Sashe 11
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Leylah duk motsin Maa din tana jinsa amma bata fitoba sbd ita har lokacin bata rintsa ba Wani irin tafasa zuciyarta ke yi taba Jin inama zata iya yankewa Maa din hukuncin Kisa kai tsaye da ita zata fara kawar wa dan da alama itace take kaunar baiwar.
Maa sakinah dakinta taje ta dan kwanta itama take bacci ya dauketa sbd bata rintsa ba,
Karfe tara na safen Maa sakinah ta fito har lokacin ba kowa a palon dan haka kai tsaye kitchen ta nufa ta tadda su salma sun gama aikin breakfast sbd suna isa bangaren Li’ul aiki aka koro su sbd Bahar bata cikinsu dan haka suka dawo nan din.
Abinci tace su hada na breakfast din Bahar a tray su biyota dashi.
Cikin nutsuwa kuwa suka hada komai a lafiye a tsare suka fito dashi tayi gaba suna biye da ita dashi zuwa bangaren NUAB din Wanda babu Wanda ya taba zuwa ko hanyar a cikinsu.
Koda suka taho bata farka ba amma motsinsu din ya tadata ta bude idanuwanta ahankali tareda tashi Zaune tana sauke Numfashi da addua a zuciyarta.
Kallanta Maa sakinah tayi tana cewa ta tashi tayi wanka taci abinci.
Saukowa gadon tayi Wanda ya saka sa Salma da zuciyoyinsu ke kasa daukan mamakin da suke ciki da tsananin tsiro da tashin hankalin saukar da kansu suna Juyawa suka fice a natse sbd sun gama jere abincin.
Ficewa sukai daga bangaren gabaki daya jikinsu na dan daukan dumi da rawa sbd gabaki daya niimar bangaren cike take tako ina da qamshin LEUL BOYEM Wanda hakan kadai tada tsikar jikinsu yakeyi sbd fargaba da tsoro me girma.
Suna ficewa Kamata ta miqe Maa tayi tareda zuwa closet din dakin dake jere da towels kawai ba Kayan kowa a ciki ta dauko mata sabon towel a cikin sabbin dake Jere a gurin sama da dozen ta kawo mata.
A duk inda Maa sakina take tareda ita tana samun nutsuwa da gurin koda kuwa daji ne hakan take Jinta dan haka a natse ta karbi towel din ta nufi toilet din Wanda komai na bangaren tin daga farkon har toilets toilets da kitchen ya banbanta dana kowa masarautar sbd nasa tsarin daban yake da tsarin kowa.
Sabon brush tayi brush dashi ta yo wanka ta fito tana fitowa Maa tayi dauko Wani towel din tazo ta tsaya bayanta Bayan ta zaunar da ita gaban madubi tafara goge mata gashinta baki bakinsa daya jiqe.
Karfe 9 shima ya fito a shirye cikin wasu three quarter black na Balmain kai tsaye dakin datake ya nufa idanuwansa masu kyau da daukan hankali tareda Wani irin kwarjini sun koma farare su tas qamshinsa me isar da isowansa a dik inda ya dosa yana tashi a jikinsa.
Babu kowa a palon tsit koina babu Wanda ya sako kafarsa palon cikin Yaransa kaf harma da aleey sbd Bahar na bangaren kuma sai ranar data barsa idanma zata Bari din kenan su kawai a yanzu shirye suke a tsaye qyam bakin aikin jiran kowane irin motsi daga koina.
Hannu ya saka kai tsaye ya bude kofar dakin a cikin iko da izza tareda kamewa ya sako kai dakin Wanda ya saka Maa sakina juyowa gabaki daya tana kallansa shi kuwa da baima San da ita ba a bangaren kallanta shima yayi kafin ya maida kallansa a natse Akan Bahar wadda bata tashi ba daga Zaunen datake ta basa baya tana dacin mirror ta cikin mirror din ta dago idanuwanta masu daukan hankali ta kallesa shima ta cikin mirror din ya kalleta kallan da idanuwansa ke budewa da Wani irin iko da isa kanta kafin ya dawo da kallansa Akan Maa duk batareda ya motsa ba tukuna ya bude baki cikin girmamawa da matsayinta a gurinsa yace
‘Barka da isowa Maa’
Kallansa Maa din tayi tana Jin gabaki daya zuciyarta da gangan jikinta sun kasa sakewa da kasancewa a gurin dan haka amsawa tayi tasan kallan kyakkyawar fuskarsa da bata dauke da alaman tsoron komai.
Ficewa ta nufi kofa zatai Bahar batasan lokacinda a miqe da Wani irin sauti ba ta biyota zata hanata tafiya tana kawowa Maa din na saka kafarta palo itama tata zata saka hannunsa daya ya riqe sirirn dantsen hannunta Wanda hannunsa ya gogi daurin towel dinta dayake ta bangaren take ya fara kokarin warwarewan datai saurin juyowa tana dafewa da hannunsa a gurin da hannunta daya.
Fararen idanuwanta da suka kere nasa a kyau ta dago ta kallesa cikin ido hannunta na dafe da nasa Aa gurin kirjinta na harbawa da karfi hakama zuciyarta na wani irin zafi da dukkanin fushinta take kallansa.
Nasa idanuwan ya da dago ya kafa mata su ta yanda zatai qasa da nata dole sbd hukuncin idanuwansa ba abu ne da mutane suke iya riqewaba.
Qin dauke idanuwanta tayi dik da Wani irin abu dataji Ana ratsata na son kasa kallan nasa amma tanada nata kalan taurin zuciya da kai dan haka taqi denawa hakama batajin zata iya bude baki tai masa magana kaman yanda tasan ko zata mutu a gurin shi din bazai taba mata magana ba dan tasa kalar Izzar da sarautar kenan kaman yanda Maa ke fada batareda tasan itama akwai wannan a jininta ba zata iya rayuwa a guri idan bataso magana ba babu Wanda Zai iya sakata hakan.
Wani kallan isa da nuna ita din bata kai kowane matsayiba yayi mata yana zare hannunsa ahankali har lokacin idanuwanta yake kalla yanason ganin lanqwasawa a cikinsu yaci gaba za zare hannunsa Wanda yake zarewa tareda daurin towel din jikinta sbd hannunsa ne a dafe dashi ta danne idan ya zare hannunsa zata samu kanta a yanayinda zata iya rasa ranta sbd baqin ciki dan haka yaci gaba da zarewa yana kallanta,
Rintse idanuwanta tayi da Wani irin baqin ciki tareda saka hannu ta sake dafe hannunsa amma Sam baida niyar hakan zarewa yakeyi da gayyar datake karya duka Wani karfin halinta tayi qasa da kanta hawaye na taruwa a cikinsu na tsananin baqin ciki.
Numfashi ya sauke ahankali tareda dakatawa ta saka hannunta karkashin nasa ta dafe tana Juyawa cikeda baqin ciki da mutuwar jiki.
Shikuwa Juyawa yayi ya fice tareda rufe dakin yabarta yana Jin kukanta na fara fidda sauti ya tafiyarsa bai damuba.
A palon ya zauna ya kira aleey ta waya aka Jere masa breakfast ya zauna yayi anan aleey yake sanar dasu manyan securities dinsu da suka Baro Russia a Daren jiyan sun iso.
Izinin zuwa a shigo dasu masarautar NUAB din ya bayar aikuwa haka su aleey suka isar da pass dinsu a gate Wanda haka wasu irin mahaukatan motocin da zasu iya tada gari suka ringa shigowa masarautar a jere da wasu irin bindigogin da labarin su suka isarwa manyan fada a take,
Hankalin su fara tashi yayi sunajin shakka na kokarin shirya zukatansu da rayuwarsu na tsayuwar da suke da shirin yi Akan bazaa bawa NUAB mulki ba duk uban daya taru dan haka wasi wasi yafara shigarsu sbd yaran GHAZ din da suka iso masarautar masu yawa ne hakama babu Wanda alamar ma yasan menene imani yake bayyane a fuskarsa daukan ran kowa a masarautar ba abin wahala bane a garesu.
Sultan ya samu labarin isowansu dan haka take shikuma ya saka Hannu a takarda biyu yace a fitar a dare a tashi dasu a masarautar Washe gari wato ta imebetin ASIM wadda zaa shirya masa da gaggawa a abasa hakama data auren NUAB da Leylah yunar.
Tinda NUAB ya fito a ranar yana Zaune a palonsa hankali kwance a natse cikin iko da Izzar dayake jiran komai ma kaman yanda Yaransa suke cike a bangaren hakama a ranar aka fara aikin ware Wani makeken bangaren tsohon sultan zaa rushesa gabaki daya a fara masa sabon ginin irin gidansa sak dayake russia.
Babu Wanda ya shigo ko hanyar bangaren hakama babu Wanda ya fita shi Kansa Ayau Zaune yake bangarensa babu inda ya fita ko gurin Amminsa a Karan farko bai fita yaje ba a waya yayi magana da ita yana Zaune hankali kwance har dare.
A Daren takardun sakon biyu suka fito a lafiyayyun trays zuwa bangaren mahaifiyar NUAB da mahaifiyar ASIM.
Sakon na doso bangaren HAILE saleem dayake tsaye bakin bangaren saurin zubewa qasa yayi yana sunkuyar da Kai jikinsa gabaki daya yana daukan wata irin rawa sbd bazai iya karban sakon ba dan isar dashi ciki dan haka baiwar kusa dashi data fito yayi da sauri yace ta kirawo fetto sbd yasan tana fitowa itace zata Kai sakon.
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
81
HAILE da gabaki daya yayanta a lokacin Zaune suke a palonta sun cin abincin dare Wanda aka jere a gabansu fiyeda Kala biyar da tarin fruits masu sanyi da tsafta a jere suma sai lafiyayyun juices d Aka hada musu fresh me sanyi,
Cin abincin sukeyi amma hankalinsu duka yana kan ASIM daya ce sultan ya amsa masa buqatarsa ta basa macen dayake tsananin so dan haka zuciyarsa a fes take Jiyan,
Tin jiyan bai damu da NUAB da Sauran kowace matsalarsa ba karban Bahar a matsayin tasa cikakkiya shine a gaban zuciyarsa dayake tsananin fatan Ayau burinsa ya cika din,
A nan bangaren mahaifiyarsa ya wuni da tsananin jiran fitowan sakonsa daga sultan Wanda yakeson Ana aikuwa ba bata lokaci akai saqon bangaren wishmah sbd baiwar dayake so acan take hakama wadda zata shiryata a matsayin imebeti itama acan take dan haka da gaggawa yake son sakon yaje can ba bata lokaci ko qanqani,
HAILE ma zuciyarta sai Wani irin rawa da harbawa takeyi da tsananin farin cikin daya hanata gabaki daya kaiwa sultan ziyara a ranar daga ita har yayanta zaman gadin isowan sakon auren sukeyi Wanda babu Wanda bayajin Dakawar zuciya Akan hakan sbd sun matsu sultan ya fidda umarnin tin kafin labarin ya sauya.
Suna Zaune dinne jiran wannan umarni kaman zukatansu zasu fado sbd matsuwa da zullumi kwatsam sai ga sakon Kira ya tahowa fetto daga waje Wanda jikinta take ya dauki rawar farin cikin karbowa HAILE da yayanta abinda Ayau suke tsananin Buri na umarnin auren danta daga sultan.
Maa sakinah dakinta taje ta dan kwanta itama take bacci ya dauketa sbd bata rintsa ba,
Karfe tara na safen Maa sakinah ta fito har lokacin ba kowa a palon dan haka kai tsaye kitchen ta nufa ta tadda su salma sun gama aikin breakfast sbd suna isa bangaren Li’ul aiki aka koro su sbd Bahar bata cikinsu dan haka suka dawo nan din.
Abinci tace su hada na breakfast din Bahar a tray su biyota dashi.
Cikin nutsuwa kuwa suka hada komai a lafiye a tsare suka fito dashi tayi gaba suna biye da ita dashi zuwa bangaren NUAB din Wanda babu Wanda ya taba zuwa ko hanyar a cikinsu.
Koda suka taho bata farka ba amma motsinsu din ya tadata ta bude idanuwanta ahankali tareda tashi Zaune tana sauke Numfashi da addua a zuciyarta.
Kallanta Maa sakinah tayi tana cewa ta tashi tayi wanka taci abinci.
Saukowa gadon tayi Wanda ya saka sa Salma da zuciyoyinsu ke kasa daukan mamakin da suke ciki da tsananin tsiro da tashin hankalin saukar da kansu suna Juyawa suka fice a natse sbd sun gama jere abincin.
Ficewa sukai daga bangaren gabaki daya jikinsu na dan daukan dumi da rawa sbd gabaki daya niimar bangaren cike take tako ina da qamshin LEUL BOYEM Wanda hakan kadai tada tsikar jikinsu yakeyi sbd fargaba da tsoro me girma.
Suna ficewa Kamata ta miqe Maa tayi tareda zuwa closet din dakin dake jere da towels kawai ba Kayan kowa a ciki ta dauko mata sabon towel a cikin sabbin dake Jere a gurin sama da dozen ta kawo mata.
A duk inda Maa sakina take tareda ita tana samun nutsuwa da gurin koda kuwa daji ne hakan take Jinta dan haka a natse ta karbi towel din ta nufi toilet din Wanda komai na bangaren tin daga farkon har toilets toilets da kitchen ya banbanta dana kowa masarautar sbd nasa tsarin daban yake da tsarin kowa.
Sabon brush tayi brush dashi ta yo wanka ta fito tana fitowa Maa tayi dauko Wani towel din tazo ta tsaya bayanta Bayan ta zaunar da ita gaban madubi tafara goge mata gashinta baki bakinsa daya jiqe.
Karfe 9 shima ya fito a shirye cikin wasu three quarter black na Balmain kai tsaye dakin datake ya nufa idanuwansa masu kyau da daukan hankali tareda Wani irin kwarjini sun koma farare su tas qamshinsa me isar da isowansa a dik inda ya dosa yana tashi a jikinsa.
Babu kowa a palon tsit koina babu Wanda ya sako kafarsa palon cikin Yaransa kaf harma da aleey sbd Bahar na bangaren kuma sai ranar data barsa idanma zata Bari din kenan su kawai a yanzu shirye suke a tsaye qyam bakin aikin jiran kowane irin motsi daga koina.
Hannu ya saka kai tsaye ya bude kofar dakin a cikin iko da izza tareda kamewa ya sako kai dakin Wanda ya saka Maa sakina juyowa gabaki daya tana kallansa shi kuwa da baima San da ita ba a bangaren kallanta shima yayi kafin ya maida kallansa a natse Akan Bahar wadda bata tashi ba daga Zaunen datake ta basa baya tana dacin mirror ta cikin mirror din ta dago idanuwanta masu daukan hankali ta kallesa shima ta cikin mirror din ya kalleta kallan da idanuwansa ke budewa da Wani irin iko da isa kanta kafin ya dawo da kallansa Akan Maa duk batareda ya motsa ba tukuna ya bude baki cikin girmamawa da matsayinta a gurinsa yace
‘Barka da isowa Maa’
Kallansa Maa din tayi tana Jin gabaki daya zuciyarta da gangan jikinta sun kasa sakewa da kasancewa a gurin dan haka amsawa tayi tasan kallan kyakkyawar fuskarsa da bata dauke da alaman tsoron komai.
Ficewa ta nufi kofa zatai Bahar batasan lokacinda a miqe da Wani irin sauti ba ta biyota zata hanata tafiya tana kawowa Maa din na saka kafarta palo itama tata zata saka hannunsa daya ya riqe sirirn dantsen hannunta Wanda hannunsa ya gogi daurin towel dinta dayake ta bangaren take ya fara kokarin warwarewan datai saurin juyowa tana dafewa da hannunsa a gurin da hannunta daya.
Fararen idanuwanta da suka kere nasa a kyau ta dago ta kallesa cikin ido hannunta na dafe da nasa Aa gurin kirjinta na harbawa da karfi hakama zuciyarta na wani irin zafi da dukkanin fushinta take kallansa.
Nasa idanuwan ya da dago ya kafa mata su ta yanda zatai qasa da nata dole sbd hukuncin idanuwansa ba abu ne da mutane suke iya riqewaba.
Qin dauke idanuwanta tayi dik da Wani irin abu dataji Ana ratsata na son kasa kallan nasa amma tanada nata kalan taurin zuciya da kai dan haka taqi denawa hakama batajin zata iya bude baki tai masa magana kaman yanda tasan ko zata mutu a gurin shi din bazai taba mata magana ba dan tasa kalar Izzar da sarautar kenan kaman yanda Maa ke fada batareda tasan itama akwai wannan a jininta ba zata iya rayuwa a guri idan bataso magana ba babu Wanda Zai iya sakata hakan.
Wani kallan isa da nuna ita din bata kai kowane matsayiba yayi mata yana zare hannunsa ahankali har lokacin idanuwanta yake kalla yanason ganin lanqwasawa a cikinsu yaci gaba za zare hannunsa Wanda yake zarewa tareda daurin towel din jikinta sbd hannunsa ne a dafe dashi ta danne idan ya zare hannunsa zata samu kanta a yanayinda zata iya rasa ranta sbd baqin ciki dan haka yaci gaba da zarewa yana kallanta,
Rintse idanuwanta tayi da Wani irin baqin ciki tareda saka hannu ta sake dafe hannunsa amma Sam baida niyar hakan zarewa yakeyi da gayyar datake karya duka Wani karfin halinta tayi qasa da kanta hawaye na taruwa a cikinsu na tsananin baqin ciki.
Numfashi ya sauke ahankali tareda dakatawa ta saka hannunta karkashin nasa ta dafe tana Juyawa cikeda baqin ciki da mutuwar jiki.
Shikuwa Juyawa yayi ya fice tareda rufe dakin yabarta yana Jin kukanta na fara fidda sauti ya tafiyarsa bai damuba.
A palon ya zauna ya kira aleey ta waya aka Jere masa breakfast ya zauna yayi anan aleey yake sanar dasu manyan securities dinsu da suka Baro Russia a Daren jiyan sun iso.
Izinin zuwa a shigo dasu masarautar NUAB din ya bayar aikuwa haka su aleey suka isar da pass dinsu a gate Wanda haka wasu irin mahaukatan motocin da zasu iya tada gari suka ringa shigowa masarautar a jere da wasu irin bindigogin da labarin su suka isarwa manyan fada a take,
Hankalin su fara tashi yayi sunajin shakka na kokarin shirya zukatansu da rayuwarsu na tsayuwar da suke da shirin yi Akan bazaa bawa NUAB mulki ba duk uban daya taru dan haka wasi wasi yafara shigarsu sbd yaran GHAZ din da suka iso masarautar masu yawa ne hakama babu Wanda alamar ma yasan menene imani yake bayyane a fuskarsa daukan ran kowa a masarautar ba abin wahala bane a garesu.
Sultan ya samu labarin isowansu dan haka take shikuma ya saka Hannu a takarda biyu yace a fitar a dare a tashi dasu a masarautar Washe gari wato ta imebetin ASIM wadda zaa shirya masa da gaggawa a abasa hakama data auren NUAB da Leylah yunar.
Tinda NUAB ya fito a ranar yana Zaune a palonsa hankali kwance a natse cikin iko da Izzar dayake jiran komai ma kaman yanda Yaransa suke cike a bangaren hakama a ranar aka fara aikin ware Wani makeken bangaren tsohon sultan zaa rushesa gabaki daya a fara masa sabon ginin irin gidansa sak dayake russia.
Babu Wanda ya shigo ko hanyar bangaren hakama babu Wanda ya fita shi Kansa Ayau Zaune yake bangarensa babu inda ya fita ko gurin Amminsa a Karan farko bai fita yaje ba a waya yayi magana da ita yana Zaune hankali kwance har dare.
A Daren takardun sakon biyu suka fito a lafiyayyun trays zuwa bangaren mahaifiyar NUAB da mahaifiyar ASIM.
Sakon na doso bangaren HAILE saleem dayake tsaye bakin bangaren saurin zubewa qasa yayi yana sunkuyar da Kai jikinsa gabaki daya yana daukan wata irin rawa sbd bazai iya karban sakon ba dan isar dashi ciki dan haka baiwar kusa dashi data fito yayi da sauri yace ta kirawo fetto sbd yasan tana fitowa itace zata Kai sakon.
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
81
HAILE da gabaki daya yayanta a lokacin Zaune suke a palonta sun cin abincin dare Wanda aka jere a gabansu fiyeda Kala biyar da tarin fruits masu sanyi da tsafta a jere suma sai lafiyayyun juices d Aka hada musu fresh me sanyi,
Cin abincin sukeyi amma hankalinsu duka yana kan ASIM daya ce sultan ya amsa masa buqatarsa ta basa macen dayake tsananin so dan haka zuciyarsa a fes take Jiyan,
Tin jiyan bai damu da NUAB da Sauran kowace matsalarsa ba karban Bahar a matsayin tasa cikakkiya shine a gaban zuciyarsa dayake tsananin fatan Ayau burinsa ya cika din,
A nan bangaren mahaifiyarsa ya wuni da tsananin jiran fitowan sakonsa daga sultan Wanda yakeson Ana aikuwa ba bata lokaci akai saqon bangaren wishmah sbd baiwar dayake so acan take hakama wadda zata shiryata a matsayin imebeti itama acan take dan haka da gaggawa yake son sakon yaje can ba bata lokaci ko qanqani,
HAILE ma zuciyarta sai Wani irin rawa da harbawa takeyi da tsananin farin cikin daya hanata gabaki daya kaiwa sultan ziyara a ranar daga ita har yayanta zaman gadin isowan sakon auren sukeyi Wanda babu Wanda bayajin Dakawar zuciya Akan hakan sbd sun matsu sultan ya fidda umarnin tin kafin labarin ya sauya.
Suna Zaune dinne jiran wannan umarni kaman zukatansu zasu fado sbd matsuwa da zullumi kwatsam sai ga sakon Kira ya tahowa fetto daga waje Wanda jikinta take ya dauki rawar farin cikin karbowa HAILE da yayanta abinda Ayau suke tsananin Buri na umarnin auren danta daga sultan.