Sashe 49
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aleey daya san tsantsar bacin rai da baqin ciki me tsanani baya saka NUAB magana indai akan manyansa ne sbd komai zai iya faruwa yana ganin NUAB yanayin NUAB din ya sauke kansa qasa sbd aya fushi da bacin ran LEUL yau ya bayyana dan haka yana juyawa baice komaiba shima ya bisa din suka bar gidan a motocinsu tareda securities dinsa.
Yana ficewa Asim ne ya fara sauke ajiyan zuciya mara sauti yana kallan leylah datai mutuwar tsaye gurin kallan NUAB din zuciyarta na bugawa da karfi sbd ya dade bata gansa ba a fili yayi sauyawan data qarasa kasheta gabaki daya akansa,.
Yayi wani irin fresh da duk hasken fatarsa saida taga kaman ya qara haske ya zama cikakken kamilallan namijin dayake juya qasa guda a hannnunsa tamkar manyanci ma ya shigesa hatta fushinsa daya bayyana a tattare dashi da tsananin bacin rai qara masa wani kyau da tsari yayi dan hakanne ma harya fice bata iya dauke idanuwanta akansa ba bare motsawa.
Takaici sake cike Asim yayi yanda ita gabaki daya duk shock da halinda suka shiga bata shigaba matacciyar soyayya ce a idonta dan haka hade fuska yayi tareda dauke kallansa akanta yana juyawa gurin maa sakinah zai kalli Bahar dinsa shima sai yaga wayam bahar din ta silale ta gudu daki sbd halinda ta shiga itama wanda hadda tsoro da shakka a cikinsa hakama ba qaramar bugawa kirjinta keyiba tana jin yawun bakinta suna kafewa har lokacin qamshinsa take ji a hancinta yana shigarta duk da bata iya yadda ta kallesa ba sbd bayyanarsa a rayuwarsu yau yazo a bazatan da takasa ma tinanin komai kawai dai dukansu gidan duniyar ta tsaya musu cak.
Baqin ciki ne ya sake tirnike zuciyar Asim ganin ba bahar din dan haka a fusace yana dan boye zafin kalamansa ya kalli leylah yace
'To mu tafi ko'
Juyowa tayi ta kallesa cikeda zafi itama sedai ganin su maa da hankalinsu baya kansu ya sakata itama dan tausasa nata kalamin tace
'Kaje anan zan kwana'
Kallan baki isa ba yayi mata sbd bazai yadda ba ta fisa morewa ba wato ita ta kwana anan taita ganin Abincin zuciyarta shi kuwa yana can abanza kenan ita ya rako ma dan haka sake daure fuska yayi yace ta wuce kawai su tafi sa dawo goben ai.
Zatai gaddama cikin bayyanarda rashin mutuncinta Maa sakinah ta bude baki a sanyaye tace tayi hakuri tabi mijinta din sa dawo daga baya.
Bude baki tayi zatai magana Maa din ta katseta tana tabbatar mata data tafi din dan haka ba yanda ta iya bayan shirya ta tattaro suka fice.
Komawa dukansu sukai suka zauna a hankali a natse tareda kallan juna a sanyaye dukansu suna jin rashin dadin batawa NUAB din rai sbd yanayinsa ya tabbatar musu da yakai maqurar bacin rai da fushin da bazai iya magana shiyasa ya juya kawai ya tafiyarsa.
Tenya ce ta bude baki tana cewa
'Gashi ba samun Ayanah akeyiba idan ba itace ta kira da kanta ba bare a fada mata isowan NUAB din sbd dai a yanzu ni bansan me zan fada masa gobe ba idan ya sake tambayar'
Numfashi maa sakinah ta sauke a natse kafin ta bude baki tace
'Allah yasa dai ficewan da yayi komawansa kenan Moscow bazai dawo ba sbd shine mafi alkhairi a lamarin yanxu dan gaskia nima bazan iya qara masa bacin ran fada masa ba.'
Miqewa tenya tayi tana zuwa daki ta dauki wayarta ta sake gwada kiran ayanah din ita kuma sakinah miqewa tayi ta nufi dakin Bahar sbd dubota taji abinda ya sakata kaiwa har 9 yau bata dawo gida ba gashi an hadu da tsautsayin da basusan wace makomar zasu fuskanta ba duk da kila fushin samun Asim a gidan da rashin samun ayanah zai boye nata lefin da baima ankare ba tukuna.
Ko data je bahar ta lallaba ta shiga wanka da sanyin jiki dan haka bata tsaya ba ta fice itama taje ta dauki wayarta ta fara kiran NUAB din dan bada hakurin da zai sassauta lamarin amma tana kiran farko taji wayoyinsa duka a kashe dan haka ta gwada kiran aleey wanda shima a kashe ta jisa abinda baayi kenan jin wayarsa a kashe sbd shine kunnuwa da idanuwan NUAB baya taba yadda ajisa kashe matiqar ba yana sama ba cikin jirgi kenan.
Cikin damuwa me tsanani da rashin sanin abin yi suka zauna sunata zabga kiran Ayanah amma babu alaman zasu samu hakama tenya datake iya magana direct da sultan shima kiransa takeson yi amma tana kasawa dan batada hurumin kiransa tace a bawa ayanah sannan kuma ta fadawa ayanah ta dawo NUAB yazo duka a sultan din sam bazai yiyuba dan haka kadir ta ringa kira shi kuma wayarsa na silent yariga ya kwanta ma a lokacin.
Sake shiga tashin hankali sukeyi dare na kutsawa ba wata makama kuma sun tabbatarda NUAB matiqar ba wucewa yayi ba da bacin ran daya bar gidan to zai dawo sake buqatar ganin Amminsa ayau din su kuwa babban tashin hankalinsu kenan sbd badai zasu iya fuskantarsa su sanar dashi bata nan ba tsawon lokaci kokuma batama uk din wanda suna fadar hakan sai sun fada tareda wa take wanda abu ne da bazai yiyu jinsa a bakinsu ba sbd bazasu iya dauka da kallan fushinsa ba zaiyi muni koma yayane su gwara iyayen nasa su fuskancesa da kansu.
Da wannan tashin hankalin da fargabar tareda zullumi suka ratsa daren suka kwana har safe a zaune suna sakawa da warwarewa ga bangare daya damuwar maa sakinah biyu ce tana tsananin tsoron ace NUAB ya ankara da bahar da lokacinda ta dawo din dan haka taketa adduar masifar ta tsaya a iya guri daya.
Ita kanta Bahar a daren duk da ta dawo da yunwa sbd wani class ne na fashion design da sukai joining ya sakasu kaiwa dare sosai sbd kayan amarya da akai designing a gurin wanda dukansu aiki suka kusan wuni sunayi kasa fitowa cin abinci tayi ta lafe a dakinta har lokacin zuciyarta bata koma yanda take bugawa ba daidai.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
122
Koda washe gari tayi safiyar ta waye babu wanda ya samu kuzarin fitowa da wuri suna dakunansu a lafe suna jiran kowane irin tsammani,
Bahar ma lafewa tayi taqi fitowa sam sbd batama son tsautsayin dazai saka su hadu harma ya ankare da ita matsalolinta su dawo zata jira a gefe taji idan ya wuce kenan tukuna,
School ma bata shirya ba sai guraren after 10 ta fito a shirye tareda nufar kitchen tayi breakfast sama sama acan ta fito ta nufi dakin su maa din tana budewa suka bita da kallo kowacensu da waya a hannunta sunata fama da abu daya,
Tenya ce ta fara amsa gaisuwanta tana tambayar ko tayi breakfast tace eh tayi karta dade kaman jiya ta fada mata tana taqaita zancen anan sbd batason bahar din ta wani fahimci halinda suke ciki duk da a bayyane hakan yake suna cikin tsananin damuwa me karfi.
Maa sakinah kuwa tasowa tayi tana gyara mata rolling din dayake kanta na blue qaramin veil din doguwan shaped bahrain gown dake jikinta bata kamata ba sam suka yo palo tana jin sam batason yau bahar din ta fita koina koda school dinne kuwa sbd su fara tabbatarda ya wuce gudun dora wata fitinar akan wata dan kuwa a yanda yake yanzu wuta ne ke cinsa dazata iya kona komai.
'Bahar ko zaki hakura da school dinnan yau da gobe ne mu jira NUAB ya tafi'
Kallan maa din tayi tana dan marairaice fuska sbd tana buqatar tafiya school tabar gidan dan bazata iya barin ya taho tana gidan ba wanda a yanzu hakan haryanzu palonsu qamshinsa yakeyi dan haka gwara ta tafi idanma yazo batanan bata gansa ba bai ganta ba idan ya wuce din kuma shikenan.
Numfashi maa ta sauke ganin yanda bahar din ta narke dan haka sai kawai tace
'To ana tashi yau kada kije kowane class na komai da kuke zuwa ki tabbata kin dawo gida kai tsaye.'
Batareda taso hakan ba tace ok tareda nufar kofa ta fice.
Tana fitowa yau bata tadda Ari ba wanda bai taba fashin zuwaaba tinda sassafe kuwa sai dare yake tafiya.
Time ta kalla batason kiransa sbd kada ta janyowa kanta attention din yaransa dashi kansa dan kuwa tasan dole Ari hanasa zuwa akai ko kuma akwai wani dalilin dan haka ficewa tayi kawai ta hau mota ta tafiyarta.
Tana tafiya su Maa sakinah suka fito daqyar suka iya breakfast suka shishirya dan zaman jiran tsammani kaman yanda suka fada,
Karfe goma sha daya daidai su Leylah suka iso gidan tareda Asim wanda gabaki daya ya qarasa zama wani irin kamar sakarai dan kuwa sai baza idon neman bahar yakeyi ya samu ya kalleta son ransa yayi magana da ita kafin wani abin ya kuwa zuwa ya giftawa jin dadinsa,
Ita kanta leylah a zaune take suna fira sama sama dasu maa amma hankalinta a rabe yake kaman yanda nasu yake a raben kowa hankalin rabi anan rabi a wani gurin.
Suna wannan zaman ne wayar leylah tayi ringin ga mamakinta number ce kaman bazata dauka ba sai kuma ta dauka Shuraim taji take ta ciro wayar daga kunnenta ta kalla taga numbern qasar ce da sauri ta maida kunne tana tambayarsa yana ina ne?baya boyem?
Fada mata yayi yana uk ya kasa samun numbern Ammi hakama yanata kiran wayar Maa sakinah baa dauka yanason zuwa gidan ne ta turo masa numbern maa tenya.
Wani yawu ta hadiye da karfi tana jin rashin dadin zuwansa sbd zuwansa zai iya hanata sakewa musamman tinda tasan shima meyake so wanda harga Allah tafison Asim ya samu bahar a maimakon shi dan uwanta sbd Asim ya samu bahar shine zata samu yancinta na abinda takeso hakama tafison Bahar tayi takaba idan Asim ya tafi a maimakon ta auren dan uwanta da zata samu rayuwar soyayya me kyau.
Badan taso ba ta masa sharing location nasu baiyi awa uku ba kuwa sai gashi a gidan ya iso cikin kwanciyan hankali shima kuma tin acan yake mamakin abinda su leylan sukeyi a gidan bayan honeymoon zasu tafi.
Yana ficewa Asim ne ya fara sauke ajiyan zuciya mara sauti yana kallan leylah datai mutuwar tsaye gurin kallan NUAB din zuciyarta na bugawa da karfi sbd ya dade bata gansa ba a fili yayi sauyawan data qarasa kasheta gabaki daya akansa,.
Yayi wani irin fresh da duk hasken fatarsa saida taga kaman ya qara haske ya zama cikakken kamilallan namijin dayake juya qasa guda a hannnunsa tamkar manyanci ma ya shigesa hatta fushinsa daya bayyana a tattare dashi da tsananin bacin rai qara masa wani kyau da tsari yayi dan hakanne ma harya fice bata iya dauke idanuwanta akansa ba bare motsawa.
Takaici sake cike Asim yayi yanda ita gabaki daya duk shock da halinda suka shiga bata shigaba matacciyar soyayya ce a idonta dan haka hade fuska yayi tareda dauke kallansa akanta yana juyawa gurin maa sakinah zai kalli Bahar dinsa shima sai yaga wayam bahar din ta silale ta gudu daki sbd halinda ta shiga itama wanda hadda tsoro da shakka a cikinsa hakama ba qaramar bugawa kirjinta keyiba tana jin yawun bakinta suna kafewa har lokacin qamshinsa take ji a hancinta yana shigarta duk da bata iya yadda ta kallesa ba sbd bayyanarsa a rayuwarsu yau yazo a bazatan da takasa ma tinanin komai kawai dai dukansu gidan duniyar ta tsaya musu cak.
Baqin ciki ne ya sake tirnike zuciyar Asim ganin ba bahar din dan haka a fusace yana dan boye zafin kalamansa ya kalli leylah yace
'To mu tafi ko'
Juyowa tayi ta kallesa cikeda zafi itama sedai ganin su maa da hankalinsu baya kansu ya sakata itama dan tausasa nata kalamin tace
'Kaje anan zan kwana'
Kallan baki isa ba yayi mata sbd bazai yadda ba ta fisa morewa ba wato ita ta kwana anan taita ganin Abincin zuciyarta shi kuwa yana can abanza kenan ita ya rako ma dan haka sake daure fuska yayi yace ta wuce kawai su tafi sa dawo goben ai.
Zatai gaddama cikin bayyanarda rashin mutuncinta Maa sakinah ta bude baki a sanyaye tace tayi hakuri tabi mijinta din sa dawo daga baya.
Bude baki tayi zatai magana Maa din ta katseta tana tabbatar mata data tafi din dan haka ba yanda ta iya bayan shirya ta tattaro suka fice.
Komawa dukansu sukai suka zauna a hankali a natse tareda kallan juna a sanyaye dukansu suna jin rashin dadin batawa NUAB din rai sbd yanayinsa ya tabbatar musu da yakai maqurar bacin rai da fushin da bazai iya magana shiyasa ya juya kawai ya tafiyarsa.
Tenya ce ta bude baki tana cewa
'Gashi ba samun Ayanah akeyiba idan ba itace ta kira da kanta ba bare a fada mata isowan NUAB din sbd dai a yanzu ni bansan me zan fada masa gobe ba idan ya sake tambayar'
Numfashi maa sakinah ta sauke a natse kafin ta bude baki tace
'Allah yasa dai ficewan da yayi komawansa kenan Moscow bazai dawo ba sbd shine mafi alkhairi a lamarin yanxu dan gaskia nima bazan iya qara masa bacin ran fada masa ba.'
Miqewa tenya tayi tana zuwa daki ta dauki wayarta ta sake gwada kiran ayanah din ita kuma sakinah miqewa tayi ta nufi dakin Bahar sbd dubota taji abinda ya sakata kaiwa har 9 yau bata dawo gida ba gashi an hadu da tsautsayin da basusan wace makomar zasu fuskanta ba duk da kila fushin samun Asim a gidan da rashin samun ayanah zai boye nata lefin da baima ankare ba tukuna.
Ko data je bahar ta lallaba ta shiga wanka da sanyin jiki dan haka bata tsaya ba ta fice itama taje ta dauki wayarta ta fara kiran NUAB din dan bada hakurin da zai sassauta lamarin amma tana kiran farko taji wayoyinsa duka a kashe dan haka ta gwada kiran aleey wanda shima a kashe ta jisa abinda baayi kenan jin wayarsa a kashe sbd shine kunnuwa da idanuwan NUAB baya taba yadda ajisa kashe matiqar ba yana sama ba cikin jirgi kenan.
Cikin damuwa me tsanani da rashin sanin abin yi suka zauna sunata zabga kiran Ayanah amma babu alaman zasu samu hakama tenya datake iya magana direct da sultan shima kiransa takeson yi amma tana kasawa dan batada hurumin kiransa tace a bawa ayanah sannan kuma ta fadawa ayanah ta dawo NUAB yazo duka a sultan din sam bazai yiyuba dan haka kadir ta ringa kira shi kuma wayarsa na silent yariga ya kwanta ma a lokacin.
Sake shiga tashin hankali sukeyi dare na kutsawa ba wata makama kuma sun tabbatarda NUAB matiqar ba wucewa yayi ba da bacin ran daya bar gidan to zai dawo sake buqatar ganin Amminsa ayau din su kuwa babban tashin hankalinsu kenan sbd badai zasu iya fuskantarsa su sanar dashi bata nan ba tsawon lokaci kokuma batama uk din wanda suna fadar hakan sai sun fada tareda wa take wanda abu ne da bazai yiyu jinsa a bakinsu ba sbd bazasu iya dauka da kallan fushinsa ba zaiyi muni koma yayane su gwara iyayen nasa su fuskancesa da kansu.
Da wannan tashin hankalin da fargabar tareda zullumi suka ratsa daren suka kwana har safe a zaune suna sakawa da warwarewa ga bangare daya damuwar maa sakinah biyu ce tana tsananin tsoron ace NUAB ya ankara da bahar da lokacinda ta dawo din dan haka taketa adduar masifar ta tsaya a iya guri daya.
Ita kanta Bahar a daren duk da ta dawo da yunwa sbd wani class ne na fashion design da sukai joining ya sakasu kaiwa dare sosai sbd kayan amarya da akai designing a gurin wanda dukansu aiki suka kusan wuni sunayi kasa fitowa cin abinci tayi ta lafe a dakinta har lokacin zuciyarta bata koma yanda take bugawa ba daidai.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
122
Koda washe gari tayi safiyar ta waye babu wanda ya samu kuzarin fitowa da wuri suna dakunansu a lafe suna jiran kowane irin tsammani,
Bahar ma lafewa tayi taqi fitowa sam sbd batama son tsautsayin dazai saka su hadu harma ya ankare da ita matsalolinta su dawo zata jira a gefe taji idan ya wuce kenan tukuna,
School ma bata shirya ba sai guraren after 10 ta fito a shirye tareda nufar kitchen tayi breakfast sama sama acan ta fito ta nufi dakin su maa din tana budewa suka bita da kallo kowacensu da waya a hannunta sunata fama da abu daya,
Tenya ce ta fara amsa gaisuwanta tana tambayar ko tayi breakfast tace eh tayi karta dade kaman jiya ta fada mata tana taqaita zancen anan sbd batason bahar din ta wani fahimci halinda suke ciki duk da a bayyane hakan yake suna cikin tsananin damuwa me karfi.
Maa sakinah kuwa tasowa tayi tana gyara mata rolling din dayake kanta na blue qaramin veil din doguwan shaped bahrain gown dake jikinta bata kamata ba sam suka yo palo tana jin sam batason yau bahar din ta fita koina koda school dinne kuwa sbd su fara tabbatarda ya wuce gudun dora wata fitinar akan wata dan kuwa a yanda yake yanzu wuta ne ke cinsa dazata iya kona komai.
'Bahar ko zaki hakura da school dinnan yau da gobe ne mu jira NUAB ya tafi'
Kallan maa din tayi tana dan marairaice fuska sbd tana buqatar tafiya school tabar gidan dan bazata iya barin ya taho tana gidan ba wanda a yanzu hakan haryanzu palonsu qamshinsa yakeyi dan haka gwara ta tafi idanma yazo batanan bata gansa ba bai ganta ba idan ya wuce din kuma shikenan.
Numfashi maa ta sauke ganin yanda bahar din ta narke dan haka sai kawai tace
'To ana tashi yau kada kije kowane class na komai da kuke zuwa ki tabbata kin dawo gida kai tsaye.'
Batareda taso hakan ba tace ok tareda nufar kofa ta fice.
Tana fitowa yau bata tadda Ari ba wanda bai taba fashin zuwaaba tinda sassafe kuwa sai dare yake tafiya.
Time ta kalla batason kiransa sbd kada ta janyowa kanta attention din yaransa dashi kansa dan kuwa tasan dole Ari hanasa zuwa akai ko kuma akwai wani dalilin dan haka ficewa tayi kawai ta hau mota ta tafiyarta.
Tana tafiya su Maa sakinah suka fito daqyar suka iya breakfast suka shishirya dan zaman jiran tsammani kaman yanda suka fada,
Karfe goma sha daya daidai su Leylah suka iso gidan tareda Asim wanda gabaki daya ya qarasa zama wani irin kamar sakarai dan kuwa sai baza idon neman bahar yakeyi ya samu ya kalleta son ransa yayi magana da ita kafin wani abin ya kuwa zuwa ya giftawa jin dadinsa,
Ita kanta leylah a zaune take suna fira sama sama dasu maa amma hankalinta a rabe yake kaman yanda nasu yake a raben kowa hankalin rabi anan rabi a wani gurin.
Suna wannan zaman ne wayar leylah tayi ringin ga mamakinta number ce kaman bazata dauka ba sai kuma ta dauka Shuraim taji take ta ciro wayar daga kunnenta ta kalla taga numbern qasar ce da sauri ta maida kunne tana tambayarsa yana ina ne?baya boyem?
Fada mata yayi yana uk ya kasa samun numbern Ammi hakama yanata kiran wayar Maa sakinah baa dauka yanason zuwa gidan ne ta turo masa numbern maa tenya.
Wani yawu ta hadiye da karfi tana jin rashin dadin zuwansa sbd zuwansa zai iya hanata sakewa musamman tinda tasan shima meyake so wanda harga Allah tafison Asim ya samu bahar a maimakon shi dan uwanta sbd Asim ya samu bahar shine zata samu yancinta na abinda takeso hakama tafison Bahar tayi takaba idan Asim ya tafi a maimakon ta auren dan uwanta da zata samu rayuwar soyayya me kyau.
Badan taso ba ta masa sharing location nasu baiyi awa uku ba kuwa sai gashi a gidan ya iso cikin kwanciyan hankali shima kuma tin acan yake mamakin abinda su leylan sukeyi a gidan bayan honeymoon zasu tafi.