Sashe 8
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mayafin dake rufe da ita ta zare tana share mata hawaye a hankali tareda Jin itama a Karan farko zaman BOYEM ya isheta ANJOM takejin son komawa indai zata rayu da Bahar acan ta bata farin ciki da kulawa tareda kauna har zuwa lokacinda shi NUAB din yaji yayi niyar fadawa mahaifiyarsa waye Bahar.
Miqewa tayi tsaye tareda miqar da Bahar din tsaye tareda ficewa kai tsaye cikin bacin rai ta isa dakin NUAB da babu me shiga.
Shigarta kai tsaye babu inda ta dosa a dakin sai closet dinsa da kayansa sama da Kala dari suke a Jere babu Wanda ba original designer ba,
Babu zabi ko kallansu data tsaya kai tsaye shirt ta dauko fara qal ta juyo har lokacin nauyi ne danne da kirjinta,
Dakin ta koma ta isa har gurin Bahar din wadda take cikin yanayi da nauyi da radadi a kirji,
Da kanta ta saka mata rigar wadda tayi mata mugun yawa sosai amma hakanan ta kamo hannunta suka fito,
Suna fitowa kofar palon cikin tsananin girmamawa me girman gaske yaran NUAB din suka dan sauke kai suna kasa barinta ta wuce da Bahar sbd babu umarnin hakan daga shugabansu daya ajiyeta a gurin.
Kallansu tayi zuciyarta na Wani irin cika da mummunan bacin rai da fushin dabai taba bayyanar mata ba sbd hakuri da rashin yanci ta bude zatai magana dayansu ya saka kiran Aleey ya sanar dashi.
Kashe wayar aleey yayi da sauri yana tahowa,
Koda ya iso Maa sakinah na fada sosai Wanda babu Wanda ya dago a cikinsu kansu na qasa suna sauraronta cikin girmamawa amma bazasu iya bude kofar ba.
Aleey na isowa da sauri yayi qasa da idanuwansa daga kan Bahar sbd kai tsaye rigar dake jikinta da hadda itace ta saka yaran gabaki daya qasa da kai suna kasa dagowa.
Da Kansa aleey ya budewa Maa din kofa yana bata hakuri a natse.
Ficewa tayi har lokacin hannun Bahar din yana hannunta a zuciyarta ta yanke shawarar komawa ANJOM sbd samarwa Bahar nutsuwa da kwanciyan hankalin datake buqata,
A yanzu tanada dukiyar zinarin da zata maida garin ANJOM garin dayake a baya dan haka zata tafi da Bahar ta bata rayuwar Jin dadin data cancanta samu.
Koda suka iso bangaren kai tsaye daki suka shige babu kowa a palon,
Suna shiga Zaunawa tayi tareda zaunar da bahar gefenta sukai shiru babu me cewa komai kowannensu idanuwansa a quntace kaman zuciyoyinsu suke a quntace.
******Acan palon Ammi kuwa NUAB dinne ta kalla da dukkanin nutsuwa da zuciyarta ta bude Baki tareda Dora hannunta daya Akan nasa tace
‘Hayateem ka samu sakon auren da aka Baka na sani Wanda ina tsananin son auren nan har cikin Raina kuma nayi Naam dashi amma Ka sani bazan taba tirsasa Ka matiqar Baka raayi sbd bazan taba son Ka auri Leylah yunar Ka quntatar da rayuwarta da rashin soyayyarka sbd tamkar ‘yar daba Haifa haka nake jinta a zuciyata……..
Dago jajayen idanuwansa da suka sake tsananta da ja yayi ya kalleta bakinsa cikin wani irin nauyi da rashin kasa danne abinda yakeji yace
‘Saboda tana jinin ZUHRAH GHAZ????
Kin karya alkawarin hadin auren dayake tsakaninki da Abaas ne?
Idan Baki karya ba tayaya zan auri ‘yaya biyu daga duka yan uwanki Ammi??
Ammi ban taba shaawar aure ko rayuwa da mace ba anan kusa?
Wannan auren sarauta ne Wanda babu shi a cikin tsarin rayuwata har abada,
Bazan taba mulkin BOYEM ba sbd BOYEM bata cikin rayuwata har abada,
sultan ya aiko mun sakon auren Wanda a yau zan mayar masa da amsar ban karbi kyautar aurenba’
Wani irin zufa ne ya fara gangarowa goshin Ammin sbd Jin zuciyarta na bugawa da karfin gaske Jin sunan Zuhrah a bakin NUAB Wanda bata taba fadawa labarinta ba amma yasan Zuhrah da bazata iya fuskantar iya hana Leylah yar Zuhrahn ba abinda take so ba sbd haka take Jin Leylah har jininta sbd ita kaddararta Akan soyayyar datake wa yan uwanta ne da duk abinda zasu haifa.
Kallansa tayi tareda sake Kama hannunsa ta hada da nata ta bude baki tace
‘Kafin komai Hayateem Kamun alkawarin bazaka taba hayaniya da tashin hankali da mahaifinka ba sbd bazai taba janye wannan auren ba matiqar ba zaka cika sharadinsa ba na abinda yake so kila,
Kamun Alkawari Hayateem bazakai tashin hankali ko fitina ba kowace iri da sultan’
Kafesa da ido tayi tana maimaita maganar wadda ta sakasa zame hannunsa ahankali daga nata tareda rungumeta jikinsa batareda ya iya cewa komaiba sbd yasan tsoronta Akan kada sultan ya sake rabasu ya koresa daga masarautar Wanda a yanzu sultan baida wannan karfin dazai rabasa da mahaifiyarsa.
Numfashi me Zafin gaske ya sauke ahankali ba sauti tareda sumbatar tsakiyar kanta kafin ya saketa a natse ya miqe ya fice yabarta Zaune cikeda zullumi da tsoron gaske kashi uku,
Yaya NUAB ya San Zuhrah?
Da gaske yasan zuhran jininta ce?
Ya akai yasan alkawarin dake tsakanin sa da Abaas?
Yaga Abaas ne?
Meya yasa yake mata maganar Alkwarin auren da basuda tabbacin Abaas din ya samu yancin haihuwa??????
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
78
Yana barin kanta ya tsananta Juyawa tana kasa yadda da maganar NUAB din wadda yayi mata wadda magana ce da akai a ANJOM basu taba tada ita ba anan tinda suka samu sauyin rayuwar da babu farin ciki a cikinta,
NUAB bai taba sanin komai Akan Abaas dinta ba Bayan sunansa da matsayinsa na rabin rayuwarta datake wa so fiyeda tata rayuwar,
Ayau yana maganar alkawarin auren dayake tsakaninsu na shekarun da tin Abaas din yana yaro,
Miqewa tayi kanta da kirjinta na nauyin rashin iya samun kwarin gwiwan bawa NUAB daman kasa auren Leylah wadda batajin a yanzu batada zabin daya wuce ta tirsasa hakan dan kuwa Leylah zata dawo gareta shikenan jinin Zuhrah yana hannunta.
******
Yana Baro bangaren Ammin kai tsaye bangarensa ya nufa yana isa bai damu da dubawa ko tana nan ba ko bata nan dan haka sallah sukai tareda Yaransa kafin ya shige bangaren nasa ya sake daukan tsit,
Sai ishai ya fito cikin fararen armanis sukai sallar ishai din yana gamawa kai tsaye bangaren sultan ya nufa har lokacin idanuwansa basu dawo daidai ba kaman yanda tiririn zuciyarsa bai sauka ba,
A daidai wannan lokacin shima ASIM kai tsaye kasa hakura yayi ya kwana a ranar batareda ya isar da buqatarsa dayake son a tashi Washe gari da ita na buqatan imebētinsa ta farko dan haka shiryawa yayi a Daren ya nufi bangaren sultan da tsananin taurin zuciya da karfin burin dayake a shirye dashi.
Koda sakon isowan NUAB daya fara isowa fa sultan yana Zaune palonsa ma hutawa Lumshe idanuwansa yayi cikin nutsuwa tareda sauke ajiyan zuciya sbd yasan daman Ayau din sai Yazo sbd babu yanda zai karbi aure irin wannan kai tsaye shi kuwa damar sake tsananta masa abubuwa Akan cikar burinsa ne ya samu sbd yakai lokacinda yake buqatan sauka mulkin dan bawa macen dayake tsananin so har a cikin jininsa Sauran lokacinsa daya rage a duniya sbd bata dukkanin farin ciki da walwalan da bata sani ba a lokacin kuruciya dan haka a yanzu tako wane halin saiya tabbatarda NUAB ALMAZZ ya karbi mulkin qasar BOYEM da hannunsa dan kuwa shine kadai Wanda Zai iya riqe mulkin a tsaye da dukkanin adalci da tsayuwar da qasar BOYEM taje buqata ta kuma daba dashi daga kowane sultan datai a tarihi hakama yana buqatar yayi wannan auren na YUNAR daya basa na kyautar yarsa sbd yunar zai tsaya masa da karfin nasa ikon a gurin mulkar BOYEM tareda basa dukkanin kariya ta Sharrin mulkin sarautar da baisan ta ina zai fara zuwa ba dan haka yana Bayan auren shima.
Har palon Sultan kadir ya rako LEUL din tareda komawa waje ya basu guri.
Zama cikin nutsuwa NUAB yayi tareda dagowa da idanuwansa da suke sak na mahaifin nasa suna cikeda Sauran fushin dayake cikinsu ya kalli sultan tareda danne zuciyarsa dan Hana kasa furta abinda bai daceba ga alkawarin Amminsa daya hau Kansa a yau din na kada yayi fitina kowace iri da sultan din.
Bude bakinsa yayi da muryansa me cikakken iko da nutsuwa yace
‘Barka da dare me BOYEM,
Barka da hutawa daga gajiyan tafiya’
Cikin iko da milki sultan ya saukar da idanuwansa Akan NUAB din tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi tukuna ya bude baki ya amsa da cewa
‘Barka NUAB ALMAZZ,
Wannan ziyarar kai tsaye akwai dalilin yinta Wanda zaka iya fada kai tsaye.’
Sake dago manyan idanuwansa NUAB yayi Wanda suka sauka Akan sultan sbd baya buqatar kasancewansa a gabansa kenan ya fada abinda ya kawosa kawai,
Baya buqatan shima qara mintina Akan abinda ya kawosa dan haka takardar hannunsa daya shigo da ita ya Dora a kan table din gaban sultan din tareda dauke hannunsa ya mayar da bayansa ya jingina ya dago ya bude baki a natse yace
‘Ban karbi kyautar da aka bani ba ta aure sbd bana buqatar hakan,
Zanyi aure a duk lokacinda naji inada buqatan hakan’
Wani kyakkyawan murmushi sultan ya sake yana Dora idanuwansa Akan takardar kafin ya dago ya kalli NUAB din yace
‘Ba raayinka aka tambaya ba kokuma abinda kake buqata wannan Umarni ne na sarauta da dole zaka karba,
Kyauta ce da bazaka iya maidawa ba dan haka abinda ya kawo Ka baida amfanin zuwan naka.’
Tasowa da bayansa yayi daga jikin kujeran dayake Zaune yana kallan sultan da Wani irin yanayi na tsayuwa Akan maganarsa sbd aurenta ma a yau daga yanzu ya haramta a garesa har abada tinda har auren da kyautar da ita kanta din duka na sarautar daya tsana da jininsa ne dan haka bude baki yayi zeyi magana kadir ya shigo a natse tareda isowa gefen sultan ya dan rankwafo ya bude baki ya sanar dashi zuwan Li’ul ASIM shima a Daren.
Sultan din bai dagoba kaman yanda baice komaiba bai kuma nuna komaiba,
Murmushi me sanyi ya kuma saukewa yana cewa a basa damar shigowa.
Yau Daren na magadan mulkin BOYEM ne kenan
Yaji na NUAB Sauran ASIM din yaji menene ya kawosa shi kuma.
Miqewa tayi tsaye tareda miqar da Bahar din tsaye tareda ficewa kai tsaye cikin bacin rai ta isa dakin NUAB da babu me shiga.
Shigarta kai tsaye babu inda ta dosa a dakin sai closet dinsa da kayansa sama da Kala dari suke a Jere babu Wanda ba original designer ba,
Babu zabi ko kallansu data tsaya kai tsaye shirt ta dauko fara qal ta juyo har lokacin nauyi ne danne da kirjinta,
Dakin ta koma ta isa har gurin Bahar din wadda take cikin yanayi da nauyi da radadi a kirji,
Da kanta ta saka mata rigar wadda tayi mata mugun yawa sosai amma hakanan ta kamo hannunta suka fito,
Suna fitowa kofar palon cikin tsananin girmamawa me girman gaske yaran NUAB din suka dan sauke kai suna kasa barinta ta wuce da Bahar sbd babu umarnin hakan daga shugabansu daya ajiyeta a gurin.
Kallansu tayi zuciyarta na Wani irin cika da mummunan bacin rai da fushin dabai taba bayyanar mata ba sbd hakuri da rashin yanci ta bude zatai magana dayansu ya saka kiran Aleey ya sanar dashi.
Kashe wayar aleey yayi da sauri yana tahowa,
Koda ya iso Maa sakinah na fada sosai Wanda babu Wanda ya dago a cikinsu kansu na qasa suna sauraronta cikin girmamawa amma bazasu iya bude kofar ba.
Aleey na isowa da sauri yayi qasa da idanuwansa daga kan Bahar sbd kai tsaye rigar dake jikinta da hadda itace ta saka yaran gabaki daya qasa da kai suna kasa dagowa.
Da Kansa aleey ya budewa Maa din kofa yana bata hakuri a natse.
Ficewa tayi har lokacin hannun Bahar din yana hannunta a zuciyarta ta yanke shawarar komawa ANJOM sbd samarwa Bahar nutsuwa da kwanciyan hankalin datake buqata,
A yanzu tanada dukiyar zinarin da zata maida garin ANJOM garin dayake a baya dan haka zata tafi da Bahar ta bata rayuwar Jin dadin data cancanta samu.
Koda suka iso bangaren kai tsaye daki suka shige babu kowa a palon,
Suna shiga Zaunawa tayi tareda zaunar da bahar gefenta sukai shiru babu me cewa komai kowannensu idanuwansa a quntace kaman zuciyoyinsu suke a quntace.
******Acan palon Ammi kuwa NUAB dinne ta kalla da dukkanin nutsuwa da zuciyarta ta bude Baki tareda Dora hannunta daya Akan nasa tace
‘Hayateem ka samu sakon auren da aka Baka na sani Wanda ina tsananin son auren nan har cikin Raina kuma nayi Naam dashi amma Ka sani bazan taba tirsasa Ka matiqar Baka raayi sbd bazan taba son Ka auri Leylah yunar Ka quntatar da rayuwarta da rashin soyayyarka sbd tamkar ‘yar daba Haifa haka nake jinta a zuciyata……..
Dago jajayen idanuwansa da suka sake tsananta da ja yayi ya kalleta bakinsa cikin wani irin nauyi da rashin kasa danne abinda yakeji yace
‘Saboda tana jinin ZUHRAH GHAZ????
Kin karya alkawarin hadin auren dayake tsakaninki da Abaas ne?
Idan Baki karya ba tayaya zan auri ‘yaya biyu daga duka yan uwanki Ammi??
Ammi ban taba shaawar aure ko rayuwa da mace ba anan kusa?
Wannan auren sarauta ne Wanda babu shi a cikin tsarin rayuwata har abada,
Bazan taba mulkin BOYEM ba sbd BOYEM bata cikin rayuwata har abada,
sultan ya aiko mun sakon auren Wanda a yau zan mayar masa da amsar ban karbi kyautar aurenba’
Wani irin zufa ne ya fara gangarowa goshin Ammin sbd Jin zuciyarta na bugawa da karfin gaske Jin sunan Zuhrah a bakin NUAB Wanda bata taba fadawa labarinta ba amma yasan Zuhrah da bazata iya fuskantar iya hana Leylah yar Zuhrahn ba abinda take so ba sbd haka take Jin Leylah har jininta sbd ita kaddararta Akan soyayyar datake wa yan uwanta ne da duk abinda zasu haifa.
Kallansa tayi tareda sake Kama hannunsa ta hada da nata ta bude baki tace
‘Kafin komai Hayateem Kamun alkawarin bazaka taba hayaniya da tashin hankali da mahaifinka ba sbd bazai taba janye wannan auren ba matiqar ba zaka cika sharadinsa ba na abinda yake so kila,
Kamun Alkawari Hayateem bazakai tashin hankali ko fitina ba kowace iri da sultan’
Kafesa da ido tayi tana maimaita maganar wadda ta sakasa zame hannunsa ahankali daga nata tareda rungumeta jikinsa batareda ya iya cewa komaiba sbd yasan tsoronta Akan kada sultan ya sake rabasu ya koresa daga masarautar Wanda a yanzu sultan baida wannan karfin dazai rabasa da mahaifiyarsa.
Numfashi me Zafin gaske ya sauke ahankali ba sauti tareda sumbatar tsakiyar kanta kafin ya saketa a natse ya miqe ya fice yabarta Zaune cikeda zullumi da tsoron gaske kashi uku,
Yaya NUAB ya San Zuhrah?
Da gaske yasan zuhran jininta ce?
Ya akai yasan alkawarin dake tsakanin sa da Abaas?
Yaga Abaas ne?
Meya yasa yake mata maganar Alkwarin auren da basuda tabbacin Abaas din ya samu yancin haihuwa??????
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
78
Yana barin kanta ya tsananta Juyawa tana kasa yadda da maganar NUAB din wadda yayi mata wadda magana ce da akai a ANJOM basu taba tada ita ba anan tinda suka samu sauyin rayuwar da babu farin ciki a cikinta,
NUAB bai taba sanin komai Akan Abaas dinta ba Bayan sunansa da matsayinsa na rabin rayuwarta datake wa so fiyeda tata rayuwar,
Ayau yana maganar alkawarin auren dayake tsakaninsu na shekarun da tin Abaas din yana yaro,
Miqewa tayi kanta da kirjinta na nauyin rashin iya samun kwarin gwiwan bawa NUAB daman kasa auren Leylah wadda batajin a yanzu batada zabin daya wuce ta tirsasa hakan dan kuwa Leylah zata dawo gareta shikenan jinin Zuhrah yana hannunta.
******
Yana Baro bangaren Ammin kai tsaye bangarensa ya nufa yana isa bai damu da dubawa ko tana nan ba ko bata nan dan haka sallah sukai tareda Yaransa kafin ya shige bangaren nasa ya sake daukan tsit,
Sai ishai ya fito cikin fararen armanis sukai sallar ishai din yana gamawa kai tsaye bangaren sultan ya nufa har lokacin idanuwansa basu dawo daidai ba kaman yanda tiririn zuciyarsa bai sauka ba,
A daidai wannan lokacin shima ASIM kai tsaye kasa hakura yayi ya kwana a ranar batareda ya isar da buqatarsa dayake son a tashi Washe gari da ita na buqatan imebētinsa ta farko dan haka shiryawa yayi a Daren ya nufi bangaren sultan da tsananin taurin zuciya da karfin burin dayake a shirye dashi.
Koda sakon isowan NUAB daya fara isowa fa sultan yana Zaune palonsa ma hutawa Lumshe idanuwansa yayi cikin nutsuwa tareda sauke ajiyan zuciya sbd yasan daman Ayau din sai Yazo sbd babu yanda zai karbi aure irin wannan kai tsaye shi kuwa damar sake tsananta masa abubuwa Akan cikar burinsa ne ya samu sbd yakai lokacinda yake buqatan sauka mulkin dan bawa macen dayake tsananin so har a cikin jininsa Sauran lokacinsa daya rage a duniya sbd bata dukkanin farin ciki da walwalan da bata sani ba a lokacin kuruciya dan haka a yanzu tako wane halin saiya tabbatarda NUAB ALMAZZ ya karbi mulkin qasar BOYEM da hannunsa dan kuwa shine kadai Wanda Zai iya riqe mulkin a tsaye da dukkanin adalci da tsayuwar da qasar BOYEM taje buqata ta kuma daba dashi daga kowane sultan datai a tarihi hakama yana buqatar yayi wannan auren na YUNAR daya basa na kyautar yarsa sbd yunar zai tsaya masa da karfin nasa ikon a gurin mulkar BOYEM tareda basa dukkanin kariya ta Sharrin mulkin sarautar da baisan ta ina zai fara zuwa ba dan haka yana Bayan auren shima.
Har palon Sultan kadir ya rako LEUL din tareda komawa waje ya basu guri.
Zama cikin nutsuwa NUAB yayi tareda dagowa da idanuwansa da suke sak na mahaifin nasa suna cikeda Sauran fushin dayake cikinsu ya kalli sultan tareda danne zuciyarsa dan Hana kasa furta abinda bai daceba ga alkawarin Amminsa daya hau Kansa a yau din na kada yayi fitina kowace iri da sultan din.
Bude bakinsa yayi da muryansa me cikakken iko da nutsuwa yace
‘Barka da dare me BOYEM,
Barka da hutawa daga gajiyan tafiya’
Cikin iko da milki sultan ya saukar da idanuwansa Akan NUAB din tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi tukuna ya bude baki ya amsa da cewa
‘Barka NUAB ALMAZZ,
Wannan ziyarar kai tsaye akwai dalilin yinta Wanda zaka iya fada kai tsaye.’
Sake dago manyan idanuwansa NUAB yayi Wanda suka sauka Akan sultan sbd baya buqatar kasancewansa a gabansa kenan ya fada abinda ya kawosa kawai,
Baya buqatan shima qara mintina Akan abinda ya kawosa dan haka takardar hannunsa daya shigo da ita ya Dora a kan table din gaban sultan din tareda dauke hannunsa ya mayar da bayansa ya jingina ya dago ya bude baki a natse yace
‘Ban karbi kyautar da aka bani ba ta aure sbd bana buqatar hakan,
Zanyi aure a duk lokacinda naji inada buqatan hakan’
Wani kyakkyawan murmushi sultan ya sake yana Dora idanuwansa Akan takardar kafin ya dago ya kalli NUAB din yace
‘Ba raayinka aka tambaya ba kokuma abinda kake buqata wannan Umarni ne na sarauta da dole zaka karba,
Kyauta ce da bazaka iya maidawa ba dan haka abinda ya kawo Ka baida amfanin zuwan naka.’
Tasowa da bayansa yayi daga jikin kujeran dayake Zaune yana kallan sultan da Wani irin yanayi na tsayuwa Akan maganarsa sbd aurenta ma a yau daga yanzu ya haramta a garesa har abada tinda har auren da kyautar da ita kanta din duka na sarautar daya tsana da jininsa ne dan haka bude baki yayi zeyi magana kadir ya shigo a natse tareda isowa gefen sultan ya dan rankwafo ya bude baki ya sanar dashi zuwan Li’ul ASIM shima a Daren.
Sultan din bai dagoba kaman yanda baice komaiba bai kuma nuna komaiba,
Murmushi me sanyi ya kuma saukewa yana cewa a basa damar shigowa.
Yau Daren na magadan mulkin BOYEM ne kenan
Yaji na NUAB Sauran ASIM din yaji menene ya kawosa shi kuma.