← Book details Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 74 OF 112

Sashe 74

Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ahankali hannuwanta sauka tsakiyar bayansa tana dan rungumesa cikeda zazzafan son da itama yake fin karfinta tana sauke numfashi me sanyi tana karban dik wani sakonsa dayake isa a jikinta.

Jin rungumar datai masa ya sakasa dakatawa yana dagowa yana binta da kallo mamakinta ayau zasu kashesa...

Kasa motsawa yayi sbd kada ya raba hannuwanta daga rungumar datai masa din ya goga gefen fuskansa cikin sanyi a lips dinta yana lumshe ido sbd fatar lips dinsa datake saka temperature dinsa hawa,

Juyowa yayi da dayan gefen fuskansa ya sake gogawa a lips dinta yana jan wani numfashin da iskansa ya fita ya sauka akan kunnanta ta sake rungumesa da dan karfi tana jan numfashi tareda rufe ido.

Hancinsa yakai ahankali shima akan lips dinta ya goga ahankali wanda ba tsammani yaji saukan kiss dinta akan hancin nasa wata vibration ce me karfi ta saukar masa ya bude idanuwa daqyar akanta sun sauya sunyi ciki cikin shauqi da shock ya kalleta,

Bude hannuwanta tayi daga bayansa zata sakesa ya rungumeta da karfi yana dora lips dinsa a fatar kunnenta yafara sakar mata lafiyayyan kiss kafin ya bude baki cikin tsakiyar kunnen yace

'AYANAH BAHARRR'

Yarrr tsigar jikinta ta tashi gavaki daya sbd yanda ya ambaci suna a cikin kunnenta ta sake rungumesa da karfi tana kasa ko iya amsawa sbd maqoshinta daya bushe daqyar ta iya furta 'water'

Saida numfashinsa dayake yankewa ya dan daidaita daga rungumar datai masa me karfi ya iya sakinta a karan farko da wani ya sakasa aiki ko ya aikesa a rayuwansa tinda yazo duniya kuwa dan kuwa ko da yana yaro matsayin da aka haifesa akai na LEUL boyem babu wanda ya taba sakasa aiki koda kuwa mahaifiyar data haifesa ne sai ayau.

Akwai fridge a palon nasa dan haka shi ya nufa ya bude ya dauko mata ruwa mara sanyi sbd ba barinsa kunne koda yaushe sbd baya wani shan ruwan sanyi sosai.

Ruwan ba sanyi sosai daidai yana da zata iya sha dan haka ya dawo yana binta da kallo a natse ya zauna gabanta kan table din dayake gaban nata suna facing juna kafafunsu na gogan na juna ya daga ruwan ahankali ya bude mata da kansa ya nufi bakinta da roban ruwan yana kallan bakinta.

Bude baki tayi ahankali ta kurba ruwan kadan sukabi maqoshinta suka wuce suna jiqasa da bushewan da yayi take.

Bin maqoshin nata yayi da ido lokacinda wasu ruwan suka zubo daga roban zuwa bakinta suka zuba suna bin maqoshinta da wuyanta ahankali suna gangarawa cikin hijabinta daya rufe fiyeda rabin wuyan,

Jin tayi bata dena jin bushewan maqoshin ba ta sake kurban ruwan da yawa wanda suka zuba a hijabinta ya dakata da janye roban daga bakinta yana ajiyewa gefe a natse ya kama hijabinta ya zare ma ya ajiye a gefe tareda yiwa kayan jikinta kallo daya ya dago ya kalli cikin idanuwanta data dauke daga kansa tana daukan ruwan da kanta takai bakinta sbd jin ta sake shiga faduwan gaban dake busar da maqoshinta.

Shan ruwan takeyi da sauri hannuwanta na dan rawa shi kuwa yana kallan yanda suke zuba kadan suna bin wuyanta dan haka ba tsammani taji saukan bakinsa a maqoshinta cikin sanyi yana lashe ruwan dake gangarowan da harshensa take roban ta subuce daga hannunta tana zubewa a jikinta gabaki daya harma da fuskarsa dake wuyanta.

Saurin dauke roban ruwan tayi ta ajiye tana kokarin miqa hannu a tissues dake kan table din ya riqe hannunta da hannunsa daya yana girgiza mata kai ahankali kafin yakai bakinsa a fatar maqoshin wuyanta ya fiddo harshensa ya lasa ruwan ya lumshe ido ita kuwa wata numfashi taja da karfi tana damqesa sa hannunta daya tana qanqamesa.

Lasarta yakeyi a natse cikin salon sanyi yana bin fatar maqoshin daki daki tin daga farko har karshensa inda ya isa kirjinta ya dakata yana kafe kirjinta da ido inda ruwan suka gangara har cikin rigarta duka jiqa rigar wadda ta lafe a fatarta mudamman shatin kirjinta da shape dinsa tas ya fito ya hadiye wani mayen yawu yana kai bakinsa a natse kan botir na gaban tigarta ya kama na farkon da bakinsa ya ba zaresa yayiba hakorinda ya saka ya masa tauna daya take ya rabe biyu ya furxo sa waje a hankali ya jefar ya sake maida bakinsa a na biyun shima ya ballosa ya jefar yana isa ana ukun yana dora bakinsa idanuwansa suka sauka cikin rigar take wani yawu masu karfi suka wuce maqoshinsa ya tauna botirin da karfin daya sakata sake matsesa ya furzosa da karfi yana saka harshensa akan fatar tsakiyar kirjinta data raba kirjinta ya lasa yana saka hannuwansa biyu ya qarasa bude rigar gabaki tana rasa botiranta da suka ringa fixgewa suna sama suna gadowa qasa.

Bude rigar da zareta a lokaci daya yayisu yana dora tafin hannunsa a fatan bayanta ya matso da ita jikinsa sosai tareda rankwafowa akanta daga xaunen datake yana saukan da kansa zuwa cikinta yana baya da ita kadan ya dora lips dinsa akan Cibiyarta ta sake qamqamesa zata ambaci Amminta a rikice sai hannunsa ya dauka a bakinta ya hanata furta komai yana gangaro da bakinsa mararta ta sauke kiss me sanyi ya sake gangaro da kansa qasanta ya shaqi wani qamshin dayake fitowa ya lumshe ido yana ambatar sunan Allah a zuciyarsa sbd jin kaman ze bar duniya da abinda yake ji.

Bakinsa yakai akan robar wandon baccin dayake jikinta yajasa qasa ahankali yana dora tafin hannunsa akan kirjinta duka biyun yana jero mata numfashi masu dumin zafi a fatar mararta da hancinsa yake seti da gurin.

Da bakinsa ya qarasa zare mata shi tas kafin ya zare rigar jikinsa yana saketa anan qasa ya dagota ya hadesu dakyau hannunsa daya na bin fatar jikinta ya sake hade bakinsa da zazzafan soyayya da shauqi yafara kissing nata zuqar yawun bakinta yana tsotsanta dakyau kafin ya dagata batareda ya raba jikinsu ko bakinsu ba ya nufi bedroom dinsa dasu a hakan suna shiga bai tsaya koinaba sai a tsakiyar gadonsa dayake tsakiyar dakin zagaye da wata lafiyayya kyawawar luxury net datake zagaye da royal bed din dakin da tsari da haduwansa babu irinsa a kaf cikin masaurautar.

Tinda lumtse cikin gadon da ita suka shige cikin lafiyayyun luxury beddinga masu laushin dake gadon wani numfashinsu ne ke fitowa ahankali yana gauraya dakin yana tada tsigar dakin dayake tsit numfashin kadai yake fitowa yana qaruwa yana yawa.

Lafiyayyan haduwa sukai wadda ta basa abinda bai taba jiba sbd ayau din ta kasa danne shauqinta duka ta basa damar samunta cikin kauna da soyayyar da suke tabbatarwa me karfin gaske.

Ya jima da ita a jikinsa yana making love da ita kafin suka samu nutswan daya rungumeta a jikinsa suna samun bacci jiki a mace cikin juna rungume tattare da manta duniya da kowa na cikinta.

Asubar fari ma haka suka sake sauya niimar dakin da numfashinsu me karfi da shauqi da tada hankali har tsawon lokaci kafin sukai wanka sukai sallah suna gama addua ta daga masa hankali da kansa ya sako mata kayan sanyinsa a jikinta kafin ya saka mata hijabinta ya rakota batareda da kowa ya biyosa ba har kofar dakinta ta shige batareda kowa ya tashi ba sbd akwai duhun asuba har lokacin.

Dazai fice ne motsinsu daya saka maa sakinah fitowa tayi arba dashi kafin ta tabbatarda shine ta shiga mamaki harya gaidata ya saka kai ya fice kaman ba shine sultan dayake mulkin qasa guda ba.

Yana komawa shirin geamin yayi ya nufi geamin room dinsa ya fara daidai nan aleey ya shigo shima yana joining dinsa batareda kowannesu yayi magana ba bayan gaidasa da aleey yayi yana satar kallansa.

Itama tana shiga hijabinta kawai ta zare ta haye gadonta ta shige bargo take bacci me nauyi da nutsuwa ya dauketa.

Bacci na dauketa Maa sakinah dake tsaye palo bata gama futa mamakin abinda idanuwanta suka ganiba saiga leylah da Asim sun shigo palon suma yana riqe da hannunta tana jikinsa kwance sanye da kayan sanyinsa itama.

Suna ganin maa sakinah din wadda ta sake baki tsoro na kamata da abinda yake faruwa a daren sukai saurin sakin juna yana gaidata ya juya shima ya fice,

Cikin tsananin jin nauyi da wata irin kunya me girma leylah ta gaida Maa din ta sulale ta wuce sum sum zuwa ciki.

Dakin Bahar ta nufa tana shiga Bahar data fara bacci ta tashi da dan sauri cikin fargaban dauka Ammi ce ko Maa ganin Leylah ya sakata sauke ajiyan zuciya suka kalli juna leylah ta qaraso tana dan basarwa suka gaisa bata tsaya komai ba tafara cire kayan jikinta zata ajiye idanuwanta suka sauk akan kayan NUAB me boyem dake ajiye a kan sofa sai a lokacin ma taji dakin na kamshin kayan dan haka ta juyo ta kalli Bahar wadda ta kalleta ta kalli kayan.

Saukowa gadon tayi ta dauki kayan ta nufi closet dinta ta saka ta dawo ta haye gadon tana fuskewa ta kwanta.

Leylah datake mamaki ta tabbatar da ba shine yaxo ba Bahar ce kwana acan sbd gashinan ya sako mata kayan sanyin asubar me karfi batace komaiba murmushi kawai tayi sbd ita kanta tasan wane feelings ne ahakan tinda itama a cikin yanayin take.

Kwantawa tayi a gefen gadon daya itama tana shigewa bargo ta rufe idanuwanta.

Maa sakinah still tana gurin tsaye Ammi ta dawo itama kai tsaye a natse suka gaisa ta wuce bedroom dinta dole maa sakinah tayi dakinta tana ganin gwara taje ta kwanta dan bazatai shedun kowaba a wannan lamarin idan aka tashi rikicewa.
#MAMUH
09033181070

PLS INA ROKON ALFARMAR KWANA BIYUN NAN INADA BIKIN BROTHER NAMU DA AKEYI DAGA YAU WEDNESDAY ZUWA SATURDAY INSHA ALLAH ZAMU KAMMALA DAN HAKA PLS ZAA RIQA UZURI KAFIN KAMMALA BIKIN DUK DA INSHA ALLAH MUNA KAN HANYAR KAMMALA BOOK DIN DA YARDAR ALLAH.
THANK YOU
[03/01, 12:41 pm] Dasoo: HAYATEEM
Mamuhgee

147
Bacci me nisa da karfi dukansu suka samu sukai har rana ta fito ba wanda ya fito dan haka bangaren yake shiru ba hayaniya sosai dan kuwa ko su maa basu wani fito ba suna dakunansu kowa da abinda yakeyi.
Chapter 74 · 0% Book details