Sashe 67
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su kuwa su maa ganin ta sake ta warke ras ya sakasu sake kwantar da hankalinsu suna fuskantar rayuwa Tenya naci gaba da mata irin gyara da bata abubuwan da suke bata acan baya tin farko a gaban Ammi sbd daman haka akewa mata yayan sarautar boyem anafin shekaru ana musu irin wainnan abubuwan kafin aurensu wanda yake bin jikinsu tini tin kafin su saka ran aure ma dan haka Ammi ma bata damuba wayarta take yi itama da na sultan idan kuma tayi da NUAB sai taji tana shiga tsoro da shakka da fargaba dan haka a yanxu babu abinda yake bata tsoro da fargaba irin zuwa boyem sbd fuskantar NUAB.
Bayan kwanaki da dawowan Ammin Bahar ta warke ras ta koma harkokin gabanta na karatu da classes dinta duk da wannan karan sam ta dena yawo kai tsaye koina daga school sai gida sai kuma classes dinta masu mahimmanci data zaba ta zubar da sauran tana jin bata buqatan hayaniyar da yawa a rayuwanta yanxu sbd ko jikinta a yanzu kaman ba nata take jinsa ba.
Satinta hudu rabonta dashi rabonta da kamshinsa rabonta da jin koda muryansa sbd ko waya yakeyi da ammi bata zuwa ta zauna kusa sbd jinsa yana saka zuciyarta cikin rashin nutsuwa da damuwan da batasan ta ina take shigartaba dan haka a duk lokacinda taji Ammin ta ambaci kalmar HAYATEEM take nesa da Ammin sbd kada ta rasa nutsuwanta ta kwanaki.
Kayanta data dawo dasu daga Birmingham kaf qamshinsa sukeyi hakama babu wanda zata daga ko kalla batareda tina abinda ya faru da itaba a lokacinda data sakan dan haka ta tattara su ta maida a suitcase din dataxo dasu daga can ta rife ta kaisu gefen closet dinta ta jere tabarsu acan.
Exams suke kokarin farawa dan haka Neesah datai tafiya ta dawo itama sun dade basu hadu ba dan haka a ranar data dawo kai tsaye gidan su bahar din zata taho ta kwana biyu tukuna ta koma hostel dan haka drivern Bahar dinne yaje har airport ya daukota.
Suna isowa gidan da gudu suka rugume juna tin a palo suna jin kaman sunyi shekara basunga juna ba sunata ihu.
Ihun su ne ya fiddo Ammi data gama waya da zuhrah akan maganar leylah da ba lafiya sosai kuma gashi ta rasa gane musu itada mijinta wanda shima ya kebe kansa ba wata lafiyar.
Da murmushin karfin halin ganin yanda Bahar dinta ke murna ta fito tana jin sanyi a zuciyarta tana kaunar duk abinda zai saka Bahar farin ciki da dariya koma yake sakata shiyasa take kaunar neesah a ranta sbd itace kadai kawar Bahar dinta a duniya kuma kusan itace ta tsaya ta bawa bahar confidence din datake dashi ayau.
Tenya na daki itama ta jiyosu dayake sun saba da hayaniyarsu indai Neesah na gidan dan haka bata fito ba waya takeyi.
Maa sakinah ce datake kitchen ta fito tana ajiye chicken biryani data gamo a dining tana fitowa dining din ta nufo palon.
Dagowa Neesah tayi daga qanqame Bahar din tana kallanta ta dan bugeta da kafadanta tana cewa
'Hey girl naga Birmingham ta sauyaki ko nace Our Sultan 2weeks together na tabbata kinada abubuwan danakeson ji da yawa oya oya.....
Ganin Ammi ya saka Bahar saurin juyawa gabaki daya tana kallan Ammin da itama su biyun take kalla cikin dan mamakin jin Abinda neesah ta fada batareda tasan Ammin ta fito ba duk da bata fahimci me neesah ke nufi ba.
Bahar dauke idanuwanta daga kallan Ammin tayi tana jin zuciyarta na shiga fargaba da tsananin tsoron Ammin ta dan janye daga kusa da Neesah din sbd ta yanke maganarta daidai nan Maa sakinah data iso kuma taji zancen ta sauyasa cikin karfin hali da basarwa da cewa
'Neesah ke da kika biyo gajiyan tafiya kuma kika biyewa bahar kuka tsaya anan kuna ihu'
Neesah na jin hakan ta juya ta kalli Ammi tana basarwa da bayyanarda farin cikin ganin Ammin tana mata sannu da dawowa cikin sakewa.
Amsawa Ammin tayi itama a sake tana rasa zancen fara kamawa sbd sunma rikitar da ita da abinda taji da shima duk ya rikitar da tinaninta sbd sai taji kaman tafiya bahar tayi waye sultan?
Su Sakinah sunsan tafiya tayi?
Sati biyu akace kokuwa?
Shin anya ma bahar dinta ake magana.
Kallan bahar tayi wadda ta sauya a take ta kasa kallanta ya sake sakata tinani ta bisu da kallo har suka shige dakin bahar suka rufo kofar.
Suna shiga neesah ta kalli Bahar zatai magana bahar ta katseta da cewa
'Ammi batasan naje koina you better know wat to say a gabanta'
Janta Neesah datasan sunan Sultan kawai a bakin Aleey wanda koyaushe ta kira tana son magana da Bahar yake cewa tana tareda Sultan kuma baa kai waya.
Har bakin gado ta kaita ta zauna tana kokarin fara gulma bahar ta tureta tana cewa 'kije ki fara barin ki huta da wannan son jin zancen naki'
Dariya neesah tayi tana miqewa ta nufi toilet a lokacin aka shigo mata da akwatinanta guda biyu dakin aka aje.
Ko data fito wanka Bahar na miqe kife a gado tana duba abu wayarta data zubawa ido kaman me jiran shigowan kira.
Shiryawa tayi a cikin kaya marasa nauyi ta saka abayan sallah tayi sallah tana idarwa ruwan dake dakin ta dauka tasha kadan ta mayar ta zauna gefen Bahar wadda tayi shiru a lafe idanuwanta rufe
Tasan ba bacci takeyiba dan haka ta shafi fuskarta me kyau da tsari tareda fixgan hankali tace
'Baby are you missing him??
Bude idanuwa bahar tayi ahankali ta kalli Neesaha din batareda ta motsaba ta kafeta da ido tana rasa abin fada.
Cikin kauna da kulawa Neesah ta kama kan bahar din ta dora akan kafafunta tana shafawa ta fara jero mata tambayoyi dan har lokacin batasan waye shi ba abu daya kawai tasan Bahar din ta fada mata akwai aure a tsakaninsu wanda batasan matsayinsa ba.
Saida aka gama shirya dining suka fito suka samu kowa yana table din kaman munafukai haka suka qaraso suka zauna sbd Bahar ta gama fada mata komai dan haka itama yanxu a tsarge take da kada Ammi ta gano komai akan maganar datai dazu.
Abinci suka fara ci a cikesa kulawa da nutsuwa ba doguwan fira,
Sunyi nisa sosai kaman daga sama maganar Ammi ta sauka kunnuwan dukansu.
'Bahar tayi tafiya ne bayan bananan?
Ina ta tafi?
Ita da wa sukai tafiya???
Dauke wuta kowa yayi a gurin tareda tsit kowa na kasa cigaba da cin abincinsa musamman Bahar din wadda ta qware tafara tari saida Ammin ta ajiye spoon din hannunta ta dauki ruwa takai bakinta tafara bata tana mata sannu cikin sake shiga tinanin tabbacin anyi tafiyar kenan.
Ruwan Bahar tasha kadan ta janye cup din daga bakinta tana dagowa ta kalli Ammin wadda ta kafeta da ido.
Sake maida kanta tayi qasa tana kasa cewa komai gabanta na mugun faduwa.
Maida kallo kansu maa Ammin tayi da mamaki tace
'Ah ah tambaya fa kadai nayi naji anyi maganar tafiyan ne kuma na sani ko akan school ne sukai tafiyan kawai dai naji tinda neesah ta tambaya ba tare suka tafi ba kenan kuma nasan Bahar bazata iya tafiya ita kadaiba shiyasa hakama banason tayi tafiya koinada wainda bata saniba kuma batareda kowa na gida a tareda ita ba.'
Shiru suka sake mata ba wanda ya iya cewa komai sema karfin halin cigaba da cin abinci da sukai musamman tenya da batada abin fada.
Maa sakinah ce tace
'Ai insha Allah bama zata sake tafiya koina ba'
Ko data fada hakan tana cigaba da cin abincinta.
Bahar kasa cigaba da cin abincin tayi gabaki daya ta ajiye ta dauki tissue ta goge bakinta tana daukan ruwa tasha tana ajiyewa ta silale tabar gurin.
Tana barin gurin itama Neesah tabi bayanta amma ita taci sosai sbd tana tareda yunwa sbd tafiya.
Tana barin gurin Ammi ta sauke ajiyan zuciya tareda kallan su maa tenya dakyau ta bude baki tace akwai abinda ya kamata na sani ne??
Wani abin ya faru ne naga kaman ba wanda yaji dadin sanin danayi anyi tafiya.'
Ajiyan zuciya dukansu suka sauke a boye amma ba wanda ya iya cewa komai har lokacin dan haka ta sake shiga zargin akwai abinda ya faru din kenan.
Bata sake cewa komaiba har suka gama ta koma dakinta bayan ta gama komai na shirin bacci ta zauna bakin gado dan qarasa maganarta da Zuhrah da sukeyi akan Leylah da batasan yaya zata fuskanci meyake shirin faruwa ba.
Itace ta saka kiran zuhrah din a lokacin itama zuhran ta gama shirin bacci tana dakinta zaune sbd yunar baya qasar yana kuwait gurin uwargidansa.
#MAMUH
09033181070
[19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
141
Magana sukeyi sosai a natse da neman mafita da shawara a tsakanin Ammin da zuhrah wadda take cikin damuwa tana sake sanar mata da dole akwai matsalar dake tsakanin Leylah din da Asim wadda ta boye ta kasa fada mata amma ita tinda ba yarinya bace tana gani ta sani,
Shuraim ma wanda take neman shawaransa akan komai taso fada masa amma ganin shima tinda ya dawo daga tafiyar da yayi bata gane masa ba a cikin damuwa yake dan haka take tinanin Allah yasa ba matsala suka samuba dukansu da Sultan LEUL sbd sunce yana qasar sun barosa.
Shiru Ammi tayi jin saukan maganar a kunnenta kamar tsawa me karfi zuwa kirjinta amma bata jin taji abinda zuhrah din ta fada dakyau sbd kaman cewa tayi NUAB yazo Oxford shima kokuwa sultan yasar take nufi dan haka tsayar da tinaninta tayi guri daya dan ta fahimta tace
'NUAB kike maganar sun bari anan kokuwa Sultan?
Anan Oxford suka gansa?
'Eh NUAB din dai suka bari anan sbd shima yabar nan kusan satinsa biyar baya nan fa ashe can ya tafi acan suka barosa yandai shuraim ya fada mun'
Sake shiru Ammi tayi tanajin wata zufa na tsinke mata tana sake kasa yadda da abinda zuhrah ke fada,
Tayaya NUAB zai taho Oxford bata saniba dan kuwa koda bata nan tana dawowa su Sakinah zasu fada mata,
Bayan kwanaki da dawowan Ammin Bahar ta warke ras ta koma harkokin gabanta na karatu da classes dinta duk da wannan karan sam ta dena yawo kai tsaye koina daga school sai gida sai kuma classes dinta masu mahimmanci data zaba ta zubar da sauran tana jin bata buqatan hayaniyar da yawa a rayuwanta yanxu sbd ko jikinta a yanzu kaman ba nata take jinsa ba.
Satinta hudu rabonta dashi rabonta da kamshinsa rabonta da jin koda muryansa sbd ko waya yakeyi da ammi bata zuwa ta zauna kusa sbd jinsa yana saka zuciyarta cikin rashin nutsuwa da damuwan da batasan ta ina take shigartaba dan haka a duk lokacinda taji Ammin ta ambaci kalmar HAYATEEM take nesa da Ammin sbd kada ta rasa nutsuwanta ta kwanaki.
Kayanta data dawo dasu daga Birmingham kaf qamshinsa sukeyi hakama babu wanda zata daga ko kalla batareda tina abinda ya faru da itaba a lokacinda data sakan dan haka ta tattara su ta maida a suitcase din dataxo dasu daga can ta rife ta kaisu gefen closet dinta ta jere tabarsu acan.
Exams suke kokarin farawa dan haka Neesah datai tafiya ta dawo itama sun dade basu hadu ba dan haka a ranar data dawo kai tsaye gidan su bahar din zata taho ta kwana biyu tukuna ta koma hostel dan haka drivern Bahar dinne yaje har airport ya daukota.
Suna isowa gidan da gudu suka rugume juna tin a palo suna jin kaman sunyi shekara basunga juna ba sunata ihu.
Ihun su ne ya fiddo Ammi data gama waya da zuhrah akan maganar leylah da ba lafiya sosai kuma gashi ta rasa gane musu itada mijinta wanda shima ya kebe kansa ba wata lafiyar.
Da murmushin karfin halin ganin yanda Bahar dinta ke murna ta fito tana jin sanyi a zuciyarta tana kaunar duk abinda zai saka Bahar farin ciki da dariya koma yake sakata shiyasa take kaunar neesah a ranta sbd itace kadai kawar Bahar dinta a duniya kuma kusan itace ta tsaya ta bawa bahar confidence din datake dashi ayau.
Tenya na daki itama ta jiyosu dayake sun saba da hayaniyarsu indai Neesah na gidan dan haka bata fito ba waya takeyi.
Maa sakinah ce datake kitchen ta fito tana ajiye chicken biryani data gamo a dining tana fitowa dining din ta nufo palon.
Dagowa Neesah tayi daga qanqame Bahar din tana kallanta ta dan bugeta da kafadanta tana cewa
'Hey girl naga Birmingham ta sauyaki ko nace Our Sultan 2weeks together na tabbata kinada abubuwan danakeson ji da yawa oya oya.....
Ganin Ammi ya saka Bahar saurin juyawa gabaki daya tana kallan Ammin da itama su biyun take kalla cikin dan mamakin jin Abinda neesah ta fada batareda tasan Ammin ta fito ba duk da bata fahimci me neesah ke nufi ba.
Bahar dauke idanuwanta daga kallan Ammin tayi tana jin zuciyarta na shiga fargaba da tsananin tsoron Ammin ta dan janye daga kusa da Neesah din sbd ta yanke maganarta daidai nan Maa sakinah data iso kuma taji zancen ta sauyasa cikin karfin hali da basarwa da cewa
'Neesah ke da kika biyo gajiyan tafiya kuma kika biyewa bahar kuka tsaya anan kuna ihu'
Neesah na jin hakan ta juya ta kalli Ammi tana basarwa da bayyanarda farin cikin ganin Ammin tana mata sannu da dawowa cikin sakewa.
Amsawa Ammin tayi itama a sake tana rasa zancen fara kamawa sbd sunma rikitar da ita da abinda taji da shima duk ya rikitar da tinaninta sbd sai taji kaman tafiya bahar tayi waye sultan?
Su Sakinah sunsan tafiya tayi?
Sati biyu akace kokuwa?
Shin anya ma bahar dinta ake magana.
Kallan bahar tayi wadda ta sauya a take ta kasa kallanta ya sake sakata tinani ta bisu da kallo har suka shige dakin bahar suka rufo kofar.
Suna shiga neesah ta kalli Bahar zatai magana bahar ta katseta da cewa
'Ammi batasan naje koina you better know wat to say a gabanta'
Janta Neesah datasan sunan Sultan kawai a bakin Aleey wanda koyaushe ta kira tana son magana da Bahar yake cewa tana tareda Sultan kuma baa kai waya.
Har bakin gado ta kaita ta zauna tana kokarin fara gulma bahar ta tureta tana cewa 'kije ki fara barin ki huta da wannan son jin zancen naki'
Dariya neesah tayi tana miqewa ta nufi toilet a lokacin aka shigo mata da akwatinanta guda biyu dakin aka aje.
Ko data fito wanka Bahar na miqe kife a gado tana duba abu wayarta data zubawa ido kaman me jiran shigowan kira.
Shiryawa tayi a cikin kaya marasa nauyi ta saka abayan sallah tayi sallah tana idarwa ruwan dake dakin ta dauka tasha kadan ta mayar ta zauna gefen Bahar wadda tayi shiru a lafe idanuwanta rufe
Tasan ba bacci takeyiba dan haka ta shafi fuskarta me kyau da tsari tareda fixgan hankali tace
'Baby are you missing him??
Bude idanuwa bahar tayi ahankali ta kalli Neesaha din batareda ta motsaba ta kafeta da ido tana rasa abin fada.
Cikin kauna da kulawa Neesah ta kama kan bahar din ta dora akan kafafunta tana shafawa ta fara jero mata tambayoyi dan har lokacin batasan waye shi ba abu daya kawai tasan Bahar din ta fada mata akwai aure a tsakaninsu wanda batasan matsayinsa ba.
Saida aka gama shirya dining suka fito suka samu kowa yana table din kaman munafukai haka suka qaraso suka zauna sbd Bahar ta gama fada mata komai dan haka itama yanxu a tsarge take da kada Ammi ta gano komai akan maganar datai dazu.
Abinci suka fara ci a cikesa kulawa da nutsuwa ba doguwan fira,
Sunyi nisa sosai kaman daga sama maganar Ammi ta sauka kunnuwan dukansu.
'Bahar tayi tafiya ne bayan bananan?
Ina ta tafi?
Ita da wa sukai tafiya???
Dauke wuta kowa yayi a gurin tareda tsit kowa na kasa cigaba da cin abincinsa musamman Bahar din wadda ta qware tafara tari saida Ammin ta ajiye spoon din hannunta ta dauki ruwa takai bakinta tafara bata tana mata sannu cikin sake shiga tinanin tabbacin anyi tafiyar kenan.
Ruwan Bahar tasha kadan ta janye cup din daga bakinta tana dagowa ta kalli Ammin wadda ta kafeta da ido.
Sake maida kanta tayi qasa tana kasa cewa komai gabanta na mugun faduwa.
Maida kallo kansu maa Ammin tayi da mamaki tace
'Ah ah tambaya fa kadai nayi naji anyi maganar tafiyan ne kuma na sani ko akan school ne sukai tafiyan kawai dai naji tinda neesah ta tambaya ba tare suka tafi ba kenan kuma nasan Bahar bazata iya tafiya ita kadaiba shiyasa hakama banason tayi tafiya koinada wainda bata saniba kuma batareda kowa na gida a tareda ita ba.'
Shiru suka sake mata ba wanda ya iya cewa komai sema karfin halin cigaba da cin abinci da sukai musamman tenya da batada abin fada.
Maa sakinah ce tace
'Ai insha Allah bama zata sake tafiya koina ba'
Ko data fada hakan tana cigaba da cin abincinta.
Bahar kasa cigaba da cin abincin tayi gabaki daya ta ajiye ta dauki tissue ta goge bakinta tana daukan ruwa tasha tana ajiyewa ta silale tabar gurin.
Tana barin gurin itama Neesah tabi bayanta amma ita taci sosai sbd tana tareda yunwa sbd tafiya.
Tana barin gurin Ammi ta sauke ajiyan zuciya tareda kallan su maa tenya dakyau ta bude baki tace akwai abinda ya kamata na sani ne??
Wani abin ya faru ne naga kaman ba wanda yaji dadin sanin danayi anyi tafiya.'
Ajiyan zuciya dukansu suka sauke a boye amma ba wanda ya iya cewa komai har lokacin dan haka ta sake shiga zargin akwai abinda ya faru din kenan.
Bata sake cewa komaiba har suka gama ta koma dakinta bayan ta gama komai na shirin bacci ta zauna bakin gado dan qarasa maganarta da Zuhrah da sukeyi akan Leylah da batasan yaya zata fuskanci meyake shirin faruwa ba.
Itace ta saka kiran zuhrah din a lokacin itama zuhran ta gama shirin bacci tana dakinta zaune sbd yunar baya qasar yana kuwait gurin uwargidansa.
#MAMUH
09033181070
[19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
141
Magana sukeyi sosai a natse da neman mafita da shawara a tsakanin Ammin da zuhrah wadda take cikin damuwa tana sake sanar mata da dole akwai matsalar dake tsakanin Leylah din da Asim wadda ta boye ta kasa fada mata amma ita tinda ba yarinya bace tana gani ta sani,
Shuraim ma wanda take neman shawaransa akan komai taso fada masa amma ganin shima tinda ya dawo daga tafiyar da yayi bata gane masa ba a cikin damuwa yake dan haka take tinanin Allah yasa ba matsala suka samuba dukansu da Sultan LEUL sbd sunce yana qasar sun barosa.
Shiru Ammi tayi jin saukan maganar a kunnenta kamar tsawa me karfi zuwa kirjinta amma bata jin taji abinda zuhrah din ta fada dakyau sbd kaman cewa tayi NUAB yazo Oxford shima kokuwa sultan yasar take nufi dan haka tsayar da tinaninta tayi guri daya dan ta fahimta tace
'NUAB kike maganar sun bari anan kokuwa Sultan?
Anan Oxford suka gansa?
'Eh NUAB din dai suka bari anan sbd shima yabar nan kusan satinsa biyar baya nan fa ashe can ya tafi acan suka barosa yandai shuraim ya fada mun'
Sake shiru Ammi tayi tanajin wata zufa na tsinke mata tana sake kasa yadda da abinda zuhrah ke fada,
Tayaya NUAB zai taho Oxford bata saniba dan kuwa koda bata nan tana dawowa su Sakinah zasu fada mata,