Sashe 50
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su Maa da ayanzu gabaki daya basa murnar zuwan kowane baqon hakanan suka daure suka danne suka tarbesa da nuna farin ciki sosai dan haka gidan ya dauki haramar murna da yar hayaniyar farin cikin baqi da suma baqin kowa ke cikin farin cikin kasancewa a gidan.
Shuraim kai tsaye shi kam ya tambayi bahar aka sanar dashi tana school dan haka ya ringa kiyaye time dan jiran dawowanta.
Shiru shiru su maa suna jiran jin ta inda NUAB zai bullo ko a zahiri ko a kiran waya amma shiru dan haka suka dan sassautawa kansu suna kokarin sake sakewa a cikin baqin nasu da duka dai na gida ne.
Karfe uku Bahar ta dawo gidan zuciyarta na dan shiga yanayi na fatan basada kowa a gidan,
Tana sako kai a palon yar hayaniyar datake jiyowa ya sakata jin kirjinta yayi nauyi amma sanin ba NUAB bane ya sakata qarasowa tana kallan palon sbd idan shine tin a gate zata ga motoci da securities nasa hakama sam bazaa samu kowace hayaniyaba a duk inda yake a guri.
Ganin Shuraim da idanuwanta suka fara sauka akansa ya sakata sauke ajiyan zuciya me dan karfi tana maida kallanta akan maa sakinah data gode Allah bahar din ta dawo kafin zuwansa duk da sun cire rai sun tabbatarda ya wuce.
Da tsananin farin ciki da sanyin zuciya shuraim yake kallanta yana mata barka da dawowa itama kokarin sake fuskarta tayi sosai tana masa barka da zuwa kafin ta juya ta kalli Asim wanda kusan yayi mutuwar zaune a gurin kallanta tai masa barka da zuwa shima tukuna ta kalli leylah ta masa sannu da zuwan wanda duka basu samu sunyiba jiyan.
Gaggaisawan da sukai idanuwansu duka akanta ya sakata kasa zama a cikinsu ta wucewanta daki dan cire gajiyan data dawo da ita.
Leylah data kafe bahar da idanuwanta harta shige wata nauyi taji ya danne kirjinta sbd babu wani abu daya rage a bahar din data sani baya dayake tareda ita a yanzu sbd gabaki daya ta sauya sauyawa kuma ba qarama ba dan kuwa hatta skin tone nata ya tashi daga fara zuwa kaman butter dan kuwa har wani daukan ido takeyi ga wata irin calmness da class tareda basarwa kaman ita kadai ce 'yar sarauta a gurin,
Suturar jikinta da duk abinda yake jikinta babu wanda ba original designer ba,
Sake jin tayi kishin bahar din me tsananin gaske yana rufeta ta juyo ta kalli maza biyun da suka gama mutuwa akan bahar din wadda batama jin bahar din ta basu hankalinta dama zata san me suke ciki,
Tsoki taja mara sauti sosai cikin takaici da baqin ciki tana kallan Asim da farin ciki yake bayyane sosai a fuskarsa duk da ya dena kallan hanyar da bahar din tabi amma kana kallansa zakasan yana cikin farin ciki da walwala.
Akan Shuraim ta maida kallanta shima wani tsokin baqin cikin ta sauke tana jin kwata kwata ma ta gaji da gidan fitarsa take son yi.
Tinda bahar ta shige bata fitoba ba wanda ya sake ganinta tana bedroom dinta tayi wanka ta saka skinny jeans da farar loose top tayi kwanciyanta a daki tana wayoyinta da duba abubuwa a laptop abinci ma sedai tayi waya me aiki ta kawo bata har dakinta taci tana harkan gabanta hankali kwance.
Har yamma ba labari NUAB dan haka yanzu kam sun sakewarsu gabaki daya duk da a cikin zuciyoyinsu suna jin tsananin rashin jin dadi kuma har lokacin har wayarsa harya ayanah bame zuwa.
Da daddare suna kokarin fara dinner a table yauma sukaji shigowan mota wadda kai tsaye ta saka kowa shan jinin jikinsa sbd dai ba bahar bace tinda tana gida motarta ma tana pake.
Maa sakinah ce ta baro dining din hakama tenya suka dawo palo tareda baro su Leylah can wainda suka fara cin abinci daga Shuraim har Asim hankali kwance da farin cikinsu.
Bude kofar akai kai tsaye aleey ya sake bayyana kaman jiran sedai babu NUAB din a tareda shi ga mamakinsu luggages din da suka tabbatarda na NUAB ne sbd tsarinsu da sanin tsadar da suke screaming aleey ya fara shigowa dasu bayan ya tsaya a gabansu cikin girmamawa me karfi ya gaidasu yana sake tambayar Ammi ta dawo??
Ganin ba tare ake da NUAB dinba ya saka tenya bude baki tace
'Aleey na tabbatarda zuwa yanzu kai kasan bata nan kuma mun kasa samunta a waya kwata kwata dan Allah kada ka bari NUAB ya dawo nan wlh yana dawowa zai iya sanin abinda kansa bazai dauka ba.'
Kasa kallanta aleey yayi sbd girmamawa kafin yace
'Maa banda abinda zan iyayi sbd tin acan nayi kokarin hana zuwan tinda yaxo da kansa koma menene zai sani sbd ya kamata ya sani din'
Maa sakinah kuwa mutuwa jikinta yayi da sanyi ta tabbatarda akwai matsala babba dan kuwa dawowan NUAB gidan batareda cewa komaiba kasawa zaiyi ya tsare ya ganewa kansa lokacinda Ammin zata dauka ta dawo daga koma ina ta tafi kuma ta tabbatarda hakan da yayi yana nufin bazai sake tambayar kowa komaiba kawai da kansa zai tabbatar kuma hakan alamar ya gama kai qarshen bacin rai da fushi me zafi akansu.
Masu aiki biyi Maa sakinah din ta kira ta je ta dauko card din bude palon da basu taba shiga ba wanda master bedroom na gidan yake ciki sedai a bude duk bayan kwana biyu a gyara a sake rufewa,
Bawa masu aikin tayi tace suje su gyara komai da kyau da tsaftar datafi duk wadda suka sani a duniya.
Karba sukai suka tafi daman sun saba gyaran dakin dan haka wata irin gyara sukai masa a cikin kiyayewa sbd komai na bangaren kana gani kasan yafi koina a gidan.
Ba bata lokaci suka gama aleey ya isa dakin da kansa ya jere kayan NUAB din a tsarin dayasan zai san inda komai ya buqata yake dan duk inda suka tafi ko duk inda zasu sauya guri aleey bai taba sauya yanayin tsarin yanda yake aje komai na NUAB dinba dan haka duk inda yaje yana shiga dakin da duk zai zauna yasan inda zai samu komai sbd tsarinsa da aleey bai taba sauyawan ba.
Bayan gama komai seta sanyin aircon daidai da yanda LEUL din yakeso yayi ya sauya qamshin dakin zuwa blooming wolf wanda take dakin yayi daidai yanda NUAB zai nutsu dashi tukuna ya fice dan hatta toiletries nasa da duka abin amfaninsa an jeresu tsaf.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
123
Aleey na fitowa daga bangaren koda ya iso main palon su Maa din na zaune shiru babu me abin cewa hakama su Asim suna zaune suna qara har fira kafin wucewansansu batareda sun san meyake faruwa ba bama susan Aleey yazo yana cikin gidan ba saida suka gansa kwatsam a palon suka dago suna kallansa cikeda mamaki shima kallan Shuraim din yayi da mamakinsa daya kasa barin ya fito fuskarsa ba kyau duk da bazaka fada a bace da rai yake kai tsaye ba dan shi Asim ko kallansa baiyiba dan yana kokarin danne zuciyarsa ne daga musu abinda zaifi wulaqanci ya dan haka time din agogon hannunsa na blackmambaC36 ya kalla ya bude baki yace
'Sultan zai kasance anan nanda mintina kadan if you guys c......
Bai qarasa ba leylah ta bude baki zatai magana Asim ya katseta yana cewa ta tashi su tafi tukuna gobe sa dawo.
Girgiza kai leylah tayi tana kokarin mayarwa Asim din magana Aleey da baida time ya juya yabar gurin yana ficewa gabaki daya.
Securities ne yazo dasu masu karfi ya fito yafara musu bayani suna zagaye harabar gidan shirinsu na bawa gidan tsaro sbd mai qasa daya dawo gidan.
Aleey ma daya gama tabbatarda komai yayi daidai da ina NUAB din zai iya rayuwa dakin dayake daga wajen harabar ya isa daman shima an gyara masa ana gamo gyaran na NUAB ajiye ipad dasu laptop da sauran abubuwan da baya nesa ko kadan dasu yayi ya fito yaja mota ya fice gidan tareda tabbatarwa da securities kafin ya dawo da NUAB duk wanda yake cikin gidan ya fita bayan su maa da masu aiki ko waye a tabbatarda an fidda shi idan bai fita ba a mintinan da suka wuce talatin.
Aleey na ficewa gardama da fada ya barke tsakanin leylah da Asim sbd batajin zata bisa ayau din dan ganin aleey ya tabbatar mata da NUAB yana nan har yanxu kenan dan haka ba inda zata.
Asim kuwa dagewansa akan tafiya da ita sbd ya ringa fakewa da ita yazo kawowa kullum ya shigo yagaisa da bahar sabanin idan ya barta dole zai daga kafa kwana biyu kafin yazo gidan dan haka yace saita tashi.
Maa sakinah da aleey yana ficewa tabar gurin ta isa kitchen tana bawa masu aiki umarnin su sake gyara koina kuma yanzu da Sultan me boyem zai kasance a gidan sai sun kiyaye sosai sun sani,
Shai ta fara kokarin hada masa ita kuma wanda yakeda karfi a lafiyar kwakwalwa da lafiyan jiki batareda tana da wani karfin jikiba sosai sbd dawowansa gidan kadai hukunci ne me karfi ga dukkansu sbd zai tabbatarda kasawarsu a abubuwa da dama dazasu ji kunyarsa akan kasawan.
Tenya dake zaune cikinsu ma itama barin gurin tayi bama tareda ta ankare da wai fada ne sukeyi ba sbd maganarsu bata wani tashi sosai
Tana barin gurin suka fara daga muryansu wa juna suna kokarin bankada sirrinsu a gaban Shuraim wanda yake mamakinsu da fada akan abu qanqani dan haka ya bude baki yana kokarin dakatar da leylah ita datake mace yana rokon Asim din akan ya barta ko kwana daya ne iya yau tayi shikenan.
Asim da baiso hakan ba amma sbd kada a gane maitarsa a fili sai ya amince yana daure mata fuska sosai ita kuma farin cikin hakan ya sakata kallansa tana kokarin taimaka masa tace
'Bara na kira Bahar kuyi sallama da ita'
Dagowa Asim yayi ya kalleta da idanuwansa da suka dan sauya ta saki murmushi tana daga masa gira alaman ko bai gode bane?.
Shuraim kai tsaye shi kam ya tambayi bahar aka sanar dashi tana school dan haka ya ringa kiyaye time dan jiran dawowanta.
Shiru shiru su maa suna jiran jin ta inda NUAB zai bullo ko a zahiri ko a kiran waya amma shiru dan haka suka dan sassautawa kansu suna kokarin sake sakewa a cikin baqin nasu da duka dai na gida ne.
Karfe uku Bahar ta dawo gidan zuciyarta na dan shiga yanayi na fatan basada kowa a gidan,
Tana sako kai a palon yar hayaniyar datake jiyowa ya sakata jin kirjinta yayi nauyi amma sanin ba NUAB bane ya sakata qarasowa tana kallan palon sbd idan shine tin a gate zata ga motoci da securities nasa hakama sam bazaa samu kowace hayaniyaba a duk inda yake a guri.
Ganin Shuraim da idanuwanta suka fara sauka akansa ya sakata sauke ajiyan zuciya me dan karfi tana maida kallanta akan maa sakinah data gode Allah bahar din ta dawo kafin zuwansa duk da sun cire rai sun tabbatarda ya wuce.
Da tsananin farin ciki da sanyin zuciya shuraim yake kallanta yana mata barka da dawowa itama kokarin sake fuskarta tayi sosai tana masa barka da zuwa kafin ta juya ta kalli Asim wanda kusan yayi mutuwar zaune a gurin kallanta tai masa barka da zuwa shima tukuna ta kalli leylah ta masa sannu da zuwan wanda duka basu samu sunyiba jiyan.
Gaggaisawan da sukai idanuwansu duka akanta ya sakata kasa zama a cikinsu ta wucewanta daki dan cire gajiyan data dawo da ita.
Leylah data kafe bahar da idanuwanta harta shige wata nauyi taji ya danne kirjinta sbd babu wani abu daya rage a bahar din data sani baya dayake tareda ita a yanzu sbd gabaki daya ta sauya sauyawa kuma ba qarama ba dan kuwa hatta skin tone nata ya tashi daga fara zuwa kaman butter dan kuwa har wani daukan ido takeyi ga wata irin calmness da class tareda basarwa kaman ita kadai ce 'yar sarauta a gurin,
Suturar jikinta da duk abinda yake jikinta babu wanda ba original designer ba,
Sake jin tayi kishin bahar din me tsananin gaske yana rufeta ta juyo ta kalli maza biyun da suka gama mutuwa akan bahar din wadda batama jin bahar din ta basu hankalinta dama zata san me suke ciki,
Tsoki taja mara sauti sosai cikin takaici da baqin ciki tana kallan Asim da farin ciki yake bayyane sosai a fuskarsa duk da ya dena kallan hanyar da bahar din tabi amma kana kallansa zakasan yana cikin farin ciki da walwala.
Akan Shuraim ta maida kallanta shima wani tsokin baqin cikin ta sauke tana jin kwata kwata ma ta gaji da gidan fitarsa take son yi.
Tinda bahar ta shige bata fitoba ba wanda ya sake ganinta tana bedroom dinta tayi wanka ta saka skinny jeans da farar loose top tayi kwanciyanta a daki tana wayoyinta da duba abubuwa a laptop abinci ma sedai tayi waya me aiki ta kawo bata har dakinta taci tana harkan gabanta hankali kwance.
Har yamma ba labari NUAB dan haka yanzu kam sun sakewarsu gabaki daya duk da a cikin zuciyoyinsu suna jin tsananin rashin jin dadi kuma har lokacin har wayarsa harya ayanah bame zuwa.
Da daddare suna kokarin fara dinner a table yauma sukaji shigowan mota wadda kai tsaye ta saka kowa shan jinin jikinsa sbd dai ba bahar bace tinda tana gida motarta ma tana pake.
Maa sakinah ce ta baro dining din hakama tenya suka dawo palo tareda baro su Leylah can wainda suka fara cin abinci daga Shuraim har Asim hankali kwance da farin cikinsu.
Bude kofar akai kai tsaye aleey ya sake bayyana kaman jiran sedai babu NUAB din a tareda shi ga mamakinsu luggages din da suka tabbatarda na NUAB ne sbd tsarinsu da sanin tsadar da suke screaming aleey ya fara shigowa dasu bayan ya tsaya a gabansu cikin girmamawa me karfi ya gaidasu yana sake tambayar Ammi ta dawo??
Ganin ba tare ake da NUAB dinba ya saka tenya bude baki tace
'Aleey na tabbatarda zuwa yanzu kai kasan bata nan kuma mun kasa samunta a waya kwata kwata dan Allah kada ka bari NUAB ya dawo nan wlh yana dawowa zai iya sanin abinda kansa bazai dauka ba.'
Kasa kallanta aleey yayi sbd girmamawa kafin yace
'Maa banda abinda zan iyayi sbd tin acan nayi kokarin hana zuwan tinda yaxo da kansa koma menene zai sani sbd ya kamata ya sani din'
Maa sakinah kuwa mutuwa jikinta yayi da sanyi ta tabbatarda akwai matsala babba dan kuwa dawowan NUAB gidan batareda cewa komaiba kasawa zaiyi ya tsare ya ganewa kansa lokacinda Ammin zata dauka ta dawo daga koma ina ta tafi kuma ta tabbatarda hakan da yayi yana nufin bazai sake tambayar kowa komaiba kawai da kansa zai tabbatar kuma hakan alamar ya gama kai qarshen bacin rai da fushi me zafi akansu.
Masu aiki biyi Maa sakinah din ta kira ta je ta dauko card din bude palon da basu taba shiga ba wanda master bedroom na gidan yake ciki sedai a bude duk bayan kwana biyu a gyara a sake rufewa,
Bawa masu aikin tayi tace suje su gyara komai da kyau da tsaftar datafi duk wadda suka sani a duniya.
Karba sukai suka tafi daman sun saba gyaran dakin dan haka wata irin gyara sukai masa a cikin kiyayewa sbd komai na bangaren kana gani kasan yafi koina a gidan.
Ba bata lokaci suka gama aleey ya isa dakin da kansa ya jere kayan NUAB din a tsarin dayasan zai san inda komai ya buqata yake dan duk inda suka tafi ko duk inda zasu sauya guri aleey bai taba sauya yanayin tsarin yanda yake aje komai na NUAB dinba dan haka duk inda yaje yana shiga dakin da duk zai zauna yasan inda zai samu komai sbd tsarinsa da aleey bai taba sauyawan ba.
Bayan gama komai seta sanyin aircon daidai da yanda LEUL din yakeso yayi ya sauya qamshin dakin zuwa blooming wolf wanda take dakin yayi daidai yanda NUAB zai nutsu dashi tukuna ya fice dan hatta toiletries nasa da duka abin amfaninsa an jeresu tsaf.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
123
Aleey na fitowa daga bangaren koda ya iso main palon su Maa din na zaune shiru babu me abin cewa hakama su Asim suna zaune suna qara har fira kafin wucewansansu batareda sun san meyake faruwa ba bama susan Aleey yazo yana cikin gidan ba saida suka gansa kwatsam a palon suka dago suna kallansa cikeda mamaki shima kallan Shuraim din yayi da mamakinsa daya kasa barin ya fito fuskarsa ba kyau duk da bazaka fada a bace da rai yake kai tsaye ba dan shi Asim ko kallansa baiyiba dan yana kokarin danne zuciyarsa ne daga musu abinda zaifi wulaqanci ya dan haka time din agogon hannunsa na blackmambaC36 ya kalla ya bude baki yace
'Sultan zai kasance anan nanda mintina kadan if you guys c......
Bai qarasa ba leylah ta bude baki zatai magana Asim ya katseta yana cewa ta tashi su tafi tukuna gobe sa dawo.
Girgiza kai leylah tayi tana kokarin mayarwa Asim din magana Aleey da baida time ya juya yabar gurin yana ficewa gabaki daya.
Securities ne yazo dasu masu karfi ya fito yafara musu bayani suna zagaye harabar gidan shirinsu na bawa gidan tsaro sbd mai qasa daya dawo gidan.
Aleey ma daya gama tabbatarda komai yayi daidai da ina NUAB din zai iya rayuwa dakin dayake daga wajen harabar ya isa daman shima an gyara masa ana gamo gyaran na NUAB ajiye ipad dasu laptop da sauran abubuwan da baya nesa ko kadan dasu yayi ya fito yaja mota ya fice gidan tareda tabbatarwa da securities kafin ya dawo da NUAB duk wanda yake cikin gidan ya fita bayan su maa da masu aiki ko waye a tabbatarda an fidda shi idan bai fita ba a mintinan da suka wuce talatin.
Aleey na ficewa gardama da fada ya barke tsakanin leylah da Asim sbd batajin zata bisa ayau din dan ganin aleey ya tabbatar mata da NUAB yana nan har yanxu kenan dan haka ba inda zata.
Asim kuwa dagewansa akan tafiya da ita sbd ya ringa fakewa da ita yazo kawowa kullum ya shigo yagaisa da bahar sabanin idan ya barta dole zai daga kafa kwana biyu kafin yazo gidan dan haka yace saita tashi.
Maa sakinah da aleey yana ficewa tabar gurin ta isa kitchen tana bawa masu aiki umarnin su sake gyara koina kuma yanzu da Sultan me boyem zai kasance a gidan sai sun kiyaye sosai sun sani,
Shai ta fara kokarin hada masa ita kuma wanda yakeda karfi a lafiyar kwakwalwa da lafiyan jiki batareda tana da wani karfin jikiba sosai sbd dawowansa gidan kadai hukunci ne me karfi ga dukkansu sbd zai tabbatarda kasawarsu a abubuwa da dama dazasu ji kunyarsa akan kasawan.
Tenya dake zaune cikinsu ma itama barin gurin tayi bama tareda ta ankare da wai fada ne sukeyi ba sbd maganarsu bata wani tashi sosai
Tana barin gurin suka fara daga muryansu wa juna suna kokarin bankada sirrinsu a gaban Shuraim wanda yake mamakinsu da fada akan abu qanqani dan haka ya bude baki yana kokarin dakatar da leylah ita datake mace yana rokon Asim din akan ya barta ko kwana daya ne iya yau tayi shikenan.
Asim da baiso hakan ba amma sbd kada a gane maitarsa a fili sai ya amince yana daure mata fuska sosai ita kuma farin cikin hakan ya sakata kallansa tana kokarin taimaka masa tace
'Bara na kira Bahar kuyi sallama da ita'
Dagowa Asim yayi ya kalleta da idanuwansa da suka dan sauya ta saki murmushi tana daga masa gira alaman ko bai gode bane?.