Sashe 66
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da girmamawan ta Gaida sultan da kalaman sarauta masu girma da tsafta,
Amsawa yayi a natse kafin ya sake hannun Ayanaha tareda miqa musu handbag dinta da wayarta dasuke hannunsa a kame da iko cikin nutsuwa suka amsa suna juyawa ciki sbd Luggages dinta da kadir ya shigo dasu har tsakiyar palon yana gaisawa dasu musamman tenya da sukafi sabawa sakinah iyakacinsu gaisuwa dan haka yau dinma kallanta yayi a natse suka gaisa batareda ta dago idanuwanta ba sbd bata saba kallan kowa a cikin ido ba.
Ficewa yayi bayan ya ajiye komai a natse ya koma mota yana jiran Sultan wanda shima bai shiga ba daga nan yabarta ya juya suka tafi akan saiya dawo daga boyem.
Shigowa tayi a natse tana dan jin nauyin su maa din sbd dadewan da sukai wanda ba laifinta ne ba laifin sultan ne sbd likitocin data ringa gani kala kala akan kowace irin cuta saida aka tabbatar masa da babu kowace irin ciwon damuwan kwakwalwanta da sauransu tukuna ya samu salama ya barta hakanan.
Sannu da zuwa suke sake mata cikin sakewa yanxu da babu sultan suna sake shiga firar ta tafi tabarsu shikenan.
Sakewa tayi itama cikin yar gajiya tana sanar musu abinda ya sake riqe tafiyar.
Zaunawa tayi a palon sakinah ta kawo mata ruwa da yan abubuwan ciye ciye kafin idan ta kimtso taxo taci abinci.
Ruwan tasha ta dauki samosa daya tana kaiwa bakinta tafara ci ta juya ta kalli hanyar dakin bahar tace
'Ina yene na??
Ban ganta ba najita shiru kuma?
Satar kallan juna sukai cikin yanayi na rashin sanin abin fada musamman yanxu da bahar din take cikin yanayin ciwon da NUAB yabarta dashi wanda basuma san yaya zasu iya fadawa Ayanah din ba,
Abu dayane yake bawa zuciyoyinsu kwanciyan hankali da farin ciki shine yanda Allah ya hanasu shiga tsaka me wuyar Ayanah ta dawo babu bahar da kuma yanda yanda NUAB ya tafi batareda Ayanah din ta dawo ba kaman yanda Allah ya taimakesu yaqi cewa komai akan rashin Ammin harya tafi baice musu komaiba duk da basudan me hakan yake nufi ba gashi yayi mata babbar barna ya tafiyarsa.
Ajiyan zuciya suka sauke a tare sbd ba amfanin janye janye tinda Ammin bata tadda NUAB ba ba ruwansu a jero bayanin abinda ya faru zasu barsa a rufe tukuna sai NUAB din ya fuskaceta daa kansa tasan girmamman abinda yayi da batanan.
Maa sakinah ce ta bude baki a natse tana kwantar da hankalinta tace
'Tana daki bacci takeyi zazzabi take fama dashi kwana biyun nan yanzu ma daqyar aka samu tayi baccin"
Kallansu tayi zuciyarta na sauyawa zuwa damuwa da tinani ta ajiye abinda yake hannunta tace
'Shiyasa kwanakin nan nakasa jinta duk na kira kun ringa kwana kwana kenan sbd batada lafiya??
Bakwason na sani ne ko me?
Akwai wanda ya kamata yayi gaggawan sanin halinda take ciki ne bayan ni?
Miqewa tayi tana barin gurin ta nufi dakin Bahar din idanuwanta a rufe zuciyarta na wani irin nauyi take da tsananin damuwa da tausayin Bahar dinta.
Tana barin gurin kallan juna sukai tenya tace
'Nidai bazata ji kome ya samu 'yarta a bakina ba sbd itama ta taba NUAB daidai gwargwado'
Sakinah ma ajiyan zuciya ta sauke tace
'Kece da haqqin fada baki fada ba ni tayaya ma zance mata 'yarta taxama cikakkiyar macen da NUAB ya maida ba budurwa bace kaman yanda taketa faman kasawa da tsarewa.
Tinda dai Allah yasa basu hadu ba shikenan abarta ahakan'
Tana gama fadan hakan ta miqe tabi bayan ayanah din tana isa dakin ta tadda ta isa gadon Bahar ta zauna bakin gadon tareda zubawa fuskanta data sauya sosai ido tayi wani fresh ta qara haske kaman ba me rashin lafiya ba duk da ramin idanuwanta sun dan fada kadan.
Hannunta ta saka ahankali ta taba wuyanta da fuskanta taji da dumi amma ba irin zafin nan sosai ba.
Numfashi ta sauke ahankali tareda ajiyan zuciya tana jin jikinta yayi sanyi kewan Bahar din na sake cike ruhi da zuciyarta takai bakinta ahankali tai kissing gefen fuskanta bata dagoba taji kamshin NUAB ya shiga hancinta cikin sanyi wanda bata taba jin kowa da qamshinba kaf duniyarta idan ba NUAB dan haka duk inda taji qamshin tasan shine,
Da mamaki ta dago ahankali tana dan shiga tinanin ina kamshinda yake fita a jikin Bahar?
Kodai kawai tanajinsa ne sbd tayi kewansa shima.
Rigar jikin bahar ta kalla wadda batasan ta da itaba ta maida hancinta a jikik rigar ta shinshina a hankali taji kuwa kamshinsa ne yake tashi ahankali mara karfi a jikin rigar.
Numfashi ta sauke da ajiyan zuciya tareda dagowa tana jefa idanuwanta akan gaban mirror din dakin na bahar sbd tinanin tafara amfani da turare irin nasa ne kenan.
Batasan kalan turarensa ba kamshinsa kadai ta sani dan haka kallan madubin bazata san komaiba dan haka bata damuba tinda raayi ne yasa bahar siyan turaren kuma kila batasan shine qamshin NUAB ba da kila bazata siyaba.
Gyara mata rufa tayi tareda tofa mata adduar bacci da tsari tukuna ta miqe ta fito Sakinah dake tsaye tana fatar kada Ayanah din tace komai tabi bayanta suka fice.
Tambayar takeyi ko sunje asibiti?me dr yace?
Sunje anyi mata duk abinda ya kamata an bata magani tana kan sha dan haka insha Allah sauke na zuwa sakinah ta sanar mata.
Dakinta ta koma tana jin kaman gidan da mutan gidan duka ba daidaiba sun sauya sbd a taqaice da yanke bayanai masu tsayi ake bata amsar kowane zancen.
Wanka tafara shiga bathroom tayi da ruwa masu zafi sosai kafin ta fito tai shirin bacci tayi sallar ishai da adduoi kafin aka kawo mata light abinci har daki taci ta kunna wayarta dake kashe ta dan duba sakonnin da suka shigo na sultan da NUAB a lokaci daya.
Na NUAB ne ya tsaya mata a zuciya sbd se ayanxu shakkar ranar da zata fuskanceta take dawo mata da fargaba me nauyi da kunyar yanda zaisan abinda tayi na auran sultan wanda shine asalin dalilin daya dauketa daga boyem sbd bai taba shirya barinta cigaba da rayuwa dashiba.
Ajiyan zuciya tayi tana jin hankalinta cikakke yana dawowa jikinta sbd sai yanzu ma take gane hakan sake kawo fitina xaiyi a tsakanin sultan din da NUAB bayan bata son ganinsu a cikin fitinar.
Damuwa kawai taxo ta rifeta a cikin daren ta wannan tinanin da abubuwa da yawa suke dawo mata na abinda zai iya faruwa musamman yanxu da NUAB yake kan mulki gashi yanada tsananin fushi da fusata dan haka batasan tayaya zai iya fuskanta kokuma hukunta sultan sbd bazai taba yadda da cewan ba sultan ne ya tirsasata ba.
Koda gari ya waye itama da kusan sanyi jiki ta tashi kaman yanda 'yarta ta tashi bahar sedai bahar na ganinta ita kam farin ciki me tsananin gaske ya rufeta ta rugumeta tana shigewa jikinta ta lafe tana hawayen kewan datai mata tana kasa kallan idonta sbd ta wani bangaren tsananin hali na kunyar abinda Ammin bata saniba bane yake mata barazana duk da tinda asuba maa sakinah taxo ta tadata sallah ta kuma sanar da ita Amminta ta dawo kuma basu fada mata komaiba dan haka itama tayi kokari ta daidaita tafiyanta da kanta sbd kada ammin ta gano komai.
Karfin hali tayi ta sake sosai tana farin cikin ganin Ammin tana rokonta kada ta sake tafiya dan allah tabarta ta dade irin haka.
Rungumeta Ammin tayi bayan ta dan dade tana kallan fuskanta tana ganin sauyawanta kafin ta tabbatar mata da insha Allah babu inda zata sake zuwa ta dade irin hakan batareda ita ba.
Fira da tambayoyin yanayin jikinta tafara yimata da labarin batanan yaya komai da karatunta,
Amsa da labarin komai Bahar din ta bata batareda sako zancen NUAB ba ko daya koma abinda zaisaka tasan da zuwansa,
Ta fada mata zuwansu leylah da shuraim harma da Asim amma dayake batasan komawansu ba sedai maa sakinah ce ta saka baki ta sanar mata ai sun kwana biyu da komawa.
#MAMUH
09033181070
[19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
140
Breakfast sukai a tare kafin kowa yaje daki dan wanka da hutawa,
Anan ne tenya ta samu daman kulawa da bahar din tayi mata duk abinda take mata na gyara dasu jiqawa da gasawa da turawa ta barta maa sakinah kuma ta bata maganinta na sha data zo dashi ta kwanta bacci ya dauketa sbd har lokacin tana da sauran zazzabi daman daurewa kawai takeyi sbd kada Ammi ta gane.
Da rana ma a tare gidan kaf sukaci abinci suka zaunz palo tare sunada fira da abubuwansu har dare sukai sallah suka fita da mota a wata babban restaurant sukayo dinner dinsu sai kusan after 9 suka dawo lokacin zazzabi sosai bahar takeji sbd sanyin daya sake shigarta na daren dan haka koda suka dawo daki kawai ta wuce ta kwanta ko kayanta bata iya tsayawa cirewaba.
Ammi hankalinta fara tashi yayi da yanayin ciwon Bahar din gashi sunce sunje asibi ga kuma zazzabin sai tafiya yake yana dawowa.
Washe gari Bahar jin Ammin tace asibiti zata tafi da ita ya sakata tattaro karfin hali ta miqe ta koma daidai dan tsoron takeyi kada a tafi a gane jiki taji a hannun namiji sosai a fadawa Ammin tasan abinda ya faru.
Ganin ta warke din sai ammin ta dan dakata daga maganar asibitin.
Ana sake kwana biyu ma Bahar din tini tafara zuwa makaranta sbd ta sake nuna lafiyarta kalau duk da ta kasa dena jin abinda take ji kwata kwata na zazzabi daga yamma tayi da kuma wani irin ciwon gabbai dan haka jikint yayi sanyi akan wanda take dashi ta koma kaman wata innocent baby sbd sanyi.
Amsawa yayi a natse kafin ya sake hannun Ayanaha tareda miqa musu handbag dinta da wayarta dasuke hannunsa a kame da iko cikin nutsuwa suka amsa suna juyawa ciki sbd Luggages dinta da kadir ya shigo dasu har tsakiyar palon yana gaisawa dasu musamman tenya da sukafi sabawa sakinah iyakacinsu gaisuwa dan haka yau dinma kallanta yayi a natse suka gaisa batareda ta dago idanuwanta ba sbd bata saba kallan kowa a cikin ido ba.
Ficewa yayi bayan ya ajiye komai a natse ya koma mota yana jiran Sultan wanda shima bai shiga ba daga nan yabarta ya juya suka tafi akan saiya dawo daga boyem.
Shigowa tayi a natse tana dan jin nauyin su maa din sbd dadewan da sukai wanda ba laifinta ne ba laifin sultan ne sbd likitocin data ringa gani kala kala akan kowace irin cuta saida aka tabbatar masa da babu kowace irin ciwon damuwan kwakwalwanta da sauransu tukuna ya samu salama ya barta hakanan.
Sannu da zuwa suke sake mata cikin sakewa yanxu da babu sultan suna sake shiga firar ta tafi tabarsu shikenan.
Sakewa tayi itama cikin yar gajiya tana sanar musu abinda ya sake riqe tafiyar.
Zaunawa tayi a palon sakinah ta kawo mata ruwa da yan abubuwan ciye ciye kafin idan ta kimtso taxo taci abinci.
Ruwan tasha ta dauki samosa daya tana kaiwa bakinta tafara ci ta juya ta kalli hanyar dakin bahar tace
'Ina yene na??
Ban ganta ba najita shiru kuma?
Satar kallan juna sukai cikin yanayi na rashin sanin abin fada musamman yanxu da bahar din take cikin yanayin ciwon da NUAB yabarta dashi wanda basuma san yaya zasu iya fadawa Ayanah din ba,
Abu dayane yake bawa zuciyoyinsu kwanciyan hankali da farin ciki shine yanda Allah ya hanasu shiga tsaka me wuyar Ayanah ta dawo babu bahar da kuma yanda yanda NUAB ya tafi batareda Ayanah din ta dawo ba kaman yanda Allah ya taimakesu yaqi cewa komai akan rashin Ammin harya tafi baice musu komaiba duk da basudan me hakan yake nufi ba gashi yayi mata babbar barna ya tafiyarsa.
Ajiyan zuciya suka sauke a tare sbd ba amfanin janye janye tinda Ammin bata tadda NUAB ba ba ruwansu a jero bayanin abinda ya faru zasu barsa a rufe tukuna sai NUAB din ya fuskaceta daa kansa tasan girmamman abinda yayi da batanan.
Maa sakinah ce ta bude baki a natse tana kwantar da hankalinta tace
'Tana daki bacci takeyi zazzabi take fama dashi kwana biyun nan yanzu ma daqyar aka samu tayi baccin"
Kallansu tayi zuciyarta na sauyawa zuwa damuwa da tinani ta ajiye abinda yake hannunta tace
'Shiyasa kwanakin nan nakasa jinta duk na kira kun ringa kwana kwana kenan sbd batada lafiya??
Bakwason na sani ne ko me?
Akwai wanda ya kamata yayi gaggawan sanin halinda take ciki ne bayan ni?
Miqewa tayi tana barin gurin ta nufi dakin Bahar din idanuwanta a rufe zuciyarta na wani irin nauyi take da tsananin damuwa da tausayin Bahar dinta.
Tana barin gurin kallan juna sukai tenya tace
'Nidai bazata ji kome ya samu 'yarta a bakina ba sbd itama ta taba NUAB daidai gwargwado'
Sakinah ma ajiyan zuciya ta sauke tace
'Kece da haqqin fada baki fada ba ni tayaya ma zance mata 'yarta taxama cikakkiyar macen da NUAB ya maida ba budurwa bace kaman yanda taketa faman kasawa da tsarewa.
Tinda dai Allah yasa basu hadu ba shikenan abarta ahakan'
Tana gama fadan hakan ta miqe tabi bayan ayanah din tana isa dakin ta tadda ta isa gadon Bahar ta zauna bakin gadon tareda zubawa fuskanta data sauya sosai ido tayi wani fresh ta qara haske kaman ba me rashin lafiya ba duk da ramin idanuwanta sun dan fada kadan.
Hannunta ta saka ahankali ta taba wuyanta da fuskanta taji da dumi amma ba irin zafin nan sosai ba.
Numfashi ta sauke ahankali tareda ajiyan zuciya tana jin jikinta yayi sanyi kewan Bahar din na sake cike ruhi da zuciyarta takai bakinta ahankali tai kissing gefen fuskanta bata dagoba taji kamshin NUAB ya shiga hancinta cikin sanyi wanda bata taba jin kowa da qamshinba kaf duniyarta idan ba NUAB dan haka duk inda taji qamshin tasan shine,
Da mamaki ta dago ahankali tana dan shiga tinanin ina kamshinda yake fita a jikin Bahar?
Kodai kawai tanajinsa ne sbd tayi kewansa shima.
Rigar jikin bahar ta kalla wadda batasan ta da itaba ta maida hancinta a jikik rigar ta shinshina a hankali taji kuwa kamshinsa ne yake tashi ahankali mara karfi a jikin rigar.
Numfashi ta sauke da ajiyan zuciya tareda dagowa tana jefa idanuwanta akan gaban mirror din dakin na bahar sbd tinanin tafara amfani da turare irin nasa ne kenan.
Batasan kalan turarensa ba kamshinsa kadai ta sani dan haka kallan madubin bazata san komaiba dan haka bata damuba tinda raayi ne yasa bahar siyan turaren kuma kila batasan shine qamshin NUAB ba da kila bazata siyaba.
Gyara mata rufa tayi tareda tofa mata adduar bacci da tsari tukuna ta miqe ta fito Sakinah dake tsaye tana fatar kada Ayanah din tace komai tabi bayanta suka fice.
Tambayar takeyi ko sunje asibiti?me dr yace?
Sunje anyi mata duk abinda ya kamata an bata magani tana kan sha dan haka insha Allah sauke na zuwa sakinah ta sanar mata.
Dakinta ta koma tana jin kaman gidan da mutan gidan duka ba daidaiba sun sauya sbd a taqaice da yanke bayanai masu tsayi ake bata amsar kowane zancen.
Wanka tafara shiga bathroom tayi da ruwa masu zafi sosai kafin ta fito tai shirin bacci tayi sallar ishai da adduoi kafin aka kawo mata light abinci har daki taci ta kunna wayarta dake kashe ta dan duba sakonnin da suka shigo na sultan da NUAB a lokaci daya.
Na NUAB ne ya tsaya mata a zuciya sbd se ayanxu shakkar ranar da zata fuskanceta take dawo mata da fargaba me nauyi da kunyar yanda zaisan abinda tayi na auran sultan wanda shine asalin dalilin daya dauketa daga boyem sbd bai taba shirya barinta cigaba da rayuwa dashiba.
Ajiyan zuciya tayi tana jin hankalinta cikakke yana dawowa jikinta sbd sai yanzu ma take gane hakan sake kawo fitina xaiyi a tsakanin sultan din da NUAB bayan bata son ganinsu a cikin fitinar.
Damuwa kawai taxo ta rifeta a cikin daren ta wannan tinanin da abubuwa da yawa suke dawo mata na abinda zai iya faruwa musamman yanxu da NUAB yake kan mulki gashi yanada tsananin fushi da fusata dan haka batasan tayaya zai iya fuskanta kokuma hukunta sultan sbd bazai taba yadda da cewan ba sultan ne ya tirsasata ba.
Koda gari ya waye itama da kusan sanyi jiki ta tashi kaman yanda 'yarta ta tashi bahar sedai bahar na ganinta ita kam farin ciki me tsananin gaske ya rufeta ta rugumeta tana shigewa jikinta ta lafe tana hawayen kewan datai mata tana kasa kallan idonta sbd ta wani bangaren tsananin hali na kunyar abinda Ammin bata saniba bane yake mata barazana duk da tinda asuba maa sakinah taxo ta tadata sallah ta kuma sanar da ita Amminta ta dawo kuma basu fada mata komaiba dan haka itama tayi kokari ta daidaita tafiyanta da kanta sbd kada ammin ta gano komai.
Karfin hali tayi ta sake sosai tana farin cikin ganin Ammin tana rokonta kada ta sake tafiya dan allah tabarta ta dade irin haka.
Rungumeta Ammin tayi bayan ta dan dade tana kallan fuskanta tana ganin sauyawanta kafin ta tabbatar mata da insha Allah babu inda zata sake zuwa ta dade irin hakan batareda ita ba.
Fira da tambayoyin yanayin jikinta tafara yimata da labarin batanan yaya komai da karatunta,
Amsa da labarin komai Bahar din ta bata batareda sako zancen NUAB ba ko daya koma abinda zaisaka tasan da zuwansa,
Ta fada mata zuwansu leylah da shuraim harma da Asim amma dayake batasan komawansu ba sedai maa sakinah ce ta saka baki ta sanar mata ai sun kwana biyu da komawa.
#MAMUH
09033181070
[19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
140
Breakfast sukai a tare kafin kowa yaje daki dan wanka da hutawa,
Anan ne tenya ta samu daman kulawa da bahar din tayi mata duk abinda take mata na gyara dasu jiqawa da gasawa da turawa ta barta maa sakinah kuma ta bata maganinta na sha data zo dashi ta kwanta bacci ya dauketa sbd har lokacin tana da sauran zazzabi daman daurewa kawai takeyi sbd kada Ammi ta gane.
Da rana ma a tare gidan kaf sukaci abinci suka zaunz palo tare sunada fira da abubuwansu har dare sukai sallah suka fita da mota a wata babban restaurant sukayo dinner dinsu sai kusan after 9 suka dawo lokacin zazzabi sosai bahar takeji sbd sanyin daya sake shigarta na daren dan haka koda suka dawo daki kawai ta wuce ta kwanta ko kayanta bata iya tsayawa cirewaba.
Ammi hankalinta fara tashi yayi da yanayin ciwon Bahar din gashi sunce sunje asibi ga kuma zazzabin sai tafiya yake yana dawowa.
Washe gari Bahar jin Ammin tace asibiti zata tafi da ita ya sakata tattaro karfin hali ta miqe ta koma daidai dan tsoron takeyi kada a tafi a gane jiki taji a hannun namiji sosai a fadawa Ammin tasan abinda ya faru.
Ganin ta warke din sai ammin ta dan dakata daga maganar asibitin.
Ana sake kwana biyu ma Bahar din tini tafara zuwa makaranta sbd ta sake nuna lafiyarta kalau duk da ta kasa dena jin abinda take ji kwata kwata na zazzabi daga yamma tayi da kuma wani irin ciwon gabbai dan haka jikint yayi sanyi akan wanda take dashi ta koma kaman wata innocent baby sbd sanyi.