Sashe 72
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bazata iya saka kanta a tsaka me wuya ba shiyasa ta fada gaskiyar kai tsaye sbd lokaci yayi da kowa zai fuskanci abinda yake zahirin gaskia.
Shiru yayi idanuwansa na dan fara sauyawa kirjinsa na fara nauyi zuciyarsa na fara wani irin daci da jin wata irin damuwa na lullubesa sbd da gaske Amminsa takeyi Sultan zata zaba akansa.
Kofar dakin Bahar ce ta bude a natse wanda ya saka Maa sakinah juyawa ta kalli kofar daidai nan Bahar din ta sako kai a palon sanye da kayan bacci riga da wando marasa tsayi ko kadan amma ta sako hijabi dogo har qasa yana ja sbd tinanin mijin leylah din yana nan kuma tana buqatan dauko abu a dakin maa sakinah.
Batasan dashi ba saida tayi taku biyu ta tsaya cak sbd qamshin daya ratsa hancinta ahankali ya shiga kanta har zuwa kirjinta ya bawa zuciyarta ahankali cikin wani sanyi daya saka jikinta sanyi ta dago ahankali.
Numfashi me zafi na abinda yake cin zuciyarsa ya sauke yana hadiye fushinsa tareda dago fararen idanuwansa dake kashe kowace mace akansa ya sauke akanta,
Barin gurin maa sakinah tayi tana komawa dakinta tareda masa saida safe,
Kallo daya yayi mata dukkanin abinda yake jin yana cinsa yaji yafara sauka ahankali yana narkar da zuciya da sakar da duk wata zafin dake jini da zuciyarsa.
Kasa dauke idanuwansa yayi daga kanta yana jin duniyarsa ta tsaya cak,
Lumshe idanuwansa yayi tareda sake wani numfashin da taji saukansa har cikin ranta itama ta sauke idanuwanta ahankali tanajin idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan na mene ba.
#MAMUH
09033181070
[20/01, 2:19 pm] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
145
Saukan tafin hannunsa me sanyi taji a gefen fuskarta batareda tasan ya iso gabanta ba daya sanyata dago idanuwanta ta sauke masa yaji yana sake rasa kansa dan kuwa ayau ya gama tattarda itace farin ganinsa da babu abinda yake sauke fushinsa a lokaci daya idan ba itaba.
'Finally Yar Ammi' ya furta da wani irin sautin daya saka tsigar jikinta tashi ta sauke idanuwanta qasa daga kallansa tana jin maganar datake son fada masa idan sunzo akan Ammi da zata tambayesa suna bacewa daga bakinta amma batajin zata iya barin ta kasa fadarsu sbd zata iya somewa a gaban Ammi idan ya bude bakinsa yace magana zaiyi.
Motsi bakinta ya fara wanda yakeson furta magana amma ta kasa sbd komai na jikinta daya mace.
Kallanta yakeyi batareda motsawaba kallan da bai taba yiwa kowace irin halitta shi ba ya gangara da idanuwan a bakinta dayake motsi yagane magana takeson furtawa dan haka dauke hannunsa daga fuskanta yana sake bude baki yace
'Inason koma menene bakin yakeson furtawa a karan farko'
Kama hannunta yayi zuwa dakinta wanda tayi saurin cin burki tana kallansa da sauri ta girgiza masa kai.
Oh ok' yace yana juyawa da ita suka nufi kofa suka fice.
Suna fita taga suna kokarin nufar bangarensa dan haka da sauri ta sake cin burki tana kokarin zare hannunta.
Wani kallan yasake mata kafin ya dakata a hankali yana binta da wani irin kallo sbd ya karanci tsoronta a bayyane wanda ya saka jikinsa sake mutuwa akanta.
A sanyaye ta bude baki tace
'Magana ne kadai nakeson muyi banason Ammi tasan bana nan'
Kafeta yayi da idanuwansa yana mata kallan da zuciyarta ke tabbatar mata da mutuwa yakeyi akanta hakama itama tata zuciyar kasa riqe kanta takeyi akansa da duka kallan dayake mata wanda yake kawar da duka tsoro da shakka tareda fushin datakeyi akansa tanajin ganinsa kadai na bude nutsuwan data rasa ta dauke idanuwanta daga kallan dayake mata a hankali.
Danne zuciya da feelings dinsa yayi a cikin yanayi na karfin hali sbd Su aleey da securities din dake tareda su a bayansu nesa kadan biye dasu ya dan sauke numfashi me sanyi da nutsuwa kafin ya bude baki yace
'Na fahimta you just wanna talk right?
Ammi bazata taba sanin bakya nan ba sbd tana gurin Sultan'
Hannunta ya dan sake kamewa a cikin nasa din daman bai saketa ba ya jata a natse suka fara takawa zuwa bangaren nasa tana jin tsoro da nutsuwa a lokaci daya amma koma menene ta zabi magana dashi akan yayi mata alkawarin bazai taba maganar da Ammi zata iya tambayarsa ba ita shine kadai abinda take so.
Tsit hanyar take babu kowa ba motsin kowa sbd matiqar ya gifta wannan hanyar ta zuwa bangaren iyaye mata zuwa gurin Ammin babu me sake bi hanyar zaa tare farkonta da karshenta har sai ya gama ya fito koda kuwa awanni nawa zaiyi dan haka har suka taka a hankali a cikin wata nutsuwa suka bar bangaren babu kowa da komai,
Hanyar bangarensa suka nufa wadda take dauke da wani irin hasken dayafi koina a hanyar dan haka suna sako kai a hanyar aka fara kashe wutar hanyar daya bayan daya ana hana kowane haske haske kaskesu sbd aleey daya tura sakon a kashe wutar hanyar da gaggawa.
Duhu mara cutatarwa hanyar ta dauka har saida suka isa bakin main kofar shiga wadda haskenta baiyi yawan na hanyar ba dan haka miqewa masu tsaron kofar sukai suna wangale kofar kansu a qasa duka dan haka basu ma iya ganin Bahar dake tareda shi ba tayi shiru itama har lokacin hannunta yana cikin nasa suka shige.
Har kofar palo Aleey yake biye dasu suna shigewa shine ya rufe kofar tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi kafin ya juyo ya sauko stairs ya dawo ya kalli tarin securities din baiyi doguwan magana ba yace sultan yana tareda GHAZ princess dan haka ba shiga ba fitan kowa a duniyar nan ko waye kuwa har sai tabar bangaren ko zuwa yaushe ne.
Cikin tsayuwa akan umarninsa suka gyada kai suna komawa kan aikinsu shi kuwa dakinsa ya nufa yana kashe wayarsa gabaki daya dan kada ma aikin da zai sakasa katse hutawan iyayen gidansa ya taso.
Suna shiga palon qamshinsa da sanyin aircon suka sauka akan fuskanta suna shiga hancinta da ratsa zuciyarta ta sauke kanta qasa tana kasa kallan yanayin tsarin da ayanzu yake sbd komai na duniyar bangaren ya sauya bama inda ta sani bane kwata kwata.
Kai tsaye palonsa na kurya wanda daga shi sai bedroom dinsa ya nufa da ita suna shiga taji wani yar a jikinta sbd anan ne qamshinsa yafi karfi da shiga hancinta ta zare hannunta ahankali tana zaunawa akan sofa cikin nutsuwa kafin ta dago ta kallesa yana zaunawa gefenta a natse idanuwansa a kafe kanta sbd ya kasa riqe abubuwan dayake ji a xuciyarsa na bayyarnata gabansa ayau a lokacinda bai taba tsammata ba dan xuwansu daga saka yaji sa kawai.
Zaunawansa gefenta gap da ita kafafunsu na gogan na juna ya sakata sauke kanta taji hannuwansa biyu sun kama hannunta daya ya shigar dashi cikin tafin hannunsa ya hade tafin hannuwansu ya sauke ajiyan zuciya a karo na babu adadi ya tsurawa hannuwanta ido yana kalla jikinsa na sanyi ya kasa fadan komai sbd ayau itace zata fada yana saurara.
Jin shiru ya sakata dago idanuwanta ta kalli fuskarsa ya dago ya zuba mata idanuwansa da suka sakata kokarin kasa magana ta sauke ajiyan zuciyar daya sakasa bude baki a natse yace
'Yar Ammi kina dafani da wannan shirun dahuwan da bazan moru ba so pls say something'
Ratsa maganar tayi ta lumshe ido tana kokarin zare hannunta daga nasa ya sake riqewa da kyau yana hana hannuwansu rabuwa idonsa akanta.
Kaman wanda akaiwa aike ta samu kanta da bude baki tana gaidasa gaisuwan data sakasa mutuwan zaune cikesa mamakin daya sakasa sakin hannuwanta ahankali sbd abu ne dabai taba tsammanin ji a bakinta ba ita kuwa sbd samun biyan buqatan da zata fada masa ne ya sakata gaisuwan duk da batasan ya akai tai gaisuwan ba dan haka ganin mamakinsa ya sakata kokarin juyar da fuskarta gefe wadda bai bar hakan ba ya taro fuskan da tafin hannuwansa biyu yana dawo da ita seti da tasa yana kafe ta da ido farin cikin da baisan dashi ba a rayuwansa yana mamaye kirjinsa ahankali.
Bakinsa yakai gefen fuskarta yayi kissing ahankali kafin ya bude baki yace
'Thank you da wannan gaisuwan yar Ammi,
Thank you da wannan dawowan 'yar Ammi,
Thank you for shigowa rayuwana 'yar Ammi,
Thank you ga dandanon yanayin rayuwan da kika kawo a rayuwana yar Ammi,
Yar Ammi thank you for being You...
Tashi tsigar jikinta sukai ahankali ta kasa motsawa sbd kowace kalmansa tana fitowa ne daga bakinsa direct duminta yana sauka akan fuskanta tareda wani irin qamshin mint dayake fitowa daga bakinsa yana shiga hancinta kai tsaye yana ratsa kanta da kwakwalwanta.
Goshinta yakai lips dinsa yayi kissing cikin sanyi yana saka tafukan hannuwansa cikin wuyanya yana kamowa ahankali ya matso da ita sosai gap da fuskansa numfashinsu ya hadu ta rufe ido ahankali tanaji ya bude baki ya tambayeta yaya take tsawon wannan lokacin,
Qin amsawa tayi ta sbd jin zafin zancen daya dawo mata kadan a kirji ta bude baki ahankali tace
'Ammi tasan da tafiya Birmingham,
Tana fushi dani,
Bazan iya ganin fushinta ba,
Pls kada ka gaya mata komai akan tafiyan dan Allah......
Bakinta dayake maganar ya zubawa idanuwa cikeda wani irin shauki da mamaki sbd bai taba tunanin abinda take son fada ba kenan,
Bude ido tayi akansa tana kalla da jiran amsarsa amma shi bakin datai maganar har lokacin yake kalla yana juya maganar a kunnuwa da zuciyarsa,
Menene yake shirin faruwa akan kawai ya mallaki matar datake tasa Ammin ke shiga damuwa da fushi haka??
Ita kanta Bahar tana tinanin laifi ne kenan ko me da har zata rokesa yayi shiru??
Kaf duniya bayajin idan akwai wanda yakeda zimma da iya karfin zuciyar tambayarsa to babu amsar da bazai iya badawa ba daidai da tambayar da akai...
Ahankali bahar din ta dora tafin hannunta akan hannunsa dake riqe da wuyanta ya tallafo fuskanta ta bude baki da sauti me sanyi tace
'Plss'
Cikin tsakiyar idanuwanta ya kalla da kyau ya bude baki da salon daya sakata lumshe ido batareda tasan tayi hakan ba wanda shikuma hakan ya sake taba zuciyarsa tabawa me karfi yace
'I'm sorry Yar Ammi'
Shiru yayi idanuwansa na dan fara sauyawa kirjinsa na fara nauyi zuciyarsa na fara wani irin daci da jin wata irin damuwa na lullubesa sbd da gaske Amminsa takeyi Sultan zata zaba akansa.
Kofar dakin Bahar ce ta bude a natse wanda ya saka Maa sakinah juyawa ta kalli kofar daidai nan Bahar din ta sako kai a palon sanye da kayan bacci riga da wando marasa tsayi ko kadan amma ta sako hijabi dogo har qasa yana ja sbd tinanin mijin leylah din yana nan kuma tana buqatan dauko abu a dakin maa sakinah.
Batasan dashi ba saida tayi taku biyu ta tsaya cak sbd qamshin daya ratsa hancinta ahankali ya shiga kanta har zuwa kirjinta ya bawa zuciyarta ahankali cikin wani sanyi daya saka jikinta sanyi ta dago ahankali.
Numfashi me zafi na abinda yake cin zuciyarsa ya sauke yana hadiye fushinsa tareda dago fararen idanuwansa dake kashe kowace mace akansa ya sauke akanta,
Barin gurin maa sakinah tayi tana komawa dakinta tareda masa saida safe,
Kallo daya yayi mata dukkanin abinda yake jin yana cinsa yaji yafara sauka ahankali yana narkar da zuciya da sakar da duk wata zafin dake jini da zuciyarsa.
Kasa dauke idanuwansa yayi daga kanta yana jin duniyarsa ta tsaya cak,
Lumshe idanuwansa yayi tareda sake wani numfashin da taji saukansa har cikin ranta itama ta sauke idanuwanta ahankali tanajin idanuwanta na cikowa da hawayen da batasan na mene ba.
#MAMUH
09033181070
[20/01, 2:19 pm] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
145
Saukan tafin hannunsa me sanyi taji a gefen fuskarta batareda tasan ya iso gabanta ba daya sanyata dago idanuwanta ta sauke masa yaji yana sake rasa kansa dan kuwa ayau ya gama tattarda itace farin ganinsa da babu abinda yake sauke fushinsa a lokaci daya idan ba itaba.
'Finally Yar Ammi' ya furta da wani irin sautin daya saka tsigar jikinta tashi ta sauke idanuwanta qasa daga kallansa tana jin maganar datake son fada masa idan sunzo akan Ammi da zata tambayesa suna bacewa daga bakinta amma batajin zata iya barin ta kasa fadarsu sbd zata iya somewa a gaban Ammi idan ya bude bakinsa yace magana zaiyi.
Motsi bakinta ya fara wanda yakeson furta magana amma ta kasa sbd komai na jikinta daya mace.
Kallanta yakeyi batareda motsawaba kallan da bai taba yiwa kowace irin halitta shi ba ya gangara da idanuwan a bakinta dayake motsi yagane magana takeson furtawa dan haka dauke hannunsa daga fuskanta yana sake bude baki yace
'Inason koma menene bakin yakeson furtawa a karan farko'
Kama hannunta yayi zuwa dakinta wanda tayi saurin cin burki tana kallansa da sauri ta girgiza masa kai.
Oh ok' yace yana juyawa da ita suka nufi kofa suka fice.
Suna fita taga suna kokarin nufar bangarensa dan haka da sauri ta sake cin burki tana kokarin zare hannunta.
Wani kallan yasake mata kafin ya dakata a hankali yana binta da wani irin kallo sbd ya karanci tsoronta a bayyane wanda ya saka jikinsa sake mutuwa akanta.
A sanyaye ta bude baki tace
'Magana ne kadai nakeson muyi banason Ammi tasan bana nan'
Kafeta yayi da idanuwansa yana mata kallan da zuciyarta ke tabbatar mata da mutuwa yakeyi akanta hakama itama tata zuciyar kasa riqe kanta takeyi akansa da duka kallan dayake mata wanda yake kawar da duka tsoro da shakka tareda fushin datakeyi akansa tanajin ganinsa kadai na bude nutsuwan data rasa ta dauke idanuwanta daga kallan dayake mata a hankali.
Danne zuciya da feelings dinsa yayi a cikin yanayi na karfin hali sbd Su aleey da securities din dake tareda su a bayansu nesa kadan biye dasu ya dan sauke numfashi me sanyi da nutsuwa kafin ya bude baki yace
'Na fahimta you just wanna talk right?
Ammi bazata taba sanin bakya nan ba sbd tana gurin Sultan'
Hannunta ya dan sake kamewa a cikin nasa din daman bai saketa ba ya jata a natse suka fara takawa zuwa bangaren nasa tana jin tsoro da nutsuwa a lokaci daya amma koma menene ta zabi magana dashi akan yayi mata alkawarin bazai taba maganar da Ammi zata iya tambayarsa ba ita shine kadai abinda take so.
Tsit hanyar take babu kowa ba motsin kowa sbd matiqar ya gifta wannan hanyar ta zuwa bangaren iyaye mata zuwa gurin Ammin babu me sake bi hanyar zaa tare farkonta da karshenta har sai ya gama ya fito koda kuwa awanni nawa zaiyi dan haka har suka taka a hankali a cikin wata nutsuwa suka bar bangaren babu kowa da komai,
Hanyar bangarensa suka nufa wadda take dauke da wani irin hasken dayafi koina a hanyar dan haka suna sako kai a hanyar aka fara kashe wutar hanyar daya bayan daya ana hana kowane haske haske kaskesu sbd aleey daya tura sakon a kashe wutar hanyar da gaggawa.
Duhu mara cutatarwa hanyar ta dauka har saida suka isa bakin main kofar shiga wadda haskenta baiyi yawan na hanyar ba dan haka miqewa masu tsaron kofar sukai suna wangale kofar kansu a qasa duka dan haka basu ma iya ganin Bahar dake tareda shi ba tayi shiru itama har lokacin hannunta yana cikin nasa suka shige.
Har kofar palo Aleey yake biye dasu suna shigewa shine ya rufe kofar tareda sauke ajiyan zuciya me sanyi kafin ya juyo ya sauko stairs ya dawo ya kalli tarin securities din baiyi doguwan magana ba yace sultan yana tareda GHAZ princess dan haka ba shiga ba fitan kowa a duniyar nan ko waye kuwa har sai tabar bangaren ko zuwa yaushe ne.
Cikin tsayuwa akan umarninsa suka gyada kai suna komawa kan aikinsu shi kuwa dakinsa ya nufa yana kashe wayarsa gabaki daya dan kada ma aikin da zai sakasa katse hutawan iyayen gidansa ya taso.
Suna shiga palon qamshinsa da sanyin aircon suka sauka akan fuskanta suna shiga hancinta da ratsa zuciyarta ta sauke kanta qasa tana kasa kallan yanayin tsarin da ayanzu yake sbd komai na duniyar bangaren ya sauya bama inda ta sani bane kwata kwata.
Kai tsaye palonsa na kurya wanda daga shi sai bedroom dinsa ya nufa da ita suna shiga taji wani yar a jikinta sbd anan ne qamshinsa yafi karfi da shiga hancinta ta zare hannunta ahankali tana zaunawa akan sofa cikin nutsuwa kafin ta dago ta kallesa yana zaunawa gefenta a natse idanuwansa a kafe kanta sbd ya kasa riqe abubuwan dayake ji a xuciyarsa na bayyarnata gabansa ayau a lokacinda bai taba tsammata ba dan xuwansu daga saka yaji sa kawai.
Zaunawansa gefenta gap da ita kafafunsu na gogan na juna ya sakata sauke kanta taji hannuwansa biyu sun kama hannunta daya ya shigar dashi cikin tafin hannunsa ya hade tafin hannuwansu ya sauke ajiyan zuciya a karo na babu adadi ya tsurawa hannuwanta ido yana kalla jikinsa na sanyi ya kasa fadan komai sbd ayau itace zata fada yana saurara.
Jin shiru ya sakata dago idanuwanta ta kalli fuskarsa ya dago ya zuba mata idanuwansa da suka sakata kokarin kasa magana ta sauke ajiyan zuciyar daya sakasa bude baki a natse yace
'Yar Ammi kina dafani da wannan shirun dahuwan da bazan moru ba so pls say something'
Ratsa maganar tayi ta lumshe ido tana kokarin zare hannunta daga nasa ya sake riqewa da kyau yana hana hannuwansu rabuwa idonsa akanta.
Kaman wanda akaiwa aike ta samu kanta da bude baki tana gaidasa gaisuwan data sakasa mutuwan zaune cikesa mamakin daya sakasa sakin hannuwanta ahankali sbd abu ne dabai taba tsammanin ji a bakinta ba ita kuwa sbd samun biyan buqatan da zata fada masa ne ya sakata gaisuwan duk da batasan ya akai tai gaisuwan ba dan haka ganin mamakinsa ya sakata kokarin juyar da fuskarta gefe wadda bai bar hakan ba ya taro fuskan da tafin hannuwansa biyu yana dawo da ita seti da tasa yana kafe ta da ido farin cikin da baisan dashi ba a rayuwansa yana mamaye kirjinsa ahankali.
Bakinsa yakai gefen fuskarta yayi kissing ahankali kafin ya bude baki yace
'Thank you da wannan gaisuwan yar Ammi,
Thank you da wannan dawowan 'yar Ammi,
Thank you for shigowa rayuwana 'yar Ammi,
Thank you ga dandanon yanayin rayuwan da kika kawo a rayuwana yar Ammi,
Yar Ammi thank you for being You...
Tashi tsigar jikinta sukai ahankali ta kasa motsawa sbd kowace kalmansa tana fitowa ne daga bakinsa direct duminta yana sauka akan fuskanta tareda wani irin qamshin mint dayake fitowa daga bakinsa yana shiga hancinta kai tsaye yana ratsa kanta da kwakwalwanta.
Goshinta yakai lips dinsa yayi kissing cikin sanyi yana saka tafukan hannuwansa cikin wuyanya yana kamowa ahankali ya matso da ita sosai gap da fuskansa numfashinsu ya hadu ta rufe ido ahankali tanaji ya bude baki ya tambayeta yaya take tsawon wannan lokacin,
Qin amsawa tayi ta sbd jin zafin zancen daya dawo mata kadan a kirji ta bude baki ahankali tace
'Ammi tasan da tafiya Birmingham,
Tana fushi dani,
Bazan iya ganin fushinta ba,
Pls kada ka gaya mata komai akan tafiyan dan Allah......
Bakinta dayake maganar ya zubawa idanuwa cikeda wani irin shauki da mamaki sbd bai taba tunanin abinda take son fada ba kenan,
Bude ido tayi akansa tana kalla da jiran amsarsa amma shi bakin datai maganar har lokacin yake kalla yana juya maganar a kunnuwa da zuciyarsa,
Menene yake shirin faruwa akan kawai ya mallaki matar datake tasa Ammin ke shiga damuwa da fushi haka??
Ita kanta Bahar tana tinanin laifi ne kenan ko me da har zata rokesa yayi shiru??
Kaf duniya bayajin idan akwai wanda yakeda zimma da iya karfin zuciyar tambayarsa to babu amsar da bazai iya badawa ba daidai da tambayar da akai...
Ahankali bahar din ta dora tafin hannunta akan hannunsa dake riqe da wuyanta ya tallafo fuskanta ta bude baki da sauti me sanyi tace
'Plss'
Cikin tsakiyar idanuwanta ya kalla da kyau ya bude baki da salon daya sakata lumshe ido batareda tasan tayi hakan ba wanda shikuma hakan ya sake taba zuciyarsa tabawa me karfi yace
'I'm sorry Yar Ammi'