Sashe 26
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dan shiru yayi kafin ya dago manyan fararen idanuwansa batareda ya jiyo ba yace abarsu su tafi din.
Aleey barin gurin yayi ya isa bangaren da kansa yayi musu jagora har bangaren Ammi wadda bata bangaren suna gurin hidimar sbd tinda angama nadi bikin yanzu da akeyi kaman lunch ne kowa ya halarta maza da matan duka jinin boyem da masu matsayi tareda masu muqamai na qasashe harma da abokan business dinsa mata masu karfi a duniyar business suma.
Tenya ma da sauran bayin da securities din da aka tanadarwa Ayanah din duka suna can dan hakanne ma bata nema bahar ba tabarta ta huta kaman yanda suka duba kafin fitowansu bangarensa dazun sukaga tana bacci sosai.
Suna shigowa daki ta nufa tana shiga ta sauke ajiyan zuciya sbd samun dawowan cikakkiyar nutsuwanta.
Kayan jikinta tafara zarewa a natse cikin rashin karfin jiki kafin ta sauya da wasu ta isa ta haye gadon dakin ta kwanta tana sake samun nutsuwan gangar jiki data ruhi.
Maa sakinah ma farin cikinta da kwanciyan hankalinta taji itama ya dawo ganin bahar din a gabanta ta dawo mata a cikakkiyarta dan haka fara kokarin bata labarin nadin da akai yau din gaske tayi wanda ya saka Bahar shiru jikinta na wani irin sanyi da mutuwa,
NUAB a matsayin SULTAN na qasar boyem gabaki daya?
Yana a matsayin SULTAN a dazu ya taho gareta ba NUAB zallah data saniba.
Numfashi mara sauti ko kadan ta sauke daga zuciyarta tana lumshe idanuwanta ta rufe a hankali batareda ta furta kalma ko daya ba amma dukkanin abinda maa take fada akan zamowan NUAB din sultan dazai mulkin dubban miliyoyin mutane tana jin saukan kalaman cikin kunnuwanta,
Acan kuwa cikin babban makeken Palace hall din masarautar boyem din wanda yake a tsare da wani irin tsarin dayake bayyanarda tarin arziki ba qarami ba masarautar boyem take dashi tareda wayewa da ilimi dan kuwa komai na gurin class da dukiya me yawa yake nuna,
Tamkar fadar masarautar gurin yake komai golden da black ne dan haka gurin yake daukan ido kaman ka shiga fadar da aka qera da zinari,
A tsare cikin burgewa da daukan ido komai yake na tables kala kala na cin abinci wanda babu kalar tsadaddiyar abincin da babu wanda qwararri professionals akan girki suka dafa da tsarawa.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
97
Hidimar aka fara wanda kowa yake a tsare a waye ba hayaniya duka jamaar Echoes suma sun halla a tables daya farin cikinsu ya kasa tsayuwa Musamman 002 Asia,003 Zulee da Zee Amiru,Ummu Asim,Maman Anees da Amina Maikatifa Abinci kawai suke ci idanuwansu sun kasa tsayuwa guri daya sai ganin jamaar su sukeyi suna qarasowa,
Naimah ce a cikin manyan bayin da aka zaba dan shigo da abinci a tsare cikin yaran tsadaddun caterers da aka dauko daga wata qasa tana isowa table din yan Echoes din kanta a qasa cikin uniform dinta sa suke fes sunfi wata designer din tsari da kyau harma da kudi ta fara jere musu ruwan madara me dumin da ake kawowa dan dumama ciki da bawa fatar jiki lafiya.
Dagowa Zee tayi ta kalleta tace
'Allah sarki Sannu da kokari naimah ina salmah ne??
Sauke kai ta sake dan yi qasa girgiza kai alaman Salmah dai kila marigaya zata bi.
Dariya me karfi suka kece da ita gabaki dayansu suna tausawa salmah din wadda da alama Salman dinta na Asim zata bi.
Hidimar biki aka ci gaba da ita a tsare babu tsiya babu talauci babu qaranta koina da komai arziki ne kawai ake saki ana wasa dashi cikin harkar arziki ta masu abun duniya.
Ammi ma a tare take cikin manyan matan duniya da duniya tasan dasu suna bata girmamawa sosai cikin wayewa da ilimi sbd kasancewanta mahaifiyar sultan NUAB me manyan mutane a qasashe daban daban,
Hakama jamaar sultan yasar suna nuna girmamawansu sosai da tarin kulawa ga Ayanaah din wadda ayau duniya ita kadai ma take kalla a matsayin tararuwa ga 'danta sultan LEUL NUAB hakama tauraruwa ga sultan me murabus Yasar almazz sbd babu wanda yaga haile ko Asim, sai 'yayanta mata da akan dole suka shiryo suka fito hidimar sbd gudun asan halinda su hailen suke ciki hakama babu wanda ya tambayi inda suke,
Maraki ma tana gurin ta iso cikin ado me tsarin gasek da koina na jikinta ke daukan idanuwa da adon gwalawalai sedai babu farin ciki ko rahama ko daya a cikin tsakiyar zuciyarta sbd abinda idanuwanta suke gane mata a yanzu shine asalin son da acan baya ma basu gani komai ba a idon sultan akan ayanah,
Baya wani kallanta amma kallo daya yayiwa Ayanah daga inda yake zuwa inda take wanda yayi akan idanuwan marakin jin tayi duniyarta ta tsaya cak,
Abu ne ta gani wanda a yanzu da baya mulki babu wanda zai iya kutse a cikin rayuwar da duk ya zabawa kansa dan haka taji gashin jikinta ma suna miqewa tsananin kishin da babu abinda zai mata bayan kaita ga ciwon zuciyar da zata mace a banza yana rufeta tana jin inama bata samu kanta a rayuwa cikin wainda babu wanda ya taba sanin mahimmancinta har kusan shi wanda ya ajiyeta din,
A yanzu da baya mulki zuciyarsa batada shamaki,rayuwarsa batada shamakin bayyanarda dukkanin abinda yake ransa ko burinsa ga kowace mace ta jinin sarautar boyem da wadda ba jininn sarautar boyem ba yanada ikon auren kowa babu shamaki a wane matsayin take ita?
Nauyi kirjinta yayi mata tana dago idanuwanta ta zubawa ayanah dake zaune a cikin manyan mutane suna kokarin samun kusanci da sanin juna da ita tana kallanta batareda kyaftawa ba tinanika da dama suna dawo mata a zuciya na rayuwar da ayanah ta samu a matsayin imebēti da ita bata taba samu ba,
Su aslam ma dake gurin zuciyoyinsu zafin dayake ciki zai iya babbaka gurin da wuta sbd wani irin abinda basu taba ji bane yake yawo a jininsu musamman aslam datake tabbatarda maganar mahaifiyarsu ayau cewan Ayanah ghaz itace silar dukkanin wani baqin ciki da kuncin rayuwarsu da har abada idan bata bar duniyaba bazasu taba samun farin ciki ba,
Leylah ma bata iya fitowa taron ba tana dakinta ta rufe kanta cikin tsananin baqin cin rayuwar datakejin kaman ta kunnawa bangaren gabaki daya wuta sbd wutar dake cin zuciyarta ta tsana me tsananin gaske datakewa bahar,
Tinda safiyar ta waye bata fitoba hakama Kusan kowa ya manta da ita sbd lamarin da suka tashi a cikinsa ayanah kuwa dukkanin zuciyarta koda ake kowace hidimar tana akan Bahar da batasan tayaya zata fara kallanta a cikin idanuwanta datajin kaunarta a kowane lungun na jijiyar dake gudanar da jini a gangar jikinta,
Jin takeyi zuciya da ruhinta na tsananin matsuwa da son saka Bahar din a cikin idanuwanta da gangar jikinta amma tana daurewa sbd tsoron abinda zata iya ji.
Maa sakinah ma sam bata sake tinawa da leylah dinba sbd dawowan Bahar da kuma rashin ganin fitowan Leylah din dan haka hidimarta kawai takeyi hankali kwance da farin cikinta wani akan wani tinda 'dansu NUAB shine mai iko da mulkin qasar a yanzu da kuma bahar dinta datake a cikin koshin lafiyar da a yanzu tana cikin tsaro da ikon Allah.
Wuni akai cur ana bikin wanda sai dare aka watse zuwa lokacin babu wanda bai gaji ba matiqar gaske dan haka har dare sosai baqi basu gama watsewa ba sai tsakiyar dare kowa ya gama watsewa masarautar ta dauki tsit wanda sai ankwana biyu kafin cikakken motsinta ya dawo sbd hutun da zaayi na hidimar da kowa gajiya ta ratsesa.
Sultan NUAB ma yana isa bangarensa a cikin daren take aleey shima da keelah suka nufi dakunansu suna barin sauran securities din da zasu ringa sauyin juna wasu na hutawa,
Cikin ruwan zafi sosai masu fidda wani hayaqin qamshin dayake hade da qamshin shower gel dinsa na Aesop na wanka ya shiga a cikin bathtub din ya kwanta tareda rufe idanuwansa zafin na ratsa kafafu da fatar jikinsa yana warware masa duk wata gajiyan dake tattare dashi wanda bai taba samun kansa a cikinta ba tinda ya kafu ya gina ghaz empire dinsa.
Ya dan dauki lokaci a ciki kafin ya fito yayi brush ya fito daure da towel gashin kansa na tsiyayar ruwan da dole ya goge ta busar da gashin nasa dayake cin kayan gyaran da kudinsu kadai zai iya tada wani business din,
Dogon wandon bacci kadai ya saka jikinsa na fidda wani lafiyayyan qamshin tsadaddiyar designer body mist dinsa na Sol de janeiro cheirosa ya sake gashinsa batareda ya kamasa ba ya kwanta kai tsaye tareda lumshewa fararen idanuwansa yana sauke numfashi me sanyi da nutsuwa dan samun cikakkiyar hutawan da babu me ganinsa a gobe kwata kwata.
Acan ma koda Ayanah ta koma itama kai tsaye bedroom dinta ta nufa batareda tasan bahar ta dawo bangarenba ta kalli agogo tana tinanin a wane halin Bahar take ciki a yanzu gashi ba zata iya zuwa ba yanzu dare yayi sosai hakama NUAB yana can tasan zai bata kulawan daya kamata dan haka itama wanka tayi ta rage gajiyarta kafin tayi shirin bacci ta kwanta tareda lumshe idanuwanta ta rufe batareda tabbacin baccin zai taho mata ba dan kuwa zuciyarta na tsaye ne cak guri daya wato akan tsananin matsuwan haduwa da Bahar.
Koina tsit yayi kowa yayi bacci cikeda gajiya da samun nutsuwa da farin ciki tareda har kwanciyan hankali,
Shi kansa aleey ayau baccin kwanciyan hankali da farin ciki yake dan kuwa daga yanxu baida shakkar komai akan Bahar da Ammi a duk inda suke cikin boyem da masarautar boyem din babu wanda zai iya tabasu sbd kuwa kai tsaye mutum yasan mutuwarsa ce yake tabawa.
****a cikin tsakiyar daren daidai wannan lokacin a bangaren Aslam da dukkaninsu suke har lokacin sbd bullet din da aka cire musu su biyun duka batareda sanin kowaba hakama su hailen da Asim din suna cikin wani matsanancin halin da suke buqatar ganin manyan likita koma fita zuwa wata qasar matiqar anason hannun Asim da kafar hailen taci gaba da moruwa.
Aleey barin gurin yayi ya isa bangaren da kansa yayi musu jagora har bangaren Ammi wadda bata bangaren suna gurin hidimar sbd tinda angama nadi bikin yanzu da akeyi kaman lunch ne kowa ya halarta maza da matan duka jinin boyem da masu matsayi tareda masu muqamai na qasashe harma da abokan business dinsa mata masu karfi a duniyar business suma.
Tenya ma da sauran bayin da securities din da aka tanadarwa Ayanah din duka suna can dan hakanne ma bata nema bahar ba tabarta ta huta kaman yanda suka duba kafin fitowansu bangarensa dazun sukaga tana bacci sosai.
Suna shigowa daki ta nufa tana shiga ta sauke ajiyan zuciya sbd samun dawowan cikakkiyar nutsuwanta.
Kayan jikinta tafara zarewa a natse cikin rashin karfin jiki kafin ta sauya da wasu ta isa ta haye gadon dakin ta kwanta tana sake samun nutsuwan gangar jiki data ruhi.
Maa sakinah ma farin cikinta da kwanciyan hankalinta taji itama ya dawo ganin bahar din a gabanta ta dawo mata a cikakkiyarta dan haka fara kokarin bata labarin nadin da akai yau din gaske tayi wanda ya saka Bahar shiru jikinta na wani irin sanyi da mutuwa,
NUAB a matsayin SULTAN na qasar boyem gabaki daya?
Yana a matsayin SULTAN a dazu ya taho gareta ba NUAB zallah data saniba.
Numfashi mara sauti ko kadan ta sauke daga zuciyarta tana lumshe idanuwanta ta rufe a hankali batareda ta furta kalma ko daya ba amma dukkanin abinda maa take fada akan zamowan NUAB din sultan dazai mulkin dubban miliyoyin mutane tana jin saukan kalaman cikin kunnuwanta,
Acan kuwa cikin babban makeken Palace hall din masarautar boyem din wanda yake a tsare da wani irin tsarin dayake bayyanarda tarin arziki ba qarami ba masarautar boyem take dashi tareda wayewa da ilimi dan kuwa komai na gurin class da dukiya me yawa yake nuna,
Tamkar fadar masarautar gurin yake komai golden da black ne dan haka gurin yake daukan ido kaman ka shiga fadar da aka qera da zinari,
A tsare cikin burgewa da daukan ido komai yake na tables kala kala na cin abinci wanda babu kalar tsadaddiyar abincin da babu wanda qwararri professionals akan girki suka dafa da tsarawa.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
97
Hidimar aka fara wanda kowa yake a tsare a waye ba hayaniya duka jamaar Echoes suma sun halla a tables daya farin cikinsu ya kasa tsayuwa Musamman 002 Asia,003 Zulee da Zee Amiru,Ummu Asim,Maman Anees da Amina Maikatifa Abinci kawai suke ci idanuwansu sun kasa tsayuwa guri daya sai ganin jamaar su sukeyi suna qarasowa,
Naimah ce a cikin manyan bayin da aka zaba dan shigo da abinci a tsare cikin yaran tsadaddun caterers da aka dauko daga wata qasa tana isowa table din yan Echoes din kanta a qasa cikin uniform dinta sa suke fes sunfi wata designer din tsari da kyau harma da kudi ta fara jere musu ruwan madara me dumin da ake kawowa dan dumama ciki da bawa fatar jiki lafiya.
Dagowa Zee tayi ta kalleta tace
'Allah sarki Sannu da kokari naimah ina salmah ne??
Sauke kai ta sake dan yi qasa girgiza kai alaman Salmah dai kila marigaya zata bi.
Dariya me karfi suka kece da ita gabaki dayansu suna tausawa salmah din wadda da alama Salman dinta na Asim zata bi.
Hidimar biki aka ci gaba da ita a tsare babu tsiya babu talauci babu qaranta koina da komai arziki ne kawai ake saki ana wasa dashi cikin harkar arziki ta masu abun duniya.
Ammi ma a tare take cikin manyan matan duniya da duniya tasan dasu suna bata girmamawa sosai cikin wayewa da ilimi sbd kasancewanta mahaifiyar sultan NUAB me manyan mutane a qasashe daban daban,
Hakama jamaar sultan yasar suna nuna girmamawansu sosai da tarin kulawa ga Ayanaah din wadda ayau duniya ita kadai ma take kalla a matsayin tararuwa ga 'danta sultan LEUL NUAB hakama tauraruwa ga sultan me murabus Yasar almazz sbd babu wanda yaga haile ko Asim, sai 'yayanta mata da akan dole suka shiryo suka fito hidimar sbd gudun asan halinda su hailen suke ciki hakama babu wanda ya tambayi inda suke,
Maraki ma tana gurin ta iso cikin ado me tsarin gasek da koina na jikinta ke daukan idanuwa da adon gwalawalai sedai babu farin ciki ko rahama ko daya a cikin tsakiyar zuciyarta sbd abinda idanuwanta suke gane mata a yanzu shine asalin son da acan baya ma basu gani komai ba a idon sultan akan ayanah,
Baya wani kallanta amma kallo daya yayiwa Ayanah daga inda yake zuwa inda take wanda yayi akan idanuwan marakin jin tayi duniyarta ta tsaya cak,
Abu ne ta gani wanda a yanzu da baya mulki babu wanda zai iya kutse a cikin rayuwar da duk ya zabawa kansa dan haka taji gashin jikinta ma suna miqewa tsananin kishin da babu abinda zai mata bayan kaita ga ciwon zuciyar da zata mace a banza yana rufeta tana jin inama bata samu kanta a rayuwa cikin wainda babu wanda ya taba sanin mahimmancinta har kusan shi wanda ya ajiyeta din,
A yanzu da baya mulki zuciyarsa batada shamaki,rayuwarsa batada shamakin bayyanarda dukkanin abinda yake ransa ko burinsa ga kowace mace ta jinin sarautar boyem da wadda ba jininn sarautar boyem ba yanada ikon auren kowa babu shamaki a wane matsayin take ita?
Nauyi kirjinta yayi mata tana dago idanuwanta ta zubawa ayanah dake zaune a cikin manyan mutane suna kokarin samun kusanci da sanin juna da ita tana kallanta batareda kyaftawa ba tinanika da dama suna dawo mata a zuciya na rayuwar da ayanah ta samu a matsayin imebēti da ita bata taba samu ba,
Su aslam ma dake gurin zuciyoyinsu zafin dayake ciki zai iya babbaka gurin da wuta sbd wani irin abinda basu taba ji bane yake yawo a jininsu musamman aslam datake tabbatarda maganar mahaifiyarsu ayau cewan Ayanah ghaz itace silar dukkanin wani baqin ciki da kuncin rayuwarsu da har abada idan bata bar duniyaba bazasu taba samun farin ciki ba,
Leylah ma bata iya fitowa taron ba tana dakinta ta rufe kanta cikin tsananin baqin cin rayuwar datakejin kaman ta kunnawa bangaren gabaki daya wuta sbd wutar dake cin zuciyarta ta tsana me tsananin gaske datakewa bahar,
Tinda safiyar ta waye bata fitoba hakama Kusan kowa ya manta da ita sbd lamarin da suka tashi a cikinsa ayanah kuwa dukkanin zuciyarta koda ake kowace hidimar tana akan Bahar da batasan tayaya zata fara kallanta a cikin idanuwanta datajin kaunarta a kowane lungun na jijiyar dake gudanar da jini a gangar jikinta,
Jin takeyi zuciya da ruhinta na tsananin matsuwa da son saka Bahar din a cikin idanuwanta da gangar jikinta amma tana daurewa sbd tsoron abinda zata iya ji.
Maa sakinah ma sam bata sake tinawa da leylah dinba sbd dawowan Bahar da kuma rashin ganin fitowan Leylah din dan haka hidimarta kawai takeyi hankali kwance da farin cikinta wani akan wani tinda 'dansu NUAB shine mai iko da mulkin qasar a yanzu da kuma bahar dinta datake a cikin koshin lafiyar da a yanzu tana cikin tsaro da ikon Allah.
Wuni akai cur ana bikin wanda sai dare aka watse zuwa lokacin babu wanda bai gaji ba matiqar gaske dan haka har dare sosai baqi basu gama watsewa ba sai tsakiyar dare kowa ya gama watsewa masarautar ta dauki tsit wanda sai ankwana biyu kafin cikakken motsinta ya dawo sbd hutun da zaayi na hidimar da kowa gajiya ta ratsesa.
Sultan NUAB ma yana isa bangarensa a cikin daren take aleey shima da keelah suka nufi dakunansu suna barin sauran securities din da zasu ringa sauyin juna wasu na hutawa,
Cikin ruwan zafi sosai masu fidda wani hayaqin qamshin dayake hade da qamshin shower gel dinsa na Aesop na wanka ya shiga a cikin bathtub din ya kwanta tareda rufe idanuwansa zafin na ratsa kafafu da fatar jikinsa yana warware masa duk wata gajiyan dake tattare dashi wanda bai taba samun kansa a cikinta ba tinda ya kafu ya gina ghaz empire dinsa.
Ya dan dauki lokaci a ciki kafin ya fito yayi brush ya fito daure da towel gashin kansa na tsiyayar ruwan da dole ya goge ta busar da gashin nasa dayake cin kayan gyaran da kudinsu kadai zai iya tada wani business din,
Dogon wandon bacci kadai ya saka jikinsa na fidda wani lafiyayyan qamshin tsadaddiyar designer body mist dinsa na Sol de janeiro cheirosa ya sake gashinsa batareda ya kamasa ba ya kwanta kai tsaye tareda lumshewa fararen idanuwansa yana sauke numfashi me sanyi da nutsuwa dan samun cikakkiyar hutawan da babu me ganinsa a gobe kwata kwata.
Acan ma koda Ayanah ta koma itama kai tsaye bedroom dinta ta nufa batareda tasan bahar ta dawo bangarenba ta kalli agogo tana tinanin a wane halin Bahar take ciki a yanzu gashi ba zata iya zuwa ba yanzu dare yayi sosai hakama NUAB yana can tasan zai bata kulawan daya kamata dan haka itama wanka tayi ta rage gajiyarta kafin tayi shirin bacci ta kwanta tareda lumshe idanuwanta ta rufe batareda tabbacin baccin zai taho mata ba dan kuwa zuciyarta na tsaye ne cak guri daya wato akan tsananin matsuwan haduwa da Bahar.
Koina tsit yayi kowa yayi bacci cikeda gajiya da samun nutsuwa da farin ciki tareda har kwanciyan hankali,
Shi kansa aleey ayau baccin kwanciyan hankali da farin ciki yake dan kuwa daga yanxu baida shakkar komai akan Bahar da Ammi a duk inda suke cikin boyem da masarautar boyem din babu wanda zai iya tabasu sbd kuwa kai tsaye mutum yasan mutuwarsa ce yake tabawa.
****a cikin tsakiyar daren daidai wannan lokacin a bangaren Aslam da dukkaninsu suke har lokacin sbd bullet din da aka cire musu su biyun duka batareda sanin kowaba hakama su hailen da Asim din suna cikin wani matsanancin halin da suke buqatar ganin manyan likita koma fita zuwa wata qasar matiqar anason hannun Asim da kafar hailen taci gaba da moruwa.