Sashe 78
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Akan sofan da suke zaunen ya birkice su yana dawo da ita qasa yayi mata rumfa yana saka kansa a tsakiyar kirjinta yana saka hannuwansa ya yaga doguwar wandon baccinta yayi wurgi dashi yana cigaba da cusa kansa a kirjinta yana bata wutar data zafafa jikinta kafin ya fara basu nutsuwan da kaf duniya sai a gurin juna suke samunta.
Anan kan sofa ya basu lafiyayyan love din daya sake ratsa ruhinsu cikin salo me dadin gaske da ratsa jiki da zuciya.
Akan bayansa ya kwantar da ita bayan komai ya lafa yana jin tudun kirjinta akan fatar bayansa yanajin wani irin nutsuwa da kwanciyan hankali tareda nutsuwan ruhi suna sake cikesa hannuwansu a hade sarqe da juna idanuwansu a lumshe.
Saida suka raba kusan dare sosai a hakan bacci yafara daukansu kafin suka tashi shine ya dauketa sukaje toilet suka kimtso suka dawo,
Tight underwear na CalvinK ya saka wanda babu shape da baa gabi na jikinsa ita kuma farar vest dinsa kawai ya saka mata wadda ta dan sauka har cinyarta kadan suka shige gadonsa cikin wasu lafiyayyun beddings suka kwanta tana cikin jikinsa ya sakata take bacci me karfi da dadi ya daukesu.
Bayan sallan asuba taso tafiya ya kasa barinta yana sake shigewa jikinta yana qanqameta cikin sanyi da kauna tareda nutsuwan da baya son tabarsa.
Akan fuskansa ta dora tafin hannunta a hankali tareda taba shafawa kadan tana kallansa idanuwansa na rufe a lumshe kansa na kwance a kirjinta ta bude baki tace
'Ammi da maa zasu san bananan'
Bai bude idanuwansa ba ya sake shigar da hannunsa cikin vest dinsa dake jikinta ya shafi cinyoyinta masu laushi da santsin fata ya girgiza kai ahankali yana cewa
'Akwai abinda zasu iya yi dukansu idan sun sani?
Xan hutar dasu na sanar musu a waya yanxu kina nan...
Bude idanuwanta tayi dakyau akansa tana kalla da mamaki sedai kafin ta gama mamakin ya bude idanuwansa ya miqa hannunda ta baya zuwa bedside ya dauko wayarsa yana tashi daga kanta ya zauna daidai a kan gadon yana kokarin saka kira.
Bata yadda zai iya saka kiran ba sai dataji ringing din wayar Ammi data manta ma ta taho da ita yana tashi yashe a tsakiyar dakin ta kalli wayar ta kallesa shima ita ya kalla kafin ya kalli wayar sbd ya manta datazo da ita dan haka wayar ya kashe ya nemo numbern Maa tenya zai saka kira tayi kansa da dan sauri tana miqa hannu zata kama wayar ya rungumeta gabaki dayanta yana qarasa dorata zaune akansa tsakiyar gadon.
A zaune yake kafafunsa a miqe a bude dan haka zaune da ita yayi akan cinyoyinsa yana zagayo kansa da kafafunta ya matseta sosai dakyau jikinsa yana kallanta ita shi take kalla tace
'Da gaske zaka iya kira?
Kamun Alkawarin bazaka fadawa Ammi bafa... qarasa zancen tayi tana masa wani kallo da bayyanarda dan fushi.
Sake matsota jikinsa yayi suka hade dakyau yana kallanta yace
'Zasu sakaki takura da kunyar abinda bazan iya barin ki takura ba shiyasa zan sanar musu su sani shikenan sai bakin kowa ya mutu'
Kallan bakinsa da yayi maganar tayi kafin ta maida idanuwanta a cikin nasa idanuwan ta kalla tanama rasa abin fada masa sbd mamakinsa dayake kasa sakinta koyaushe.
Sake mannota yayi gashinta na biyowa ta gefen wuyanta ya saka hannu daya ahankali yana janyewa yakai bakinsa a fatar kafadarta ya dora lips nasa ya sakar mata wani lafiyayyan kiss daya sakata dagowa ta kallesa.
Bakinta yakai nasa yayi kissing lips dinta a natse
Nan ma kallansa tayi shima ita ya kalla yana kai bakinsa tsakiyar gefen wuyanta ya dora lips dinsa anan ma yayi kissing.
Dagowa yayi yakai bakinsa a kunnenta ya dora kafin ya sauke mata kiss tsotsan kunnen yayi cikin wata irin salon data sakata rufe ido tana kamasa ta qanqame tsigar jikinta na tashi kafin ya sakar mata kiss me sanyi.
Bude baki ta sake yi jikinta a mace zata ce masa wucewa takeson yi da gaske amma ya hana maganarta qarasa fita ta hanyar rufe bakinta da nasa cikin sanyi da nutsuwa yana kissing nata da zafi me slow din daya sakasu su dukan shagala.
Da hannunsa daya ya dago vest din jikinta sama kadan ya zare bakinsa yana saka kansa cikin rigar zuwa sama ya fito da kansa ta wuyan inda nata wuyan yake ya sake hade bakinsu yana qanqame qugunta da bayanta.
Duk yanda taso qwacewa ta gudu ta koma bai barta ba da wasu lafiyayyun romances nasa da yanda yake cukuikuiyeta a jikinsa yana kasa barinta.
Basu ankara ba har sai da 10 na safe ta kusa tukuna suka rabu da gadon ta dauki wayan Ammi tafara kiran leylah wadda itama ta kasa komawa kwanan zaune tayi cikesa damuwa sbd ko a daren kwana sukai itada Asim a tare suna aikata wata zazzafar romance amma ta kasa fada masa kaman yanda ta fahimci shima ya kasa tayar mata maganar rabuwansu har lokacin.
Tana ganin kiran Ammi da farko fargaba taji amma tinawa da tace bangaren Mum zasu sai ta fuske ta dauki wayar.
Jin Bahar ya sakata ajiyan zuciya kaman yanda bahar din itama ta sauke ajiyan zuciya tana zaune akan kafafunsa yana bata fruits masu sanyi dake cikin madara me tsananin kauri a kwance sbd kusan hakanne yake shan fruits nasa yawanci.
Bahar bata iya tsayawa cewa komaiba fara tambayarta tayi tana bangaren Ammi ko bangaren mijinta??
Amsawa leylah tayi tana tabbatarda Bahar din bata komaba kenan itama.
Sake sabuwan ajiyan zuciya Bahar tayi cikin jin dadi tana cewa idan ta fito ta kirata su koma tare pls.
'Ok ganinan nima na gama zan fito nan da mintin biyar'
Ajiye wayar Bahar tayi tana kallansa shima ita yake kalla hankali kwance sbd baitaba jin komaiba ko damuwan komaiba akan wani tinanin su Ammi sbd yasan daga lokacinda duk ya gama abinda yake gabansa babu wanda zai hanasa daukanta ta dawo hannunsa kwata kwata dan kuwa bayajin a yanzu zai iya kowace rayuwar da babuta a ciki.
Kankanar dataji wata irin madara hartana digar da madara me kaurin gaske ya dauka da yatsun hannunsa yakai bakinta yana cigaba da kokarin bata sbd kada ta fita bataci komaiba yakai bakinta yana duba wayarsa shima.
Bude baki tayi ta amsa tareda tsotsan hannunsa dayake daddabe da madaran daya debo wanda ya sakasa dakatawa daga abinda yake dubawa a wayan ya kalleta yana kallan yanda bakinta ke taunawa bayan yaji tsotsan dataiwa yatsar hannunsa har cikin kirjinsa da qashin bayansa.
Batasan abinda yake kalla ba wayarta daya bata take kalla tana bin sakonnin Neesah dake jere da kallo tana karantawa tana murmushin dayake sake kashesa.
Sake diba yayi da hannunsa yakai bakinta ta bude baki ta amsa batareda tana kallansa ba dan idonta na kan wayar,
Yana zare hannunsa data sake tsotsa a wannan karan kasa riqe abinda yaji yayi sai saukan harshensa taji a bakinta yana lashe lips dinta tareda zirasa ciki yana laso zaqin dayake bakinta wanda ita kuma ta kasa motsi tana tsayawa cak daga abinda takeyi tanajin yana tsotsan bakinta a natse har saida ya lashe komai tas tukuna ya zare bakinsa yana kallanta ita shi take kalla da mamaki da wani irin murmushi fuskanta.
Hannu yakai ciki ya sake debowa ya saka a bakinsa yana jinginar da bayansa a kujeran da suke zaune a kai palonsa ya kalli tsakiyar idanuwanta yana jiranta kafin tayi kowane irin motsi wayar Ammi dake tsakiyarsu tayi ringing din daya hana abinda yake shirin faruwa ya farun.
Leylah ce ta kira tana baro bangaren Asim,
Daukan wayar Bahar tayi idanuwanta na kansa kaman yanda nasa suke akanta bai daukesu ba sunyi ciki sosai da buguwa da wata irin kwantacciyar soyayyarta.
Tana dauka yaji abinda tace ya lumshe idanuwansa bai budeba yanaji ta tashi daga jikinsa tana daukan wayarta data Ammin a hannunta zata bar gurin ya kama hannunta daya ya dawo da ita kai tsaye yayi kissing gefen fuskanta kafin ya saketa yana kallo ta fice daga dakin tana murmushi me kyau.
Tana fitowa take securities suka miqe suna bude mata kofar ficewa bangaren kansu a qasa cikeda girmamawan da suka saba.
Tana ficewa daga hanyar gabaki daya tana kama hanyar bangaren Ammi leylah ta bullo suka nufi bangaren Ammin kowannensu a dan tsarge.
Ita Leylah kunyarta da jin nauyinta akan mum dinta da Ammi harma da Maa sakinah sunyi sunyi da ita akan ta koma taqi yadda ta koma kuma ta kasa fadan komai akan abinda yake faruwa dan haka suka kyaleta sbd jiran Dad dinta ya dawo dan a tinaninsu auren ya riga ya qare ne batason fada jiran takeyi a dad nata ya dawo a zauna.
Dan hakanne take jin kunyar bayan taqi yadda takoma ta kuma qi cewa komai a ganta tana zuwa gurinsa batasan me zatace ba kuma hakama bazata iya kwasa ta komaba batareda tasan matsayinta ba.
Koda suka shigo bangaren gaban Bahar yafi faduwa da shiga fargaba amma ganin ba kowa a palo ya sakasu wucewa daki batateda bata kowane lokacin ba.
Suna shiga kai tsaye wanka Bahar ta wuce toilet tayi ta gasa jikinta da kyau kafin tafito ta sake cin abinci kadan ta kwanta bacci koma awa daya ne kafin 11 tayi.
Itama leylah kwantawan tayi sbd already tayi wanka acan tana kwantawa baccin da bata samu tayiba shine ya dauketa.
#MAMUH
09033181070
[05/01, 2:51 pm] Dasoo: HAYATEEM
Mamuhgee
151
Ammi da daddare bata nemesu ba sbd itama ba anan din ta kwana ba saida safe ta nemesu shima ba dakinsu taje ba jinsu shiru ya saka ta aika naimah dubowa saigashi naiman tace basa nan,
Maa sakinah data san babu wanda ta kwana a bangaren duka su biyun sbd taje da daddare dubosu ba kowa kuma har wani dare tana dakin tana gadinsu amma ba wadda ta dawo dan haka shiru tayi batace komaiba har naiman ta dawo ta sanar da Ammin basa nan.
Shiru Ammin tayi amma batai tinanin komaiba tinda suna tare tasan NUAB bazai samu ganin Bahar din bama tinda suna bangaren Zuhrah.
Wayar zuhrah taso kira taji ko suna can din sai bataga wayarta ba sai kawai ta share ta kama wata hidimar.
Babu wanda ya sake fitowa dan haka basu hadu ba sai after 11.
Anan kan sofa ya basu lafiyayyan love din daya sake ratsa ruhinsu cikin salo me dadin gaske da ratsa jiki da zuciya.
Akan bayansa ya kwantar da ita bayan komai ya lafa yana jin tudun kirjinta akan fatar bayansa yanajin wani irin nutsuwa da kwanciyan hankali tareda nutsuwan ruhi suna sake cikesa hannuwansu a hade sarqe da juna idanuwansu a lumshe.
Saida suka raba kusan dare sosai a hakan bacci yafara daukansu kafin suka tashi shine ya dauketa sukaje toilet suka kimtso suka dawo,
Tight underwear na CalvinK ya saka wanda babu shape da baa gabi na jikinsa ita kuma farar vest dinsa kawai ya saka mata wadda ta dan sauka har cinyarta kadan suka shige gadonsa cikin wasu lafiyayyun beddings suka kwanta tana cikin jikinsa ya sakata take bacci me karfi da dadi ya daukesu.
Bayan sallan asuba taso tafiya ya kasa barinta yana sake shigewa jikinta yana qanqameta cikin sanyi da kauna tareda nutsuwan da baya son tabarsa.
Akan fuskansa ta dora tafin hannunta a hankali tareda taba shafawa kadan tana kallansa idanuwansa na rufe a lumshe kansa na kwance a kirjinta ta bude baki tace
'Ammi da maa zasu san bananan'
Bai bude idanuwansa ba ya sake shigar da hannunsa cikin vest dinsa dake jikinta ya shafi cinyoyinta masu laushi da santsin fata ya girgiza kai ahankali yana cewa
'Akwai abinda zasu iya yi dukansu idan sun sani?
Xan hutar dasu na sanar musu a waya yanxu kina nan...
Bude idanuwanta tayi dakyau akansa tana kalla da mamaki sedai kafin ta gama mamakin ya bude idanuwansa ya miqa hannunda ta baya zuwa bedside ya dauko wayarsa yana tashi daga kanta ya zauna daidai a kan gadon yana kokarin saka kira.
Bata yadda zai iya saka kiran ba sai dataji ringing din wayar Ammi data manta ma ta taho da ita yana tashi yashe a tsakiyar dakin ta kalli wayar ta kallesa shima ita ya kalla kafin ya kalli wayar sbd ya manta datazo da ita dan haka wayar ya kashe ya nemo numbern Maa tenya zai saka kira tayi kansa da dan sauri tana miqa hannu zata kama wayar ya rungumeta gabaki dayanta yana qarasa dorata zaune akansa tsakiyar gadon.
A zaune yake kafafunsa a miqe a bude dan haka zaune da ita yayi akan cinyoyinsa yana zagayo kansa da kafafunta ya matseta sosai dakyau jikinsa yana kallanta ita shi take kalla tace
'Da gaske zaka iya kira?
Kamun Alkawarin bazaka fadawa Ammi bafa... qarasa zancen tayi tana masa wani kallo da bayyanarda dan fushi.
Sake matsota jikinsa yayi suka hade dakyau yana kallanta yace
'Zasu sakaki takura da kunyar abinda bazan iya barin ki takura ba shiyasa zan sanar musu su sani shikenan sai bakin kowa ya mutu'
Kallan bakinsa da yayi maganar tayi kafin ta maida idanuwanta a cikin nasa idanuwan ta kalla tanama rasa abin fada masa sbd mamakinsa dayake kasa sakinta koyaushe.
Sake mannota yayi gashinta na biyowa ta gefen wuyanta ya saka hannu daya ahankali yana janyewa yakai bakinsa a fatar kafadarta ya dora lips nasa ya sakar mata wani lafiyayyan kiss daya sakata dagowa ta kallesa.
Bakinta yakai nasa yayi kissing lips dinta a natse
Nan ma kallansa tayi shima ita ya kalla yana kai bakinsa tsakiyar gefen wuyanta ya dora lips dinsa anan ma yayi kissing.
Dagowa yayi yakai bakinsa a kunnenta ya dora kafin ya sauke mata kiss tsotsan kunnen yayi cikin wata irin salon data sakata rufe ido tana kamasa ta qanqame tsigar jikinta na tashi kafin ya sakar mata kiss me sanyi.
Bude baki ta sake yi jikinta a mace zata ce masa wucewa takeson yi da gaske amma ya hana maganarta qarasa fita ta hanyar rufe bakinta da nasa cikin sanyi da nutsuwa yana kissing nata da zafi me slow din daya sakasu su dukan shagala.
Da hannunsa daya ya dago vest din jikinta sama kadan ya zare bakinsa yana saka kansa cikin rigar zuwa sama ya fito da kansa ta wuyan inda nata wuyan yake ya sake hade bakinsu yana qanqame qugunta da bayanta.
Duk yanda taso qwacewa ta gudu ta koma bai barta ba da wasu lafiyayyun romances nasa da yanda yake cukuikuiyeta a jikinsa yana kasa barinta.
Basu ankara ba har sai da 10 na safe ta kusa tukuna suka rabu da gadon ta dauki wayan Ammi tafara kiran leylah wadda itama ta kasa komawa kwanan zaune tayi cikesa damuwa sbd ko a daren kwana sukai itada Asim a tare suna aikata wata zazzafar romance amma ta kasa fada masa kaman yanda ta fahimci shima ya kasa tayar mata maganar rabuwansu har lokacin.
Tana ganin kiran Ammi da farko fargaba taji amma tinawa da tace bangaren Mum zasu sai ta fuske ta dauki wayar.
Jin Bahar ya sakata ajiyan zuciya kaman yanda bahar din itama ta sauke ajiyan zuciya tana zaune akan kafafunsa yana bata fruits masu sanyi dake cikin madara me tsananin kauri a kwance sbd kusan hakanne yake shan fruits nasa yawanci.
Bahar bata iya tsayawa cewa komaiba fara tambayarta tayi tana bangaren Ammi ko bangaren mijinta??
Amsawa leylah tayi tana tabbatarda Bahar din bata komaba kenan itama.
Sake sabuwan ajiyan zuciya Bahar tayi cikin jin dadi tana cewa idan ta fito ta kirata su koma tare pls.
'Ok ganinan nima na gama zan fito nan da mintin biyar'
Ajiye wayar Bahar tayi tana kallansa shima ita yake kalla hankali kwance sbd baitaba jin komaiba ko damuwan komaiba akan wani tinanin su Ammi sbd yasan daga lokacinda duk ya gama abinda yake gabansa babu wanda zai hanasa daukanta ta dawo hannunsa kwata kwata dan kuwa bayajin a yanzu zai iya kowace rayuwar da babuta a ciki.
Kankanar dataji wata irin madara hartana digar da madara me kaurin gaske ya dauka da yatsun hannunsa yakai bakinta yana cigaba da kokarin bata sbd kada ta fita bataci komaiba yakai bakinta yana duba wayarsa shima.
Bude baki tayi ta amsa tareda tsotsan hannunsa dayake daddabe da madaran daya debo wanda ya sakasa dakatawa daga abinda yake dubawa a wayan ya kalleta yana kallan yanda bakinta ke taunawa bayan yaji tsotsan dataiwa yatsar hannunsa har cikin kirjinsa da qashin bayansa.
Batasan abinda yake kalla ba wayarta daya bata take kalla tana bin sakonnin Neesah dake jere da kallo tana karantawa tana murmushin dayake sake kashesa.
Sake diba yayi da hannunsa yakai bakinta ta bude baki ta amsa batareda tana kallansa ba dan idonta na kan wayar,
Yana zare hannunsa data sake tsotsa a wannan karan kasa riqe abinda yaji yayi sai saukan harshensa taji a bakinta yana lashe lips dinta tareda zirasa ciki yana laso zaqin dayake bakinta wanda ita kuma ta kasa motsi tana tsayawa cak daga abinda takeyi tanajin yana tsotsan bakinta a natse har saida ya lashe komai tas tukuna ya zare bakinsa yana kallanta ita shi take kalla da mamaki da wani irin murmushi fuskanta.
Hannu yakai ciki ya sake debowa ya saka a bakinsa yana jinginar da bayansa a kujeran da suke zaune a kai palonsa ya kalli tsakiyar idanuwanta yana jiranta kafin tayi kowane irin motsi wayar Ammi dake tsakiyarsu tayi ringing din daya hana abinda yake shirin faruwa ya farun.
Leylah ce ta kira tana baro bangaren Asim,
Daukan wayar Bahar tayi idanuwanta na kansa kaman yanda nasa suke akanta bai daukesu ba sunyi ciki sosai da buguwa da wata irin kwantacciyar soyayyarta.
Tana dauka yaji abinda tace ya lumshe idanuwansa bai budeba yanaji ta tashi daga jikinsa tana daukan wayarta data Ammin a hannunta zata bar gurin ya kama hannunta daya ya dawo da ita kai tsaye yayi kissing gefen fuskanta kafin ya saketa yana kallo ta fice daga dakin tana murmushi me kyau.
Tana fitowa take securities suka miqe suna bude mata kofar ficewa bangaren kansu a qasa cikeda girmamawan da suka saba.
Tana ficewa daga hanyar gabaki daya tana kama hanyar bangaren Ammi leylah ta bullo suka nufi bangaren Ammin kowannensu a dan tsarge.
Ita Leylah kunyarta da jin nauyinta akan mum dinta da Ammi harma da Maa sakinah sunyi sunyi da ita akan ta koma taqi yadda ta koma kuma ta kasa fadan komai akan abinda yake faruwa dan haka suka kyaleta sbd jiran Dad dinta ya dawo dan a tinaninsu auren ya riga ya qare ne batason fada jiran takeyi a dad nata ya dawo a zauna.
Dan hakanne take jin kunyar bayan taqi yadda takoma ta kuma qi cewa komai a ganta tana zuwa gurinsa batasan me zatace ba kuma hakama bazata iya kwasa ta komaba batareda tasan matsayinta ba.
Koda suka shigo bangaren gaban Bahar yafi faduwa da shiga fargaba amma ganin ba kowa a palo ya sakasu wucewa daki batateda bata kowane lokacin ba.
Suna shiga kai tsaye wanka Bahar ta wuce toilet tayi ta gasa jikinta da kyau kafin tafito ta sake cin abinci kadan ta kwanta bacci koma awa daya ne kafin 11 tayi.
Itama leylah kwantawan tayi sbd already tayi wanka acan tana kwantawa baccin da bata samu tayiba shine ya dauketa.
#MAMUH
09033181070
[05/01, 2:51 pm] Dasoo: HAYATEEM
Mamuhgee
151
Ammi da daddare bata nemesu ba sbd itama ba anan din ta kwana ba saida safe ta nemesu shima ba dakinsu taje ba jinsu shiru ya saka ta aika naimah dubowa saigashi naiman tace basa nan,
Maa sakinah data san babu wanda ta kwana a bangaren duka su biyun sbd taje da daddare dubosu ba kowa kuma har wani dare tana dakin tana gadinsu amma ba wadda ta dawo dan haka shiru tayi batace komaiba har naiman ta dawo ta sanar da Ammin basa nan.
Shiru Ammin tayi amma batai tinanin komaiba tinda suna tare tasan NUAB bazai samu ganin Bahar din bama tinda suna bangaren Zuhrah.
Wayar zuhrah taso kira taji ko suna can din sai bataga wayarta ba sai kawai ta share ta kama wata hidimar.
Babu wanda ya sake fitowa dan haka basu hadu ba sai after 11.