koya mata ta kunna qamshin da ake kunnawa me sanyi da nutsuwa kafin ta zare kayan jikinta na bacci wata doguwar rigar Maa dince datai mata yawa sosai da ita yake bacci koyaushe dan haka zarewa tayi ta daura babban towel din da Maa ta tabbatar mata da sune nata kusan Kala biyar.
Bathroom din dakin ta shige ahankali tareda rufo kofar tana isa inda brush dinta yake tafara yin brush din da brush me tsadar da suke jere a toilet din kusan guda biyar tana gamawa ta sake wanke bakinta da harshenta da mint mouthwash me qamshin tukuna ta isa ahankali ta shige ruwan Zafin dake cike da bathtub suna fidda qamshi mara tashi sosai.
Wankan kusan mintina kalilan tayi ta fito ta goge jikinta iya mai kadai ta shafa sai qamshi a jikinta ta miqe ta saka uniform dinta a natse kaman koyaushe,
Salmah ce ta kawo breakfast din data saba ta ajiye a kan table ta dauko shimfidar cin abinci ta shimfida Akan lafiyayyar carpet din tsakiyar dakin tukuna ta saukar da abincin ta jera ta fice.
Abincin sukaci Maa na sake fadawa Bahar ta kula da kanta sosai kada taji rauni a gurin aiki hakama ta ringa cin abinci sosai.
Dago kyawawan idanuwanta tayi ta kalli Maa din cikeda girmamawa da kauna tareda shaquwa ta Gyada kai tana karban cup din madara me Zafin datake kokarin bata a baki ta amsa takai bakinta tafara sha ahankali ta bude Baki tace
‘Maa Nagode,Abaa ma ya gode’
Murmushi Maa din tayi a duk lokacinda Bahar zatai godia sai tace Abaa dinta shima ya gode,
Tissue ta dauka tana gogewa Bahar din baki inda madarar ta bata a gefen bakinta tana cewa
‘Nima na gode wa Abaa daya haifo mun Ayanaah Bahar’
Sakewa fuskar Bahar din tayi tareda sakin Wani sanyayyan murmushi me sanyi tace
‘Hadda Maama Dina amma’
Dariya me sauti Maa sakinah tace sake tana cewa
‘To ai daman da ita nake nufi tinda itace ma ta kawo mana Bahar din duniya’
Wani sanyi Bahar taji ya ratsata a yanzu datake irin wainnan maganganun da Wani a rayuwarta dan haka Wani murmushin ta kuma sakewa tana qarasa shanye madararta zata miqe Maa ta riqe hannunta ta sake goge mata bakinta tana sake cewa
‘Bahar ki kula sosai ki kiyaye masarautar nan akwai tsanani sosai a cikinta da hadari dan haka ki kula sosai kinji’
Gyada kai tayi tareda daukan tissue itama ta gogewa Maa din gefen Fuska tukuna ta miqe ta tattara Kayan ta fice Maa na Binta da ido tana jin inama zaa bata dama ta tafiyarta da Bahar suje inda babu takura su shimfida rayuwar da zata bawa Bahar kauna fiyeda wadda zata bata anan sbd anan din karkashin dokoki da tsanani me karfi suke.
Tana fitowa kai tsaye kitchen din bangaren nasu ta nufa da Kayan tana shigowa dukkaninsu suka gaidata duk da wasu sun girmeta wasu kuma iyakacinsu shekarunta duka duka su shida ne sai ita ta bakwai kuma babu qyashi ko baqin ciki bare fitinar komai a tsakaninsu dukan dan hakan ne suke ciki kwanciyan hankali da hidimar su ba damuwan komai,
Gaidasu tayi itama batareda ta amsa tasu gaisuwan ba sbd batasan tayaya zata amsa ba tinda matsayinsu daya su dukan.
Ajiye Kayan hannunta tayi a cikin sink tana kunna ruwa tafara wankesu a hankali tareda Salmah data matso tana tayata tana bata Wani labarin a hankali fuskarta a sake da dariya ita kuwa tana saurarenta a natse fuskarta ma na dan sakewa da abinda take saurare daga bakin Salmah din.
Suna gama wanke Kayan tas Sauran suka fice zuwa ayyukan gyare gyaren Paluka da Sauran dakunan Wishmah harma dana Tenya dik da basa nan baa taba tsallake gyaran dakuna da toilets dinsu ba,
Su Bahar kuwa su uku aka Bari kitchen din suna Dora girki Wanda a yanzu daga su sai Maa ne ake wa.
Salmah da Naima ne sukeda qwarewa a aikin abincin dan haka Bahar datake koya haryanzu a gurinsu iyakacinta yanka musu abubuwa da niqawa idan ance tayi sbd sun koya mata abubuwa da dama sosai kuma tana iyawa din tunda batada iyawa Akan komai.
Girkin sukeyi Salmah da naima na kokarin bata Labaran masarautar da mutanen dake cikinta wainda Sam wasu abubuwan jinsu kadai takeyi bata Wani gane wa dan ita tafi gane wa koyan abinda yake gabanta.
Simple abinci sukai kusan Kala uku Wanda zaa ci har dare sbd Bayan girkin wanki zasu tafi cak bangaren laundry na masarautar.
Koda suka gama suka kai komai a dining suka jere tareda sake gyara koina qamshi da sanyi tareda tsit kawai ke tashi a bangaren,
Kitchen suka sake gyara wa tamkar baa yi aikin komai a cikinsa ba sukaci abinci a dakinsu dake bangaren suka gama hadda ita suka fito suka sake tabbatarda tsaftar koina tukuna suka fiddo kayan wankin dake bangaren tsaf suka fice dasu zuwa laundry su hudu suka bar mutum uku sbd baa tafi tafi duka abar bangaren ba masu hidima ko daya.
Hadda ita Bahar din suka fito wadda yaune Karan farko data fara fitowa daga bangaren dan haka a gefen Salmah take tana kasa sakewa sosai sbd batada sabo haryanzu na mutane sosai Bayan su da shima sai ahankali ta dan iya sabuwa da sakewa a cikinsu dan haka yanzu data fito takejin yanayi na rashin son rabuwa da mutane sosai.
Salmah ce yake tura babban basket me kafafun da suka turo wankin a ciki suna tafiya cikeda nutsuwa da Kamun kai suna yar fira sama sama.
Tafiya me tazara ce daga bangaren zuwa inda laundry yake dan haka tafiya tafiyarsu da ba cikin gaggawa da rawar jiki sukeyinta ba sai batai tsayiba.
Suna isa babban guri ne dayake tsare da gararen wanki da hannu da kuma washing machines da gurin goge kaya dama gurin da zaka shirya su aleda Bayan gogewan da inda ma ake tirara kaya da qamshi kafin gogewa ko Bayan gogewan ma,
Gurin Bahar ta kalla tana sake dan dawo da kallanta kan Salmah dake nuna mata inda suka nufa,
Wankin hannu zasuyi duk babu mutane da yawa sosai sbd kowace bangaren dake masarautar na mata da imebeti da ‘yaya da manyan Masarauta dake cikin masarautar anan ake tahowa Ayi masu wanki da guga.
Fara wankin sukai Wanda Itama Bahar ta saka hannu duk da shima ba wani iyawa tayi sosai ba sbd koda suke a cikin qunci mahaifinta ne me mata wanki daga baya da ciwo ya hanasa kuma cikin Yaransa na fadar ne ke mata sai wasu lokutan takeyi da kanta.
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:49 am] Asia ahmd: *_HAYATEEM_*
Mamuhgee
73
Sai yamma sosai Ana gap da magrib suka gama komai suka dawo komai an wanke an gode tareda tirara wa da qamshi me dadi hatta bedsheets da Sauran abubuwan an wanke an goge an shiryo a rufe cikin keda me kyau,
Yau tinda Bahar ta tashi kaman yanda take komai a natse rashin hayaniya sbd rayuwar data Saba da ita ba hayaniya dan hakanne komai nata kamar a sanyaye yake ba hayaniyar,
Aikin gyaran dakin Maa sakinah tafara sbd yanzu aiki takeyi kaman su Salmah bata iya Zaunawa shiru bata komai sbd zama a cikinsu Salmah din yana dan debe mata kewa hakama itama Maa sakinah ganin tana sakewa da fita tinani sosai idan tana zama cikinsu ya saka bata hanata ba tinda daman a cikin nasu zata fake da bata kariya batareda ansan ko ita din wacece ba dan haka sai ta barta tana komai tareda su suma suna kokarin Janta sosai tana sabawa da komai,
Kayan sakawa da batada su da kuma ma koda tanada su Maa tasan tayaya zatai shigar da batasan me zata fada ba Akan hakan dan haka saita barta itama tana saka uniform kamar su Salmah wainda da kanta taje ta karbo mata su Kala biyar sabbi daidai jikinta,
Ita kanta Bahar din tafi jin nutsuwar tsayawa ga matsayin dasu Salmah suke dashi sbd tafi tafi son ta kasance a matsayin da shine ya kamace ya kuma zai barta tayi rayuwa qasa qasa batareda shiga wata daula ko shiga mutanen da bazata iya kallan kanta a cikinsu ba dan haka kaman yanda Wanda ya kawosu ya buqaci rashinta da rashin bayyanar da ita ga wadda itace takeda alaqa sa mahaifinta itama sai taji tafi kowa ma buqatar rayuwarta a cikin bayi kuma a matsayinsu hakama bata jin tana buqatar kowa a rayuwarta tinda ta Riga ta rasa mahaifinta sha shine kowa a rayuwarta hakama kwata kwata sai batajin kowannensu a cikin ranta da zata ma iya jin feelings na alaqa komai a tsakaninsu.
Maa ce kadai take ji a zuciya da rayuwarta harma tana jin ahankali tana samun kauna ta uwa mace da Allah bai taba bata ba musamman da haryanxu data zabi zamowa mai aiki a cikin bayi Maa bata taba Dena tattali da bata kulawan da daace ba a cikin duhu da kunci ta taso ba da babu abinda zai Haba gatan lalatata sbd hatta gashinta Maa ce take wanke mata shi da wasu irin tsaftattun kayan wanke kai da oils na gashi na al’adar qasar masu kyau da qara duhu da tsayin gashi tareda santsinsa Wanda zaku iya samun irinsa sak a gurin (SHUWA INCENSE AND MORE 07042293384/09118783317) wainda suke fiddo mata kyau da tsayin gashinta fiyeda baya sbd rashin gyara,
Hakama bangaren lafiyar fatarta ma kayan wanka na musamman na matan Masarautar Maa dinta ta tanadar mata wainda dasu take wanka duk da bawai na musamman bane amma suna kawo sauyi sosai a fatarta da kwata kwata a baya bata Wani samun duka wainnan gyaran tinda ba sune a gaban rayuwarta data mahaifinta ba.
Hakama Maa bata barinta ficewa Ayyuka sai ta tsaya sunyi breakfast tare kafin tayi wanka ta saka uniform dinta ta fice gurinsu Salmah.
Yauma kamar kullum dakin ta gama gyara wa a natse ta kunna ac salma ta koya mata ta kunna qamshin da ake kunnawa me sanyi da nutsuwa kafin ta zare kayan jikinta na bacci wata doguwar rigar Maa dince datai mata yawa sosai da ita yake bacci koyaushe dan haka zarewa tayi ta daura babban towel din da Maa ta tabbatar mata da sune nata kusan Kala biyar.
Bathroom din dakin ta shige ahankali tareda rufo kofar tana isa inda brush dinta yake tafara yin brush din da brush me tsadar da suke jere a toilet din kusan guda biyar tana gamawa ta sake wanke bakinta da harshenta da mint mouthwash me qamshin tukuna ta isa ahankali ta shige ruwan Zafin dake cike da bathtub suna fidda qamshi mara tashi sosai.
Wankan kusan mintina kalilan tayi ta fito ta goge jikinta iya mai kadai ta shafa sai qamshi a jikinta ta miqe ta saka uniform dinta a natse kaman koyaushe,
Salmah ce ta kawo breakfast din data saba ta ajiye a kan table ta dauko shimfidar cin abinci ta shimfida Akan lafiyayyar carpet din tsakiyar dakin tukuna ta saukar da abincin ta jera ta fice.
Abincin sukaci Maa na sake fadawa Bahar ta kula da kanta sosai kada taji rauni a gurin aiki hakama ta ringa cin abinci sosai.
Dago kyawawan idanuwanta tayi ta kalli Maa din cikeda girmamawa da kauna tareda shaquwa ta Gyada kai tana karban cup din madara me Zafin datake kokarin bata a baki ta amsa takai bakinta tafara sha ahankali ta bude Baki tace
‘Maa Nagode,Abaa ma ya gode’
Murmushi Maa din tayi a duk lokacinda Bahar zatai godia sai tace Abaa dinta shima ya gode,
Tissue ta dauka tana gogewa Bahar din baki inda madarar ta bata a gefen bakinta tana cewa
‘Nima na gode wa Abaa daya haifo mun Ayanaah Bahar’
Sakewa fuskar Bahar din tayi tareda sakin Wani sanyayyan murmushi me sanyi tace
‘Hadda Maama Dina amma’
Dariya me sauti Maa sakinah tace sake tana cewa
‘To ai daman da ita nake nufi tinda itace ma ta kawo mana Bahar din duniya’
Wani sanyi Bahar taji ya ratsata a yanzu datake irin wainnan maganganun da Wani a rayuwarta dan haka Wani murmushin ta kuma sakewa tana qarasa shanye madararta zata miqe Maa ta riqe hannunta ta sake goge mata bakinta tana sake cewa
‘Bahar ki kula sosai ki kiyaye masarautar nan akwai tsanani sosai a cikinta da hadari dan haka ki kula sosai kinji’
Gyada kai tayi tareda daukan tissue itama ta gogewa Maa din gefen Fuska tukuna ta miqe ta tattara Kayan ta fice Maa na Binta da ido tana jin inama zaa bata dama ta tafiyarta da Bahar suje inda babu takura su shimfida rayuwar da zata bawa Bahar kauna fiyeda wadda zata bata anan sbd anan din karkashin dokoki da tsanani me karfi suke.
Tana fitowa kai tsaye kitchen din bangaren nasu ta nufa da Kayan tana shigowa dukkaninsu suka gaidata duk da wasu sun girmeta wasu kuma iyakacinsu shekarunta duka duka su shida ne sai ita ta bakwai kuma babu qyashi ko baqin ciki bare fitinar komai a tsakaninsu dukan dan hakan ne suke ciki kwanciyan hankali da hidimar su ba damuwan komai,
Gaidasu tayi itama batareda ta amsa tasu gaisuwan ba sbd batasan tayaya zata amsa ba tinda matsayinsu daya su dukan.
Ajiye Kayan hannunta tayi a cikin sink tana kunna ruwa tafara wankesu a hankali tareda Salmah data matso tana tayata tana bata Wani labarin a hankali fuskarta a sake da dariya ita kuwa tana saurarenta a natse fuskarta ma na dan sakewa da abinda take saurare daga bakin Salmah din.
Suna gama wanke Kayan tas Sauran suka fice zuwa ayyukan gyare gyaren Paluka da Sauran dakunan Wishmah harma dana Tenya dik da basa nan baa taba tsallake gyaran dakuna da toilets dinsu ba,
Su Bahar kuwa su uku aka Bari kitchen din suna Dora girki Wanda a yanzu daga su sai Maa ne ake wa.
Salmah da Naima ne sukeda qwarewa a aikin abincin dan haka Bahar datake koya haryanzu a gurinsu iyakacinta yanka musu abubuwa da niqawa idan ance tayi sbd sun koya mata abubuwa da dama sosai kuma tana iyawa din tunda batada iyawa Akan komai.
Girkin sukeyi Salmah da naima na kokarin bata Labaran masarautar da mutanen dake cikinta wainda Sam wasu abubuwan jinsu kadai takeyi bata Wani gane wa dan ita tafi gane wa koyan abinda yake gabanta.
Simple abinci sukai kusan Kala uku Wanda zaa ci har dare sbd Bayan girkin wanki zasu tafi cak bangaren laundry na masarautar.
Koda suka gama suka kai komai a dining suka jere tareda sake gyara koina qamshi da sanyi tareda tsit kawai ke tashi a bangaren,
Kitchen suka sake gyara wa tamkar baa yi aikin komai a cikinsa ba sukaci abinci a dakinsu dake bangaren suka gama hadda ita suka fito suka sake tabbatarda tsaftar koina tukuna suka fiddo kayan wankin dake bangaren tsaf suka fice dasu zuwa laundry su hudu suka bar mutum uku sbd baa tafi tafi duka abar bangaren ba masu hidima ko daya.
Hadda ita Bahar din suka fito wadda yaune Karan farko data fara fitowa daga bangaren dan haka a gefen Salmah take tana kasa sakewa sosai sbd batada sabo haryanzu na mutane sosai Bayan su da shima sai ahankali ta dan iya sabuwa da sakewa a cikinsu dan haka yanzu data fito takejin yanayi na rashin son rabuwa da mutane sosai.
Salmah ce yake tura babban basket me kafafun da suka turo wankin a ciki suna tafiya cikeda nutsuwa da Kamun kai suna yar fira sama sama.
Tafiya me tazara ce daga bangaren zuwa inda laundry yake dan haka tafiya tafiyarsu da ba cikin gaggawa da rawar jiki sukeyinta ba sai batai tsayiba.
Suna isa babban guri ne dayake tsare da gararen wanki da hannu da kuma washing machines da gurin goge kaya dama gurin da zaka shirya su aleda Bayan gogewan da inda ma ake tirara kaya da qamshi kafin gogewa ko Bayan gogewan ma,
Gurin Bahar ta kalla tana sake dan dawo da kallanta kan Salmah dake nuna mata inda suka nufa,
Wankin hannu zasuyi duk babu mutane da yawa sosai sbd kowace bangaren dake masarautar na mata da imebeti da ‘yaya da manyan Masarauta dake cikin masarautar anan ake tahowa Ayi masu wanki da guga.
Fara wankin sukai Wanda Itama Bahar ta saka hannu duk da shima ba wani iyawa tayi sosai ba sbd koda suke a cikin qunci mahaifinta ne me mata wanki daga baya da ciwo ya hanasa kuma cikin Yaransa na fadar ne ke mata sai wasu lokutan takeyi da kanta.
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:49 am] Asia ahmd: *_HAYATEEM_*
Mamuhgee
73
Sai yamma sosai Ana gap da magrib suka gama komai suka dawo komai an wanke an gode tareda tirara wa da qamshi me dadi hatta bedsheets da Sauran abubuwan an wanke an goge an shiryo a rufe cikin keda me kyau,