Sashe 42
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
'Mummy Lafiya kika kafeni da kallo haka kaman na tausayi?'
Numfashi Zuhrah ta sauke a karo na biyu tana sake tausayawa Leylah din dan haka take zuciyarta taji gwara ma kada ta fada mata a yanzu sai ankwana biyu zuwa gap da auren ta yanda kafin tafara damuwa da shiga tashin hankali anriga an daura auren dan haka dan sakewa tayi tana murmushi me kyau tace
'Ba komai tukuna amma maganar aurenki ce ta taso wadda insha Allah zuwa friday muke saka ran komai ze iya kammala dan haka saiki fara shiri hakama kada ki fita koina daga bangaren nan dan kaucewa matsala tinda kinsan dai amarya kike'
Wani irin yanayi taji yana ratsa zuciyarta wanda yake na tsantsan farin ciki da kuma ta bangare daya mutuwar jiki sbd bata taba tsammanin jin hakan ba dan kuwa ko a yanzu idan akai magana kila zaa iya saka date na daura auren nesa amma dai koma yayane taji tana tsananin kaunar zuwan ranar jumaar sbd jin matsayar da ake akai.
Da farin ciki ta rungume Mum din tana godia sosai tareda miqewa da sauri tabar dakin dan zuwa dakinta ta fara lalaban wayarta dan kiran qawayenta ta sanar dasu cikin izza da alfahari,
Ajiyan zuciya Zuhrah ta sake bayan fitar leylan tareda bude baki batareda jin tana karaya ba akan auren tace
'Allah ya sakawa auren albarka ya saka ya zamar miki mafi alkhairi akan na NUAB din tareda farin ciki da dawwamamman kwanciyan hankali dan yafi muna gabaki daya kwamciyan hankali da kawar da damuwan da zata iya shigowa zumunci.'
Leylah na isa dakinta tinda ta fara wayoyi bata sake fitowa ba har washe gari wanda yake sauran kwana uku kenan,
Daga mai girma yunar har sultan gayyatar daurin auren a tsare suka fitar akayi shi bayan sultan ya isar da sakon auren ga sultan LEUL NUAB shima baiji komaiba ya aminta tareda bada approve na auren duka a cikin qanqanin lokacinda kowa yake mamaki banda wainda zaa daurawa auren da basada cikakken sani sbd haile datasan Asim bazai taba yadda da aurenba tare duk wani motsinsa na yanda sakon auren zai isa garesa tayi ta hanasa fitowa bangarensa cikin kwanakin tamai alkawarin basa mamakin da zai sauya rayuwarsa zuwa ta farin ciki a kwanakin idan har ya zauna bai fita koina ba bai kuma kunna wayoyinsa ba ya fake da cewan baida lafiya kawai takeso.
Idanuwansa da zuciyarsa a rufe suke da son samun yancinsa na barin boyem da mahaifiyarsa ta saka masa takunkumi dan haka jin zata iya barinsa yabar qasar daga ranar jumaa din ya sakasa amince kawai tareda kashe wayoyinsa sbd daman baya fita koina yanzu hakama koyaushe cikin damuwa da rashin amfani yake shiyasa rayuwar tasa take a mace mutus yanzu.
Su Aslam kuwa da tashin hankalinsu baifi kada Asim ya taba barin boyem ba sbd dukansu sunsan gurin wa zai tafi kuma zuwansa ga bahar zuwa ne ga mutuwarsa duk da a ransu da zuciyoyinsu tare ma da masarautar boyem din sun gama tabbatarda ba aure a tsakanin Sultan NUAB din da bahar dan kuwa basu ga alamarsa ba tayaya sultan yana nan yana mulki matarsa na wata qasar daban tana rayuwar da ba ranar dawowa.
Haile samun abinda takeso da zatai ya saka karfinta dawowa dan tabbatarda auren Asim da leylah zai fara dawo da abubuwanta a hanya dan kuwa dole asim din zai fito daga mutuwan dayake yiwa kansa da rayuwarsa daganan komai zai sauya musu,
Shirye shiryen gaske sukeyi sosai na bikin wanda babu wata doguwan shagalin da zaayi daman su bikinsu a rana daya ake yinsa ayi duk gagarumin shagalin da zaayi a lokaci daya a gama shikenan,
Dukiyar Uwar Ango da ake kaiwa amayar komai da komai masu bayyanarda tsantsar gata da daular arziki haile ta hada tareda iyayenta da suka qaraso qasar duk da sun manyanta sosai amma hakanan sun taho auren asim din haka aka hada aka aika bangaren me girma yunar zuwa ga Mahaifiyar Amarya kuma sun karba tareda tukuici me girman gaske daga iyayen leylah din tin daga nan al'adun biki suka barke tako ina aka dauki harama ba sauki wanda dole ya saka Leylah shiga wata muguwan fargaba da shakka ta samu mahaifiyarta tin kafin tayi maganar data kawo ta akan kunnuwanta taji maganar aurenta da sunan da batajin kunnuwanta sunji daidai daga bakin mahaifinta take kafafunta suka kasa daukanta ta zube qasa batareda shiri ba ta rarrafawa idanuwanta na sauyawa ta isa gaban mahaifinta dake zaune a tareda mahaifiyarta a palon tareda shuraim wanda yayi mugun busy din da yau kusan sati guda basu gansa ba sedai a waya yana can bangarensa ayyuka sun mugun yi masa yawa yana jin shima hankalinsa na rabuwa biyu a tsakanin matsayin daya samu na sarautar da tattarawa ya koma uk yayi aikinsa acan da rayuwarsa.
Leylah rawa jikinta yakeyi sosai tana wani irin bari tareda kokarin danne abinda yake kokarin tasowa ya danne numfashinta daga cikin kirjinta ta kalli Abbinta tace
'Abbi hidimar me akeyi ne?
Kuma ta auren waye abbi?
Juyawa mai girma yunar din yayi ya kalli Zuhrah sbd mamakin bata sanar da ita ba bayan tintini ya fada mata ta sanar da ita tin farkon ma maganar auren.
Kallansa Zuhrah itama tayi cikin dan rasa abin cewa yanayinta na nuna sanyi da tausawa.
Maida kallansa yayi akan leylah din wadda har lokacin hannuwanta rawa sukeyi tana kallan Abbin bugawan zuciyarta na mugun tsananta amsar zancen take jira a matse.
Take Abbin ya karance halin da take ciki wanda ya tabbatarda taji maganar kenan tabbatarwa take son yi kuma da cikakkiyar alaman bata shirya karban hakan ba dan haka numfashi ya fitar shima a natse sbd bayajin wannan karan shima ya shirya sake barin maganar aurenta ta gantale a karo na biyu dan haka kai tsaye ya bude baki yana dan kama fuskarsa zuwa tabbatar mata sa abinda zai fada yace
'Aurenki Sultan ya nemawa 'dansa Asim kuma ba bayar dan haka gobe ne kadai bazaa daura auren naku ba insha Allah'
Dif kunnuwan Leylah suka dauke tareda bugun zuciyarta ta kasa motsawa ta qame idanuwanta na sauyawa zuwa mummunan ja na shock din dayafi kowane zama balain rayuwarta ta fara wata irin rawar jiki tana son bude baki tayi magana amma ta kasa dan haka sai kawai ta zube a gurin.
Kallanta Abbin yayi cikeda mamaki sbd yasan dai wannan karan aurenta ba fashi dan haka ya kalli mum din tata data tashi da sauri tayi kanta tareda shuraim wanda ya sauketa gavaki daya yana barin palon da ita zuwa dakinta.
Binsu Zuhrah tayi da sauri tana ji itama a ranta ba maganar fasa auren nan sedai leylah din tayi hakuri,
Shuraim ne ya taimaka mata kasancewansa likita kuma dan uwanta dan haka bata wani jima ba ta farfado cikin mummunan tashin hankalin da bata shigaba rayuwarta ta fara kallansu daya bayan daya su biyun sai kawai ta fashe da wani irin kuka me karfin gaske tana kama hannuwansu ta qanqame da hannuwanta dake rawa sosai cikin mummunan baqin ciki da rikicewa tace
'Dan Allah da girmansa Mum kada kumun haka,
Mum wlh banma riqe kamanninsa ba,bana sonshi ban taba son kowaba mum bayan NUAB,
Wlh mum zan iya mutuwa idan na auri wanda ba NUAB ba,ni wlh mum shi wannan din bana kaunarsa,bana sonsa bana son jin ma maganar auren dan Allah ku ceci rayuwana ku hana wannan auren,,,,
Qanqame hannun shuraim tayi da karfi shima tana dawo da kallanta akansa da jajayen idanuwanta da sukai jajir tace
'Shuraim mutuwa zanyi idan akai auren na wlh tallahi banaso ban kauna ka taimaki rayuwata dan Allah a hana wannan auren'
Dukkaninsu ba wanda ya iya ce mata komai sbd anriga angama komai baqin bikin auren tini suka fara cika masarautar hakama sultan NUAB ya riga ya fidda sanarwar auren harma anyi komai na daurin auren an gama babu ta yanda zasu iya hanasa sedai tayi hakuri kawai gashi shi kansa Shuraim din a yanzu yafi mata shaawan auran wanda ba NUAB ba sbd a yanxu dayake tareda shi ya qara sanin asalin waye shi sam babu alaman akwai tsarin mace a rayuwarsa koda akwai to tabbas kila bazatai darajar da mace ke yi ba a gurinsa sbd babu wani me daraja a gurinsa da yaransa bayan shi kadai kansa hakama duk macen da zata shiga rayuwarsa batareda yana sonta ba tabbas zata sha wahala me tsananin da rayuwarta zata iya mutuwa a banza sbd tsaurin raayinsa da zafinsa da kaf duniya ta sheda yanada shi dan haka ba amfanin taje gurinsa tinda bai taba sonsa ba bahar ma dayake aure insha Allah zai tabbatarda ta fito ta rabu dashi ya mallaketa dan shi ne kadai zai bata rayuwar datake buqata ta kauna da tattali.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
115
Ganin babu wanda ya nuna alaman tausayawa da yadda ga buqatartaba ya sakata saukowa daga gadon datake idanuwanta a rufe ta koma gurin mahaifinta tin kafin ta iso gabansa ta zube qasa jikinta na tsananta rawa tafara rokonsa cikin mummunan tashin hankalin daya sakasa cewa mum dinta ta jata su tafi kawai bayason jin komai.
Tana jin hakan kanta ya qarasa zarewa gabaki daya ta fara wani irin kuka tana jin son barin duniya kawai,
Janta Zuhrah tayi akan dole suka koma daki wanda har lokacin wani irin kuka takeyi tana jijjiga sbd batajin zata iya zaman aure da kowane namiji har abada idan ba NUAB ba,
Idan NUAB dinne yace bazai auretaba tafison abarta ta tsufa harta mutu tana jiransa har yayi raayin auren nata amma bazata taba iya auren dan uwansa ba wanda tana aurensa batada sauran hope ma sbd aurenta da NUAB ya gama haramta kenan matiqar Asim din yana raye...
Rungumeta zuhrah tayi da sauri a jikinta tana qanqameta sbd ganin yanda jikinta ke wani irin bari yana fizga sbd tsananin tashin hankali da baqin cikin dake neman buga zuciyarta a banza.
Kukan datakeyi ya wuce na hankali dan haka jikin zuhrah yafara sanyi tana jin fargaba na shigarta dan kuwa da gaske kila mutuwar zatai sbd take ta sauya idanuwanta sunyi jajir ba kyan gani,
Rungumeta zuhrah ta sake yi tana kokarin rarrashinta sedai ko jinta leylah batayi.
Numfashi Zuhrah ta sauke a karo na biyu tana sake tausayawa Leylah din dan haka take zuciyarta taji gwara ma kada ta fada mata a yanzu sai ankwana biyu zuwa gap da auren ta yanda kafin tafara damuwa da shiga tashin hankali anriga an daura auren dan haka dan sakewa tayi tana murmushi me kyau tace
'Ba komai tukuna amma maganar aurenki ce ta taso wadda insha Allah zuwa friday muke saka ran komai ze iya kammala dan haka saiki fara shiri hakama kada ki fita koina daga bangaren nan dan kaucewa matsala tinda kinsan dai amarya kike'
Wani irin yanayi taji yana ratsa zuciyarta wanda yake na tsantsan farin ciki da kuma ta bangare daya mutuwar jiki sbd bata taba tsammanin jin hakan ba dan kuwa ko a yanzu idan akai magana kila zaa iya saka date na daura auren nesa amma dai koma yayane taji tana tsananin kaunar zuwan ranar jumaar sbd jin matsayar da ake akai.
Da farin ciki ta rungume Mum din tana godia sosai tareda miqewa da sauri tabar dakin dan zuwa dakinta ta fara lalaban wayarta dan kiran qawayenta ta sanar dasu cikin izza da alfahari,
Ajiyan zuciya Zuhrah ta sake bayan fitar leylan tareda bude baki batareda jin tana karaya ba akan auren tace
'Allah ya sakawa auren albarka ya saka ya zamar miki mafi alkhairi akan na NUAB din tareda farin ciki da dawwamamman kwanciyan hankali dan yafi muna gabaki daya kwamciyan hankali da kawar da damuwan da zata iya shigowa zumunci.'
Leylah na isa dakinta tinda ta fara wayoyi bata sake fitowa ba har washe gari wanda yake sauran kwana uku kenan,
Daga mai girma yunar har sultan gayyatar daurin auren a tsare suka fitar akayi shi bayan sultan ya isar da sakon auren ga sultan LEUL NUAB shima baiji komaiba ya aminta tareda bada approve na auren duka a cikin qanqanin lokacinda kowa yake mamaki banda wainda zaa daurawa auren da basada cikakken sani sbd haile datasan Asim bazai taba yadda da aurenba tare duk wani motsinsa na yanda sakon auren zai isa garesa tayi ta hanasa fitowa bangarensa cikin kwanakin tamai alkawarin basa mamakin da zai sauya rayuwarsa zuwa ta farin ciki a kwanakin idan har ya zauna bai fita koina ba bai kuma kunna wayoyinsa ba ya fake da cewan baida lafiya kawai takeso.
Idanuwansa da zuciyarsa a rufe suke da son samun yancinsa na barin boyem da mahaifiyarsa ta saka masa takunkumi dan haka jin zata iya barinsa yabar qasar daga ranar jumaa din ya sakasa amince kawai tareda kashe wayoyinsa sbd daman baya fita koina yanzu hakama koyaushe cikin damuwa da rashin amfani yake shiyasa rayuwar tasa take a mace mutus yanzu.
Su Aslam kuwa da tashin hankalinsu baifi kada Asim ya taba barin boyem ba sbd dukansu sunsan gurin wa zai tafi kuma zuwansa ga bahar zuwa ne ga mutuwarsa duk da a ransu da zuciyoyinsu tare ma da masarautar boyem din sun gama tabbatarda ba aure a tsakanin Sultan NUAB din da bahar dan kuwa basu ga alamarsa ba tayaya sultan yana nan yana mulki matarsa na wata qasar daban tana rayuwar da ba ranar dawowa.
Haile samun abinda takeso da zatai ya saka karfinta dawowa dan tabbatarda auren Asim da leylah zai fara dawo da abubuwanta a hanya dan kuwa dole asim din zai fito daga mutuwan dayake yiwa kansa da rayuwarsa daganan komai zai sauya musu,
Shirye shiryen gaske sukeyi sosai na bikin wanda babu wata doguwan shagalin da zaayi daman su bikinsu a rana daya ake yinsa ayi duk gagarumin shagalin da zaayi a lokaci daya a gama shikenan,
Dukiyar Uwar Ango da ake kaiwa amayar komai da komai masu bayyanarda tsantsar gata da daular arziki haile ta hada tareda iyayenta da suka qaraso qasar duk da sun manyanta sosai amma hakanan sun taho auren asim din haka aka hada aka aika bangaren me girma yunar zuwa ga Mahaifiyar Amarya kuma sun karba tareda tukuici me girman gaske daga iyayen leylah din tin daga nan al'adun biki suka barke tako ina aka dauki harama ba sauki wanda dole ya saka Leylah shiga wata muguwan fargaba da shakka ta samu mahaifiyarta tin kafin tayi maganar data kawo ta akan kunnuwanta taji maganar aurenta da sunan da batajin kunnuwanta sunji daidai daga bakin mahaifinta take kafafunta suka kasa daukanta ta zube qasa batareda shiri ba ta rarrafawa idanuwanta na sauyawa ta isa gaban mahaifinta dake zaune a tareda mahaifiyarta a palon tareda shuraim wanda yayi mugun busy din da yau kusan sati guda basu gansa ba sedai a waya yana can bangarensa ayyuka sun mugun yi masa yawa yana jin shima hankalinsa na rabuwa biyu a tsakanin matsayin daya samu na sarautar da tattarawa ya koma uk yayi aikinsa acan da rayuwarsa.
Leylah rawa jikinta yakeyi sosai tana wani irin bari tareda kokarin danne abinda yake kokarin tasowa ya danne numfashinta daga cikin kirjinta ta kalli Abbinta tace
'Abbi hidimar me akeyi ne?
Kuma ta auren waye abbi?
Juyawa mai girma yunar din yayi ya kalli Zuhrah sbd mamakin bata sanar da ita ba bayan tintini ya fada mata ta sanar da ita tin farkon ma maganar auren.
Kallansa Zuhrah itama tayi cikin dan rasa abin cewa yanayinta na nuna sanyi da tausawa.
Maida kallansa yayi akan leylah din wadda har lokacin hannuwanta rawa sukeyi tana kallan Abbin bugawan zuciyarta na mugun tsananta amsar zancen take jira a matse.
Take Abbin ya karance halin da take ciki wanda ya tabbatarda taji maganar kenan tabbatarwa take son yi kuma da cikakkiyar alaman bata shirya karban hakan ba dan haka numfashi ya fitar shima a natse sbd bayajin wannan karan shima ya shirya sake barin maganar aurenta ta gantale a karo na biyu dan haka kai tsaye ya bude baki yana dan kama fuskarsa zuwa tabbatar mata sa abinda zai fada yace
'Aurenki Sultan ya nemawa 'dansa Asim kuma ba bayar dan haka gobe ne kadai bazaa daura auren naku ba insha Allah'
Dif kunnuwan Leylah suka dauke tareda bugun zuciyarta ta kasa motsawa ta qame idanuwanta na sauyawa zuwa mummunan ja na shock din dayafi kowane zama balain rayuwarta ta fara wata irin rawar jiki tana son bude baki tayi magana amma ta kasa dan haka sai kawai ta zube a gurin.
Kallanta Abbin yayi cikeda mamaki sbd yasan dai wannan karan aurenta ba fashi dan haka ya kalli mum din tata data tashi da sauri tayi kanta tareda shuraim wanda ya sauketa gavaki daya yana barin palon da ita zuwa dakinta.
Binsu Zuhrah tayi da sauri tana ji itama a ranta ba maganar fasa auren nan sedai leylah din tayi hakuri,
Shuraim ne ya taimaka mata kasancewansa likita kuma dan uwanta dan haka bata wani jima ba ta farfado cikin mummunan tashin hankalin da bata shigaba rayuwarta ta fara kallansu daya bayan daya su biyun sai kawai ta fashe da wani irin kuka me karfin gaske tana kama hannuwansu ta qanqame da hannuwanta dake rawa sosai cikin mummunan baqin ciki da rikicewa tace
'Dan Allah da girmansa Mum kada kumun haka,
Mum wlh banma riqe kamanninsa ba,bana sonshi ban taba son kowaba mum bayan NUAB,
Wlh mum zan iya mutuwa idan na auri wanda ba NUAB ba,ni wlh mum shi wannan din bana kaunarsa,bana sonsa bana son jin ma maganar auren dan Allah ku ceci rayuwana ku hana wannan auren,,,,
Qanqame hannun shuraim tayi da karfi shima tana dawo da kallanta akansa da jajayen idanuwanta da sukai jajir tace
'Shuraim mutuwa zanyi idan akai auren na wlh tallahi banaso ban kauna ka taimaki rayuwata dan Allah a hana wannan auren'
Dukkaninsu ba wanda ya iya ce mata komai sbd anriga angama komai baqin bikin auren tini suka fara cika masarautar hakama sultan NUAB ya riga ya fidda sanarwar auren harma anyi komai na daurin auren an gama babu ta yanda zasu iya hanasa sedai tayi hakuri kawai gashi shi kansa Shuraim din a yanzu yafi mata shaawan auran wanda ba NUAB ba sbd a yanxu dayake tareda shi ya qara sanin asalin waye shi sam babu alaman akwai tsarin mace a rayuwarsa koda akwai to tabbas kila bazatai darajar da mace ke yi ba a gurinsa sbd babu wani me daraja a gurinsa da yaransa bayan shi kadai kansa hakama duk macen da zata shiga rayuwarsa batareda yana sonta ba tabbas zata sha wahala me tsananin da rayuwarta zata iya mutuwa a banza sbd tsaurin raayinsa da zafinsa da kaf duniya ta sheda yanada shi dan haka ba amfanin taje gurinsa tinda bai taba sonsa ba bahar ma dayake aure insha Allah zai tabbatarda ta fito ta rabu dashi ya mallaketa dan shi ne kadai zai bata rayuwar datake buqata ta kauna da tattali.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
115
Ganin babu wanda ya nuna alaman tausayawa da yadda ga buqatartaba ya sakata saukowa daga gadon datake idanuwanta a rufe ta koma gurin mahaifinta tin kafin ta iso gabansa ta zube qasa jikinta na tsananta rawa tafara rokonsa cikin mummunan tashin hankalin daya sakasa cewa mum dinta ta jata su tafi kawai bayason jin komai.
Tana jin hakan kanta ya qarasa zarewa gabaki daya ta fara wani irin kuka tana jin son barin duniya kawai,
Janta Zuhrah tayi akan dole suka koma daki wanda har lokacin wani irin kuka takeyi tana jijjiga sbd batajin zata iya zaman aure da kowane namiji har abada idan ba NUAB ba,
Idan NUAB dinne yace bazai auretaba tafison abarta ta tsufa harta mutu tana jiransa har yayi raayin auren nata amma bazata taba iya auren dan uwansa ba wanda tana aurensa batada sauran hope ma sbd aurenta da NUAB ya gama haramta kenan matiqar Asim din yana raye...
Rungumeta zuhrah tayi da sauri a jikinta tana qanqameta sbd ganin yanda jikinta ke wani irin bari yana fizga sbd tsananin tashin hankali da baqin cikin dake neman buga zuciyarta a banza.
Kukan datakeyi ya wuce na hankali dan haka jikin zuhrah yafara sanyi tana jin fargaba na shigarta dan kuwa da gaske kila mutuwar zatai sbd take ta sauya idanuwanta sunyi jajir ba kyan gani,
Rungumeta zuhrah ta sake yi tana kokarin rarrashinta sedai ko jinta leylah batayi.