Sashe 70
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zuwa nasu dakunan dake waje amma a cikin bangaren kowannensu lafiyayyan babban room and palo ne da toilet da sukaji luxuries suma suka tsaru suka hadu.
Kai tsaye hanyar bedroom dinsa dake kuryan wani palon na biyu ya nufa yana isa ya shige ya nufi closet dinsa ya zare kayan jikinsa tas a natse ya dauki towel a cikin jerin towels din dake jere kaman shago ya daura a qugunsa ya fada bathroom dinsa me girman gaske da tsari.
#MAMUH
09033181070
[19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
143
Wanka yayi wanda ya dauki lokaci me dan tsayi a ciki yanayi sbd su brush da sauran abubuwan daya saba yi duk safiya kafin wanka tukuna ya fito yana fidda qamshin showerset dinsa dake tashi a fatar jikinsa.
Gashinsa dayake tsiyayan ruwa kadan kadan ya saka towel qarami yana gogewa yana nufar inda zai busar dashi da hand dryer dinsa.
Bai wani jima yana bata lokaci ba ya gama komai ya saka wata black bvlgari tight underwear data kama jikinsa ta zauna a qugunsa ya saka doguwar wando me santsi da fadi ta bacci ya isa lafiyayyan gadonsa ya haye ya shige bargo ya kwanta cikin jerin tarin pillows din gadon masu tsananin laushi ya lumshe idanuwansa yana rufewa take ba bata lokaci bacci ya daukesa hankali kwance.
Bangaren kaman yanda aka saba matiqar yana ciki yana hutawa kowane motsi ya dauke kenan dan haka kowama hutun ya kwanta yanayi sbd hana motsi.
***Haile ma dake kwance tana bacci cikin dan kwanciyan hankalin daya rage mata mara yawa sbd abubuwa sun taru sun tsaya gabanta ba sauki ko kadan sbd gasu Aslam a gabanta zuwa yanzu sun rikice sun fice hayyacinsu sun aje komai aure suke tsananin so ko wane iri ne dan haka ko lokacin komai basuda a yanzu idan bana neman hanyar samun miji ba sbd daga karshe dai sun gaji da zama akan kowace kalar tirban data dorasu tin kuruciyarsu har yanzu da manyancin yazo musu batareda samun komaiba,
Sun taso a wahalar neman mulkin da babu abinda zasuyi dashi suna mata,
Sun lalata future dinsu tin a baya da yaqin neman mulki ga wanda shi kansa yanzu ya tattara mulkin ya aje baya so sbd rayuwarsa data rasa madafar dafawa a yanzu,
Ta bangaren daya Asim tinda ya dawo daga tafiyar da yayi da matarsa ya kebe kansa baya son hayaniya ko doguwan muamala da kowa yana bangarensa gaisuwa kawai yake zuwa suyi ya koma bangarensa ba kamar baya ba hakama ya sauya sosai ko a gurin muamalantar mahaifinsa ya zama sabon mutum na daban ya samu karfi da taurin zuciyar daya rasa a baya ya zama cikakken namiji me dauriya da karfin zuciyar da bazai iya abubuwa da dama ba na mata ko hawa tirban da Mamensa zata sakasa kowace iri ce kuwa.
Wannan sauyin da haile take gani a tattare da yayanta da suka ajeta suna rayuwan da suka zabawa kansu ba wadda ta zabar musu ba suka koma wasu mutanen daban ya sakata rasa tudun dafawa sbd sune kadai abinda take dasu ta dogara dasu da aikatawa ko samar da kowace irin rayuwar datake so sbd sune tamkar makamanta datake son yaqar kowane yaqin datake so dasu batareda tinanin illar da hakan take musu ba ko zatai musu ba,
Damuwa take cikinta sosai ga Sultan daya tafiyarsa yabar qasar ya tafi ga mistress dinsa yabarsu ya zabeta wanda duniya take shadar da hakan a sannu a sannu,
Ga NUAB ba mulkin da duniya take magana a kai gabaki daya sbd ya kawo sabuwar duniya me burgewa da zamani da ilimi ga masarautar fiyeda wadda sultan yasar ya kawo sbd shima ya ingata masarautar fiyeda sarakunan baya gashi dansa a yanzu yana wanda ya fi nasa juma alfahari da farin ciki yake da hakan,
Su kansu manyan fada dasuke bayanta sun sauya sun zubar da makaman yakinsu sunbi NUAB fiyeda yanda sukai tsammani sbd daya saukesu 'yayansu ya dauka ya dora a matsayinsu dan haka a cikin farin ciki suke hutun sauka kan mulkin suna kallan yayansu a cikin gina sabuwar boyem da shekaru da zamani da qarni masu zuwa zasuyi alfahari da ita.
Jin sautin dawowan uwar me boyem ya saka baccinta yankewa tana bude idanuwanta ahankali tanajin kanta na mummunan sarawar daya saka taji kaman rabin jikinta yana neman dena aiki sbd wata riqewa da jijiyoyin jikinta sukai sbd tafi farin cikin a sakar mata qarar mutuwan sultan da dawowan ayanah rayuwarsu.
Tashi tayi ahankali tana rintse idanuwanta ahankali wani nauyi yana sauka kirjinta daga kanta ahankali ta sauke numfashi me zafi da damuwa me tsananin gaske.
A daidai wannan lokacin itama Maraki data zama tamkar babu ta a cikin masarautar tana zaune a bakin gadonta ta gama sallar asuba ta koma kenan zata kwanta taji sautin wanda ya sakata qasa da kanta tana rufe idanuwanta a hankali taji wani irin nauyi me radadi ya danne kirjinta sbd alkawarin data daukanwa kanta ayau ya tabbata zai cika kenan sbd tayiwa kanta alkawarin daga ranar da Ayanah ghaz ta dawo rayuwar sultan zata barsa har abada bazata iya rayuwa dashi ba kuma sbd zata iya mutuwa da baqin da babu wanda ya sani kaman yanda shi kansa zai iya shiga wuta batareda ya saniba sbd abinda ta tabbatar dashi shine Allah ya kaddari Ayanah ce zuciyar sultan da zai iya bata akanta batareda ya saniba hakama ita daman babu komai a tsakaninta dashi bayan macen biyan buqata sbd bai taba sonta ba a tsawon shekarun nan,bai taba mata kallan macen da zai iya wani girman abu akanta ba,
Bata haihuwa ba dan haka ko matsayin imebētis dinsa bata kaiba su da sun haifa jinin boyem a masarautar,
Mantawa akeyi da ita ko a tarihi da zaman masarautar,
Batada kowane irin amfani,
Batada kowane irin matsayi,
Ta zamar masa dole kaman yanda a yanzu itama ya dade da zamar mata dole,
Dan haka lokaci yayi da zata tafi ko zuciyarta zata samu sauki daga baqin ciki da damuwan datai shekaru tin na kuruciya tana yi,
Shi kansa a yanzu mafita da hanyar tsira yake nema yayi rayuwar aminci da kwanciyar hankali dan haka kaman yanda yayi freeing imebētis dinsa duka tana neman yayi freeing nata ta qarasa rayuwar data rage mata da kwanciyan hankali da dan farin cikin data rasa dan bata taba samunsa ba tinda tayi aurensa.
A zuciyarta ta dauka tanada sauran hope bayan tafiyar Ayanah ghaz amma ayau Ayanaah ta dawo babu sauran kowane hope ga haile ma datake da yaya dashi bare ita da batada kowa da komai.
Bude idanuwanta tayi ahakali da sukai jajir tana sake sauke numfashi me sanyi ahankali tukuna ta dauke kafafunta daga qasa tana dorasu akan gadon tareda kwantawa ahakali tana rufe idanuwanta sbd daga karshe dai nacewa a auren sarauta bai bata komaiba bayan karshe me kadaici da quncin da baida ranar tafiya,
Auren sarauta ga duk macen da baa so bai taba zama farin ciki ga kowace mace ba dan haka take jin inama zata iya dawo da baya ta zabi auren soyayya da kauna akan auren sarautar da zaa badaka kyauta ko tukuici.
Shi kansa sultan a wannan lokacin dayaji isowan macen da itace rayuwarsa ayanzu ajiyan zuciya ya sauke yana cigaba da adhkar din dayake yi tin asuba yana jin sanyi da nutsuwa suna sake ratsa ruhinsa sbd yawo da kwana kwana ya qare masa lokaci yayi da ba 'danta kadai ba duniya ma gabaki daya zata san da ita matarsa ce cikakkiya a yanzu ba wishmah dinsa ba duk da duka matsayin biyu nata ne har abada.
***Su Ammi kuwa koda suka isa bangarensu bayin bangaren sun gama yiwa komai na bangaren wani irin gyara na musamman duk da ba wani aiki me girma bane sbd komai da aka sauya na bangaren harma da tsarinsa dan haka kowannensu cikin samun nutsuwa da farin cikin kasancewa a gida suka nufi dakunansu kowace bayi bayi biyu na bayanta da akwatinanta.
Kai tsaye daki bahar ta wuce a gajiye duk da tayi bacci sosai cikin jirgi ta rage ciwon kai da damuwa sbd baccin ya taimaka mata sosai,
Tana shiga dakinta su salmah suka isa da suitcase dinta har gaban closet suka bude suka fara jera mata kayan a ciki ba tareda doguwan motsiba,
Wayarta dake hannunta ta ajiye gefen gadon dakin da already an kunna mata ac da qamshi me dadi yana tashi a hankali ta nufi bathroom.
Zare komai na jikinta tayi ta fasa sabuwar toothbrush me tsada dasuke jere a toilet din ta fara brush.
Tana gamawa wanka tayi da ruwan zafi masu zafi sosai ta gama ta fito daure da towel zuwa lokacin su naimah sun fice daga dakin harma da haske sosai an rage mata.
Shiryawa tayi sama sama ta saka riga da wando na bacci marasa nauyi tai shirin sallah tai sallan asubar da basu samu yi ba tana gamawa da adduointa miqewa tayi ta haye gado ta shige ta kwanta sbd bacci takeji sosai da mutuwan jiki.
Bacci ne ya dauketa kaman yanda kusan dukansu da kowa ya gama komai baccin ya kwanta yi hankali a kwance bayan sun daga hankalin mutane da dama a cikin masaurautar da dawowansu.
Ita kanta Ammi data dawo da damuwa da bacin rai jin tayi tana samun nutsuwa da kwanciyan hankalin bacin ranta na raguwa.
Tsit masarauta tayi dan kuwa ko fada tinda sultan na hutu ayau din na rashin fitowa sai kowa ya zama a low ba wata hayaniyar aiki.
#MAMUH
09033181070
[20/01, 2:19 pm] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
144
Asim dayake bangarensa shima yaji isowan Ammin shiru yayi kawai yana sauke kansa qasa sbd yanada tabbacin Ammin da Bahar dinta ta taho wadda yake tsananin fatar Allah ya nesantasa da duk inda zai sake ganinta ya saketa a idanuwansa sbd hakanne kadai zai cire masa ita daga zuciyarsa ya rungumi danganar daya riga ya daukarwa ransa.
Kai tsaye hanyar bedroom dinsa dake kuryan wani palon na biyu ya nufa yana isa ya shige ya nufi closet dinsa ya zare kayan jikinsa tas a natse ya dauki towel a cikin jerin towels din dake jere kaman shago ya daura a qugunsa ya fada bathroom dinsa me girman gaske da tsari.
#MAMUH
09033181070
[19/01, 11:29 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
143
Wanka yayi wanda ya dauki lokaci me dan tsayi a ciki yanayi sbd su brush da sauran abubuwan daya saba yi duk safiya kafin wanka tukuna ya fito yana fidda qamshin showerset dinsa dake tashi a fatar jikinsa.
Gashinsa dayake tsiyayan ruwa kadan kadan ya saka towel qarami yana gogewa yana nufar inda zai busar dashi da hand dryer dinsa.
Bai wani jima yana bata lokaci ba ya gama komai ya saka wata black bvlgari tight underwear data kama jikinsa ta zauna a qugunsa ya saka doguwar wando me santsi da fadi ta bacci ya isa lafiyayyan gadonsa ya haye ya shige bargo ya kwanta cikin jerin tarin pillows din gadon masu tsananin laushi ya lumshe idanuwansa yana rufewa take ba bata lokaci bacci ya daukesa hankali kwance.
Bangaren kaman yanda aka saba matiqar yana ciki yana hutawa kowane motsi ya dauke kenan dan haka kowama hutun ya kwanta yanayi sbd hana motsi.
***Haile ma dake kwance tana bacci cikin dan kwanciyan hankalin daya rage mata mara yawa sbd abubuwa sun taru sun tsaya gabanta ba sauki ko kadan sbd gasu Aslam a gabanta zuwa yanzu sun rikice sun fice hayyacinsu sun aje komai aure suke tsananin so ko wane iri ne dan haka ko lokacin komai basuda a yanzu idan bana neman hanyar samun miji ba sbd daga karshe dai sun gaji da zama akan kowace kalar tirban data dorasu tin kuruciyarsu har yanzu da manyancin yazo musu batareda samun komaiba,
Sun taso a wahalar neman mulkin da babu abinda zasuyi dashi suna mata,
Sun lalata future dinsu tin a baya da yaqin neman mulki ga wanda shi kansa yanzu ya tattara mulkin ya aje baya so sbd rayuwarsa data rasa madafar dafawa a yanzu,
Ta bangaren daya Asim tinda ya dawo daga tafiyar da yayi da matarsa ya kebe kansa baya son hayaniya ko doguwan muamala da kowa yana bangarensa gaisuwa kawai yake zuwa suyi ya koma bangarensa ba kamar baya ba hakama ya sauya sosai ko a gurin muamalantar mahaifinsa ya zama sabon mutum na daban ya samu karfi da taurin zuciyar daya rasa a baya ya zama cikakken namiji me dauriya da karfin zuciyar da bazai iya abubuwa da dama ba na mata ko hawa tirban da Mamensa zata sakasa kowace iri ce kuwa.
Wannan sauyin da haile take gani a tattare da yayanta da suka ajeta suna rayuwan da suka zabawa kansu ba wadda ta zabar musu ba suka koma wasu mutanen daban ya sakata rasa tudun dafawa sbd sune kadai abinda take dasu ta dogara dasu da aikatawa ko samar da kowace irin rayuwar datake so sbd sune tamkar makamanta datake son yaqar kowane yaqin datake so dasu batareda tinanin illar da hakan take musu ba ko zatai musu ba,
Damuwa take cikinta sosai ga Sultan daya tafiyarsa yabar qasar ya tafi ga mistress dinsa yabarsu ya zabeta wanda duniya take shadar da hakan a sannu a sannu,
Ga NUAB ba mulkin da duniya take magana a kai gabaki daya sbd ya kawo sabuwar duniya me burgewa da zamani da ilimi ga masarautar fiyeda wadda sultan yasar ya kawo sbd shima ya ingata masarautar fiyeda sarakunan baya gashi dansa a yanzu yana wanda ya fi nasa juma alfahari da farin ciki yake da hakan,
Su kansu manyan fada dasuke bayanta sun sauya sun zubar da makaman yakinsu sunbi NUAB fiyeda yanda sukai tsammani sbd daya saukesu 'yayansu ya dauka ya dora a matsayinsu dan haka a cikin farin ciki suke hutun sauka kan mulkin suna kallan yayansu a cikin gina sabuwar boyem da shekaru da zamani da qarni masu zuwa zasuyi alfahari da ita.
Jin sautin dawowan uwar me boyem ya saka baccinta yankewa tana bude idanuwanta ahankali tanajin kanta na mummunan sarawar daya saka taji kaman rabin jikinta yana neman dena aiki sbd wata riqewa da jijiyoyin jikinta sukai sbd tafi farin cikin a sakar mata qarar mutuwan sultan da dawowan ayanah rayuwarsu.
Tashi tayi ahankali tana rintse idanuwanta ahankali wani nauyi yana sauka kirjinta daga kanta ahankali ta sauke numfashi me zafi da damuwa me tsananin gaske.
A daidai wannan lokacin itama Maraki data zama tamkar babu ta a cikin masarautar tana zaune a bakin gadonta ta gama sallar asuba ta koma kenan zata kwanta taji sautin wanda ya sakata qasa da kanta tana rufe idanuwanta a hankali taji wani irin nauyi me radadi ya danne kirjinta sbd alkawarin data daukanwa kanta ayau ya tabbata zai cika kenan sbd tayiwa kanta alkawarin daga ranar da Ayanah ghaz ta dawo rayuwar sultan zata barsa har abada bazata iya rayuwa dashi ba kuma sbd zata iya mutuwa da baqin da babu wanda ya sani kaman yanda shi kansa zai iya shiga wuta batareda ya saniba sbd abinda ta tabbatar dashi shine Allah ya kaddari Ayanah ce zuciyar sultan da zai iya bata akanta batareda ya saniba hakama ita daman babu komai a tsakaninta dashi bayan macen biyan buqata sbd bai taba sonta ba a tsawon shekarun nan,bai taba mata kallan macen da zai iya wani girman abu akanta ba,
Bata haihuwa ba dan haka ko matsayin imebētis dinsa bata kaiba su da sun haifa jinin boyem a masarautar,
Mantawa akeyi da ita ko a tarihi da zaman masarautar,
Batada kowane irin amfani,
Batada kowane irin matsayi,
Ta zamar masa dole kaman yanda a yanzu itama ya dade da zamar mata dole,
Dan haka lokaci yayi da zata tafi ko zuciyarta zata samu sauki daga baqin ciki da damuwan datai shekaru tin na kuruciya tana yi,
Shi kansa a yanzu mafita da hanyar tsira yake nema yayi rayuwar aminci da kwanciyar hankali dan haka kaman yanda yayi freeing imebētis dinsa duka tana neman yayi freeing nata ta qarasa rayuwar data rage mata da kwanciyan hankali da dan farin cikin data rasa dan bata taba samunsa ba tinda tayi aurensa.
A zuciyarta ta dauka tanada sauran hope bayan tafiyar Ayanah ghaz amma ayau Ayanaah ta dawo babu sauran kowane hope ga haile ma datake da yaya dashi bare ita da batada kowa da komai.
Bude idanuwanta tayi ahakali da sukai jajir tana sake sauke numfashi me sanyi ahankali tukuna ta dauke kafafunta daga qasa tana dorasu akan gadon tareda kwantawa ahakali tana rufe idanuwanta sbd daga karshe dai nacewa a auren sarauta bai bata komaiba bayan karshe me kadaici da quncin da baida ranar tafiya,
Auren sarauta ga duk macen da baa so bai taba zama farin ciki ga kowace mace ba dan haka take jin inama zata iya dawo da baya ta zabi auren soyayya da kauna akan auren sarautar da zaa badaka kyauta ko tukuici.
Shi kansa sultan a wannan lokacin dayaji isowan macen da itace rayuwarsa ayanzu ajiyan zuciya ya sauke yana cigaba da adhkar din dayake yi tin asuba yana jin sanyi da nutsuwa suna sake ratsa ruhinsa sbd yawo da kwana kwana ya qare masa lokaci yayi da ba 'danta kadai ba duniya ma gabaki daya zata san da ita matarsa ce cikakkiya a yanzu ba wishmah dinsa ba duk da duka matsayin biyu nata ne har abada.
***Su Ammi kuwa koda suka isa bangarensu bayin bangaren sun gama yiwa komai na bangaren wani irin gyara na musamman duk da ba wani aiki me girma bane sbd komai da aka sauya na bangaren harma da tsarinsa dan haka kowannensu cikin samun nutsuwa da farin cikin kasancewa a gida suka nufi dakunansu kowace bayi bayi biyu na bayanta da akwatinanta.
Kai tsaye daki bahar ta wuce a gajiye duk da tayi bacci sosai cikin jirgi ta rage ciwon kai da damuwa sbd baccin ya taimaka mata sosai,
Tana shiga dakinta su salmah suka isa da suitcase dinta har gaban closet suka bude suka fara jera mata kayan a ciki ba tareda doguwan motsiba,
Wayarta dake hannunta ta ajiye gefen gadon dakin da already an kunna mata ac da qamshi me dadi yana tashi a hankali ta nufi bathroom.
Zare komai na jikinta tayi ta fasa sabuwar toothbrush me tsada dasuke jere a toilet din ta fara brush.
Tana gamawa wanka tayi da ruwan zafi masu zafi sosai ta gama ta fito daure da towel zuwa lokacin su naimah sun fice daga dakin harma da haske sosai an rage mata.
Shiryawa tayi sama sama ta saka riga da wando na bacci marasa nauyi tai shirin sallah tai sallan asubar da basu samu yi ba tana gamawa da adduointa miqewa tayi ta haye gado ta shige ta kwanta sbd bacci takeji sosai da mutuwan jiki.
Bacci ne ya dauketa kaman yanda kusan dukansu da kowa ya gama komai baccin ya kwanta yi hankali a kwance bayan sun daga hankalin mutane da dama a cikin masaurautar da dawowansu.
Ita kanta Ammi data dawo da damuwa da bacin rai jin tayi tana samun nutsuwa da kwanciyan hankalin bacin ranta na raguwa.
Tsit masarauta tayi dan kuwa ko fada tinda sultan na hutu ayau din na rashin fitowa sai kowa ya zama a low ba wata hayaniyar aiki.
#MAMUH
09033181070
[20/01, 2:19 pm] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
144
Asim dayake bangarensa shima yaji isowan Ammin shiru yayi kawai yana sauke kansa qasa sbd yanada tabbacin Ammin da Bahar dinta ta taho wadda yake tsananin fatar Allah ya nesantasa da duk inda zai sake ganinta ya saketa a idanuwansa sbd hakanne kadai zai cire masa ita daga zuciyarsa ya rungumi danganar daya riga ya daukarwa ransa.