Sashe 9
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kafin shigowan ASIM maida kallansa yayi Akan NUAB Wanda zuciyarsa da jininsa suke tafasa a bayyane,tsananin fushi da dacin zuciyarsa duk a bayyane sultan din yake ganinsu dan haka ya bude baki a natse hankali kwance yace
‘A karo na biyu kanada zabi biyu LEUL BOYEM,
Karban mulkin da koda kazo duniya yana jiranka kokuwa auren macen da itace zata zama macen da har abada zata ringa nuna maka auren sarautar BOYEM ne kayi koda kuwa baka karba mulkin ba aurenta zai ringa tinatar da kai sarautar daka tsana da jininka,
Karban mulkin BOYEM shine zai baka cikakkiyar daman karban auren ko Qin karbansa da kuma damar zabar duk macen da kake buqata a lokacinda zaka tashin a cikin jinin BOYE,
Karka manta harma da yancin mahaifiyarka dana mahaifinka da kake buqata,
Karban mulkin BOYEM zai saukar dani a matsayin shugaban BOYEM Wanda hakan zai Baka daman fuskantata a matsayin duk da kaga dama a tsakanin UBA,ABOKIN FADA,SULTAN ME BOYEM kokuma MASOYIN UWA wadda zan iya komai akanta kana buqatan sanin hakan yanzu….’
Qanqame hannuwansa duka biyu NUAB yayi Wani irin tiririn dacin kalaman sultan din na karshe suna suka da yankar zuciyarsa yanka me zurfi ambatar kalmar masoyin uwa da rufe kalamansa dashi,
Yana tinatar dashi ne ba auren uwarsa yakeyiba ita din wishmah dinsa,
Gatse ne yake yi masa sbd sanin kalmar zata Zafafa zuciyarsa har zuwa matakin karshe,
Yana tinanin karban mulkin nasa zai masa sauki ne ya samu biyan buqatarsa shikenan?
Yana manya tinanin idan ya hau mulki yanada ikon aurar da duk Wanda ya so ga kuma Wanda ya so din ciki kuwa hadda shi dayake mahaifin nasa yanda ikon hakan akansa.
Sultan daya yi masa kallan minti daya dauke Kansa yayi yana sauke Wani sabon lafiyayyan murmushi sbd ya doka a daidai inda yake so sbd akwai abubuwa da zamantowansan sultan Wanda yayi zama Akan karagar mulkin sarautar jinin BOYEM sun haramta ya aikatasu da Kansa amma zasu iya zuwar masa ya samesu a matsayin hukunci a ciki kuwa hadda kudiri dayake dashi na shekaru.
Shigowan ASIM a tsanake shima ya saka sultan dagowa yana maida kallansa Akan ASIM din Wanda idanuwansa suka sauka Akan NUAB da komai nasa yayi jajir alaman yana cikin tsananin fushi da baqin cikin gaske.
Idanuwansa ya saukar Akan doguwar takardar dake dauke da stamp na Masarautar BOYEM din Wanda take ta isar da umarnin auren NUAB din da Leylah yunar,
Yanayin NUAB din ya sake kalla a sace take ya tabbatarda auren ne bai karba ba Wanda hakan bama abu me yiyuwa bane a garesa kota yaya dan haka Wani sanyi da farin cikine yaji ya mamaye zuciyarsa sbd fitinar Qin karban auren zata qarasa lalata alaqar da NUAB din yake da ita da sultan tareda rasa damarsa a abubuwa da dama dan haka shi a gurinsa wannan kyakkyawan sabuwar dama ce me girman da zai tabbatarda sai anyi wannan auren na NUAB da Leylah sbd ya quntata masa Bayan kuma YUNAR ya tsanesa akan jayayya da auren yarsa dayake ji da ita.
Cikin farin cikin sa daya dan bayyana ya qaraso gaban sultan ya zube qasa a hankali yana cewa
‘Barka da hutawa Me BOYEM da mulkinta,
Ina gaidaka a wannan Daren mai tarin albarka
Allah ya qara maka lafiya da tsawon rayuwa tareda tsarkin zuciya.’
Wani murmushin me kyau sultan ya sake yana Jin zuciyarsa fes ya amsa a natse da cewa
‘Amin amin ina amsa wannan gaisuwan daga Li’ul ASIM ALMAZZ me jiran gado’
Wani sabon murmushin farin ciki ASIM ya sake tareda miqewa ya isa Akan Dayar kujeran dake facing sultan din.
Kai tsaye shima sultan ya kallesa yana sake nutsuwa da zaman duka su biyun a gabansa ya bude baki a natse yace
‘Akwai dalilin wannan ziyarar ta Li’ul ASIM a wannan Daren batareda sanarwar zuwa ganina ba Ayau din?
Numfashi ASIM ya sauke tareda kallan NUAB Wanda har lokacin jininsa ke quna ya dawo da kallansa kan sultan tareda bayyanar da dukkanin biyayyarsa ta Neman biyan buqatan abinda yake so yace
‘Na taho ga sultan ne da Neman izini tareda Neman buqatan a bani damar mallakar imebeti a yanzu,
Ina roko da fatar sultan zai bani wannan damar.’
Numfashi sultan ya sauke a dan natse yana kallan ASIM din kafin ya dan juyo ya kalli NUAB da Sai a lokacin ya dago jajayen idanuwansa ya kalli sultan din batareda ya kalli inda ASIM yake ba.
Bude baki sultan yayi yace
‘Na Baka dama Li’ul ASIM a gobe zaa zabar maka imebētin ko nawa kakeso na Baka cikakkiyar daman hakan’
Cikin tsananin farin cikin da baisan adadinsa ba ASIM ya zube qasa yana cewa
‘Guda daya ce tak nakeso Allah ya qara maka lafiya ina godia’
Takarda kadir ya dauko take wadda take dauke da stamp din hakan sultan zai saka mata hannu kadir na Dora takardar NUAB ya dago idanuwansa ya kalli takardar tareda sake Wani mayen murmushin da baisan fitowansa ba me tsantsar bayyanarda rashin hankalinsa gabaki dayansa Wanda ya saka ASIM saurin kallan sultan zaiyi magana kirjinsa na bugawa sultan idanuwansa a kafe kan NUAB ya katse ASIM da cewa
‘Kaje na Baka damar hakan’
Da sauri ASIM ya miqe yana kokarin ficewa NUAB a kalli sultan yana miqewa shima baice komaiba a fice yabar sultan na bin bayansa da kallan shakka da mamaki.
Yana fitowa cikin wani irin taku dayake bayyanarda Zafin ikonsa ya mummunan tashi yayi gaba Aleey ya biyosa da sauri
Batareda ya juyo ba muryansa mai dauke da tsantsar iko da zafi yace
‘Duk mace ko namijin da dazai taho bangaren Ammin kai kowane irin sako a cire Kansa daga wuyansa a zare jijiyoyinsa Ayi wa karnika noodles dasu.’
Aleey na Jin hakan kai tsaye yace Angama,
Salman dake jiran fitowan ASIM shima yanajin abinda NUAB din ya fada Kansa yayi mummunan sarawa yabi su da kallan mamaki ke girman gaske yana Jin Kansa na Neman Juyawa dan kuwa kila yana cikin yan kai sakon.
Suna barin gurin yana isa bangarensa kai tsaye dakin daya barta ya nufa idanuwansa jajir bai ganta ba dan haka baya ko gani ya fito ta fice zuwa bangaren Amminsa.
Ko daya isa a daidai lokacin itama Ammin da bata samu isa dakin Maa ba sbd Leylah data tareta suka zauna hira har sukai ishai tana samun kanta ta nufi dakin sakinah daidai nan ya shigo palon idanuwansa a rufe hakama a daidai lokacin tenya ta fito tareda Leylah itama cikeda mamakin gaske suke kallansa bai kalli kowaba ya nufi dakin Maa sakinah.
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
79
Bugun da yayiwa dakin ya saka Maa sakinah dake Zaune Bayan Bahar tana gyara mata gashinta data lallabata ta wanke mata a Daren tana gyara mata sbd duk dai ta samu Bahar din ta sake daga damuwan datake ciki duk da itama tana ciki sosai
Ta juyo a hankali ta kalli kofar cikin mamakin waye yake knocking din Wanda ya saka hatta Bahar jinsa har cikin zuciyarta.
Sake Wani bugun yayi daidai isowan Amminsa wadda ke kallansa cikin tsananin mamaki da fargaban halinda take ganinsa fuskarsa tayi jajir dake bayyanarda tsananin fushinsa da bacin rai na matakin karshe,
Tenya ma cikin zullumi da mamakin take qarasowa tana kallansa hakama Leylah wadda taji shakkar ganin bacin ran nasa sosai haka zuciyarta na tsinkewa.
Hannu ya daga zai sake buga kofar Maa sakinah ta bude cikin mamaki da nata bacin ran dan kuwa qamshinsa daya ratso cikin dakin ya tabbatar mata da shi dinne dan haka sake Jin tayi zuciyarta na daci dan haka ta miqe ta bude kofar tana kallansa cikeda nata fushin,
Ga mamakin dukkaninsu baice komaiba ratse Maa din yayi ya shige dakinta Wanda hakan ya saka Bahar miqewa tsaye tana ja da baya sbd ta gama sanin baida cikakken hankali gashi rigar vest ce fara Kal kadai a jikinta sai dogon wandon bacci.
Kai tsaye ita ya doso batareda ma yana ganin komaiba sbd fushinsa daya kai kololuwa hannunta ya damqo ta fizge da karfi tana Dora kyawawan idanuwanta akansa ta bude baki tace
‘Ka dena wuce iyakarka’
Da Wani irin sauri tenya da Leylah harma da Amminsa suka kalleta sbd kaf ko Amminsa bata masa magana irin haka amma ita sbd kauna ne to bare Wani duniya ya masa irin wannan maganar gatsal a cikin daga murya tareda bayyanarda nata fushin sbd itama zuciyarta ta gama quluwa da duk abinda ma yake Jin yanada shi a jini na sarauta itama jinin sarautar ce dan kuwa a yanzu data zauna a ANJOM itace me ikonta gabaki daya.
Wani kallo ya sauke mata idanuwansa masu rikitarwa yayi mata itama shi din ta kalla idanuwanta na sauyawa kafin ta kasa riqe nasa idanuwan ta dauke kai tana Juyawa a zuciye da gama kaiwa maqura zata nufi toilet ta shige ya sake damqar hannunta wannan Karan tareda fizgota ta dawo baya da karfi bayanta da kirjinsa suka hadu da karfi gashinta dayake da Sauran sanyi sbd basu busar ba ya sauka sauka a gefen fuskarsa ya juyo da ita idanuwansa na sake rifewa ya Kama hannunta na dama yana Juyawa zai fice.
Matsowa Maa sakinah tayi cikin rashin Jin dadi ta bude baki zatai magana ya bude baki yana controlling halinda yake ciki a natse yace
‘Maa pls No’
Janta yayi yana yin gaba ya tinkaro kofar dasu Ammin ke tsaye sun mutu a cikin mamaki mai tsananin gaske na abinda yake faruwa batareda sunsan komai Akan abinda yake faruwa Akan Idon nasu,
Hannun NUAB din dayake riqe dana wata mace macen da ba muharramarsa ba hakama a gaban idonta ita mahaifiyarsa da idanuwan Sauran iyayen nasa mata sakinah da tenya harma Akan Idon matar da zai aure ya Kama hannun mace ya riqe idanuwansa a rufe tamkar ba shi ba
‘A karo na biyu kanada zabi biyu LEUL BOYEM,
Karban mulkin da koda kazo duniya yana jiranka kokuwa auren macen da itace zata zama macen da har abada zata ringa nuna maka auren sarautar BOYEM ne kayi koda kuwa baka karba mulkin ba aurenta zai ringa tinatar da kai sarautar daka tsana da jininka,
Karban mulkin BOYEM shine zai baka cikakkiyar daman karban auren ko Qin karbansa da kuma damar zabar duk macen da kake buqata a lokacinda zaka tashin a cikin jinin BOYE,
Karka manta harma da yancin mahaifiyarka dana mahaifinka da kake buqata,
Karban mulkin BOYEM zai saukar dani a matsayin shugaban BOYEM Wanda hakan zai Baka daman fuskantata a matsayin duk da kaga dama a tsakanin UBA,ABOKIN FADA,SULTAN ME BOYEM kokuma MASOYIN UWA wadda zan iya komai akanta kana buqatan sanin hakan yanzu….’
Qanqame hannuwansa duka biyu NUAB yayi Wani irin tiririn dacin kalaman sultan din na karshe suna suka da yankar zuciyarsa yanka me zurfi ambatar kalmar masoyin uwa da rufe kalamansa dashi,
Yana tinatar dashi ne ba auren uwarsa yakeyiba ita din wishmah dinsa,
Gatse ne yake yi masa sbd sanin kalmar zata Zafafa zuciyarsa har zuwa matakin karshe,
Yana tinanin karban mulkin nasa zai masa sauki ne ya samu biyan buqatarsa shikenan?
Yana manya tinanin idan ya hau mulki yanada ikon aurar da duk Wanda ya so ga kuma Wanda ya so din ciki kuwa hadda shi dayake mahaifin nasa yanda ikon hakan akansa.
Sultan daya yi masa kallan minti daya dauke Kansa yayi yana sauke Wani sabon lafiyayyan murmushi sbd ya doka a daidai inda yake so sbd akwai abubuwa da zamantowansan sultan Wanda yayi zama Akan karagar mulkin sarautar jinin BOYEM sun haramta ya aikatasu da Kansa amma zasu iya zuwar masa ya samesu a matsayin hukunci a ciki kuwa hadda kudiri dayake dashi na shekaru.
Shigowan ASIM a tsanake shima ya saka sultan dagowa yana maida kallansa Akan ASIM din Wanda idanuwansa suka sauka Akan NUAB da komai nasa yayi jajir alaman yana cikin tsananin fushi da baqin cikin gaske.
Idanuwansa ya saukar Akan doguwar takardar dake dauke da stamp na Masarautar BOYEM din Wanda take ta isar da umarnin auren NUAB din da Leylah yunar,
Yanayin NUAB din ya sake kalla a sace take ya tabbatarda auren ne bai karba ba Wanda hakan bama abu me yiyuwa bane a garesa kota yaya dan haka Wani sanyi da farin cikine yaji ya mamaye zuciyarsa sbd fitinar Qin karban auren zata qarasa lalata alaqar da NUAB din yake da ita da sultan tareda rasa damarsa a abubuwa da dama dan haka shi a gurinsa wannan kyakkyawan sabuwar dama ce me girman da zai tabbatarda sai anyi wannan auren na NUAB da Leylah sbd ya quntata masa Bayan kuma YUNAR ya tsanesa akan jayayya da auren yarsa dayake ji da ita.
Cikin farin cikin sa daya dan bayyana ya qaraso gaban sultan ya zube qasa a hankali yana cewa
‘Barka da hutawa Me BOYEM da mulkinta,
Ina gaidaka a wannan Daren mai tarin albarka
Allah ya qara maka lafiya da tsawon rayuwa tareda tsarkin zuciya.’
Wani murmushin me kyau sultan ya sake yana Jin zuciyarsa fes ya amsa a natse da cewa
‘Amin amin ina amsa wannan gaisuwan daga Li’ul ASIM ALMAZZ me jiran gado’
Wani sabon murmushin farin ciki ASIM ya sake tareda miqewa ya isa Akan Dayar kujeran dake facing sultan din.
Kai tsaye shima sultan ya kallesa yana sake nutsuwa da zaman duka su biyun a gabansa ya bude baki a natse yace
‘Akwai dalilin wannan ziyarar ta Li’ul ASIM a wannan Daren batareda sanarwar zuwa ganina ba Ayau din?
Numfashi ASIM ya sauke tareda kallan NUAB Wanda har lokacin jininsa ke quna ya dawo da kallansa kan sultan tareda bayyanar da dukkanin biyayyarsa ta Neman biyan buqatan abinda yake so yace
‘Na taho ga sultan ne da Neman izini tareda Neman buqatan a bani damar mallakar imebeti a yanzu,
Ina roko da fatar sultan zai bani wannan damar.’
Numfashi sultan ya sauke a dan natse yana kallan ASIM din kafin ya dan juyo ya kalli NUAB da Sai a lokacin ya dago jajayen idanuwansa ya kalli sultan din batareda ya kalli inda ASIM yake ba.
Bude baki sultan yayi yace
‘Na Baka dama Li’ul ASIM a gobe zaa zabar maka imebētin ko nawa kakeso na Baka cikakkiyar daman hakan’
Cikin tsananin farin cikin da baisan adadinsa ba ASIM ya zube qasa yana cewa
‘Guda daya ce tak nakeso Allah ya qara maka lafiya ina godia’
Takarda kadir ya dauko take wadda take dauke da stamp din hakan sultan zai saka mata hannu kadir na Dora takardar NUAB ya dago idanuwansa ya kalli takardar tareda sake Wani mayen murmushin da baisan fitowansa ba me tsantsar bayyanarda rashin hankalinsa gabaki dayansa Wanda ya saka ASIM saurin kallan sultan zaiyi magana kirjinsa na bugawa sultan idanuwansa a kafe kan NUAB ya katse ASIM da cewa
‘Kaje na Baka damar hakan’
Da sauri ASIM ya miqe yana kokarin ficewa NUAB a kalli sultan yana miqewa shima baice komaiba a fice yabar sultan na bin bayansa da kallan shakka da mamaki.
Yana fitowa cikin wani irin taku dayake bayyanarda Zafin ikonsa ya mummunan tashi yayi gaba Aleey ya biyosa da sauri
Batareda ya juyo ba muryansa mai dauke da tsantsar iko da zafi yace
‘Duk mace ko namijin da dazai taho bangaren Ammin kai kowane irin sako a cire Kansa daga wuyansa a zare jijiyoyinsa Ayi wa karnika noodles dasu.’
Aleey na Jin hakan kai tsaye yace Angama,
Salman dake jiran fitowan ASIM shima yanajin abinda NUAB din ya fada Kansa yayi mummunan sarawa yabi su da kallan mamaki ke girman gaske yana Jin Kansa na Neman Juyawa dan kuwa kila yana cikin yan kai sakon.
Suna barin gurin yana isa bangarensa kai tsaye dakin daya barta ya nufa idanuwansa jajir bai ganta ba dan haka baya ko gani ya fito ta fice zuwa bangaren Amminsa.
Ko daya isa a daidai lokacin itama Ammin da bata samu isa dakin Maa ba sbd Leylah data tareta suka zauna hira har sukai ishai tana samun kanta ta nufi dakin sakinah daidai nan ya shigo palon idanuwansa a rufe hakama a daidai lokacin tenya ta fito tareda Leylah itama cikeda mamakin gaske suke kallansa bai kalli kowaba ya nufi dakin Maa sakinah.
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
79
Bugun da yayiwa dakin ya saka Maa sakinah dake Zaune Bayan Bahar tana gyara mata gashinta data lallabata ta wanke mata a Daren tana gyara mata sbd duk dai ta samu Bahar din ta sake daga damuwan datake ciki duk da itama tana ciki sosai
Ta juyo a hankali ta kalli kofar cikin mamakin waye yake knocking din Wanda ya saka hatta Bahar jinsa har cikin zuciyarta.
Sake Wani bugun yayi daidai isowan Amminsa wadda ke kallansa cikin tsananin mamaki da fargaban halinda take ganinsa fuskarsa tayi jajir dake bayyanarda tsananin fushinsa da bacin rai na matakin karshe,
Tenya ma cikin zullumi da mamakin take qarasowa tana kallansa hakama Leylah wadda taji shakkar ganin bacin ran nasa sosai haka zuciyarta na tsinkewa.
Hannu ya daga zai sake buga kofar Maa sakinah ta bude cikin mamaki da nata bacin ran dan kuwa qamshinsa daya ratso cikin dakin ya tabbatar mata da shi dinne dan haka sake Jin tayi zuciyarta na daci dan haka ta miqe ta bude kofar tana kallansa cikeda nata fushin,
Ga mamakin dukkaninsu baice komaiba ratse Maa din yayi ya shige dakinta Wanda hakan ya saka Bahar miqewa tsaye tana ja da baya sbd ta gama sanin baida cikakken hankali gashi rigar vest ce fara Kal kadai a jikinta sai dogon wandon bacci.
Kai tsaye ita ya doso batareda ma yana ganin komaiba sbd fushinsa daya kai kololuwa hannunta ya damqo ta fizge da karfi tana Dora kyawawan idanuwanta akansa ta bude baki tace
‘Ka dena wuce iyakarka’
Da Wani irin sauri tenya da Leylah harma da Amminsa suka kalleta sbd kaf ko Amminsa bata masa magana irin haka amma ita sbd kauna ne to bare Wani duniya ya masa irin wannan maganar gatsal a cikin daga murya tareda bayyanarda nata fushin sbd itama zuciyarta ta gama quluwa da duk abinda ma yake Jin yanada shi a jini na sarauta itama jinin sarautar ce dan kuwa a yanzu data zauna a ANJOM itace me ikonta gabaki daya.
Wani kallo ya sauke mata idanuwansa masu rikitarwa yayi mata itama shi din ta kalla idanuwanta na sauyawa kafin ta kasa riqe nasa idanuwan ta dauke kai tana Juyawa a zuciye da gama kaiwa maqura zata nufi toilet ta shige ya sake damqar hannunta wannan Karan tareda fizgota ta dawo baya da karfi bayanta da kirjinsa suka hadu da karfi gashinta dayake da Sauran sanyi sbd basu busar ba ya sauka sauka a gefen fuskarsa ya juyo da ita idanuwansa na sake rifewa ya Kama hannunta na dama yana Juyawa zai fice.
Matsowa Maa sakinah tayi cikin rashin Jin dadi ta bude baki zatai magana ya bude baki yana controlling halinda yake ciki a natse yace
‘Maa pls No’
Janta yayi yana yin gaba ya tinkaro kofar dasu Ammin ke tsaye sun mutu a cikin mamaki mai tsananin gaske na abinda yake faruwa batareda sunsan komai Akan abinda yake faruwa Akan Idon nasu,
Hannun NUAB din dayake riqe dana wata mace macen da ba muharramarsa ba hakama a gaban idonta ita mahaifiyarsa da idanuwan Sauran iyayen nasa mata sakinah da tenya harma Akan Idon matar da zai aure ya Kama hannun mace ya riqe idanuwansa a rufe tamkar ba shi ba