Sashe 29
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Numfashi shima Aleey ya sauke me dumin gaske kirjinsa na nauyi kaman na maigidan nasa ya fice yaje ya dauko ya fita ya sanarwa securities da fadawan dake na bangaren masu karfin gaske na sarauta cewan Sultan NUAB din yana fitowa.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
100
Gabaki daya shiryawa securities da fadawan sukai cikin tsantsar girmawa aka bude masa kofa ya fito a kame da nutsuwa da tsantsar iko da mulkin da dashi aka haifesa kwarjininsa da asalin kyansa na jinin ghaz da boyem yana hana idanuwan duk wanda yake gurin dagowa ya wuce aleey da keelah suna bayansa da wasu daga cikin fadawan mulki masu karfi su uku suka nufi bangaren Ammin tasa.
Suna shiga gabaki daya duk bayin dake bangaren fitowa sukai waje suka jeru a kofar shiga,
Maa sakinah da Maa tenya dake palon farko suna ganin shigowansa miqewa sukai tsaye dukansu a natse jikin kowannesu a sanyaye batareda kowa yayi magana ba.
Idanuwansa sauya suka fara yi sbd abinda yake zuciyarsa na halin quncin da mahaifiyarsa zata shiga ayau da zata fuskanci wata gaskiyar da bata sauyuwa a cikinta wadda daman dole wannan ranar zata zo.
Kofar dakin maa sakinah ta bude masa da kanta wanda ya saka Bahar dake kuka sosai batareda ta iya bude baki tayi magana ba duk da jijjigar da Ayanah take mata tana tambayar abaas cikin wani mummunan yanayin dagowa ta kalli kofar idanuwanta jajir sbd bazata iya bude baki itama tace Baa dinta ya rasu ba bazata iyaba batama taba fada ba sbd kaf duniya idan baa yau ba babu wanda ya taba ce mata idan mahaifinta ba,
Zubawa Amminsa idanuwa yayi yana jin zuciyarsa na sosuwa da yanayin daya ganta tin a yanzu din,
Akan Bahar ya maida kallansa wadda yanayinta yayi muni itama sbd kukane takeyi wanda bata samu damar yiba na rasuwar mahaifinta,
Dauke idanuwansa yayi sosuwan zuciyarsa na qaruwa dan haka ya tako a hankali batareda ma Amminsa tasan da bude dakin ba bare jin motsinsa saukar hannunsa kawai taji a nata ahankali cikin nutsuwa da sanyi ya kama hannunta yana kallanta da duka idanuwansa da sauyawansu yake bayyana.
Juyowa tayi da sauri tareda kasa sakin Bahar tana kallansa tanason furta masa maganar dake neman zarar da ita amma bakinta ya kasa sbd ganin yanayinsa a shirye yake da fada mata koma menene dan haka ta fara Girgiza masa kai wasu zafafan hawayen dake fitiwa daga qasan zuciyarta suna gangarowa daga idanuwanta.
Bude baki yayi da wani irin sanyayyan yanayi na karfin hali da jarumtarsa yace
'Ammi ga dukkanin Abinda kike son sani anan,
Abaas ne da bakinsa zai fada miki komai da kansa......
Kallan laptop din hannunsa tayi tayi da sauri wasu hawaye masu dumi suna gangarowa ta saki hannuwan Bahar a hankali duka jikinta na qarasa sakewa da mutuwa.
Kama hannunta yayi sika bar dakin tana tafiya kaman babu lafiya ko daya a jikinta.
Suna ficewa silalewa qasa bahar tayi tana cusa kanta a cikin kafafunta tareda qanqame jikinta tana jin inama Baa dinta da ayanah ghaz basu taba rabuwaba bare yanzu da zataji sun rabu kenan har abada bazasu qara rayuwa a tare ba.
Maa sakinah da tenya duka dakatawa sukai a palon suna kasa binsu sbd lokacine da Ayanah ghaz zaa barta ta amayar da quncinta gabaki daya.
Bedroom dinta ya kaita ya zaunar da ita dakyau cikin kulawa kafin ya ajiye laptop din a gabanta ya kunna kafin ya saka play ya dago ya zuba mata idanuwansa yana kafeta dasu hannunta daya cikin nasa ya riqe gam cikeda kauna da kulawa,
Ajiyan zuciya ya sauke ya bude baki yace
'Ammi kada ki taba manta ke musulma ce wadda Allah yake gwada karfin imaninta,
Kada ki taba yiwa Allah gaddamar imanin daya baki a matsayin musulma,
Hakama Ammi ki kalli Bahar,ki kalli Bahar,ki duba Baha.
Qanqame hannunsa tayi da karfin gaske har qumbar hannunta tana yankar fatar bayan hannnun nasa data qanqame da karfi ta fasa lallausar fatarsa har jini yana fita ahankali,
Baiji komaiba sbd radadin dayake ji a xuciyarsa na ganin halin da suke ciki ya wuce wanda take masa,
Ahankali ya kai hannunsa daya ya saka mata play ya zare hannunsa data ke kasa sakewa ya fice daga dakin sbd zuciyarsa bazata taba iya ganin halinda zata shiga ba dan kuwa ya sani mahaifiyarsa itace rauninsa na karshe.
Yana fitowa ficewa yayi daga bangaren gabaki daya sbd kunnuwansa ma bazasu iya daukan sautin kukan da zatai ba.
Yana fitowa kai tsaye yaransa suka bi bayansa suna barin gurin kwata kwata,
A daidai wannan lokacin sakon Keelah ya shiga wayar sultan wadda take gefensa ya dan waiwayo ya duba ganin sakon keelah ne yaron daya bar qasar boyem dashi tareda NUAB a lokaci daya a rana daya a jirgi daya zuwa qasa daya 'dan cikin kadir wanda ya sadaukar dashi ga sultan ya tafi yayi rayuwa a inda baida kowa sbd kawai ya taya NUAB rayuwar kadaicin dayake ciki da kuma shiga jikinsa dan sanar da kowane irin motsinsa ga sultan da baida kowace irin nutsuwa a duniya bayan ta son sanin kowane hali da rayuwa da motsin da 'dansa zaiyi,
'Dan dabai taba hadawa da kowa ba sbd soyayyar dayake wa mahaifiyarsa wadda duk duniya ba wanda ya sani ba kuma wanda zai iya shedawa hakama zai iya komai zai iya zama komai akan basu kariya da rayuwar dayasan itace zata basu cikakkiyar kariyar dasu basa tinani ciki kuwa ya hadda shirya karban kiyayyar 'dan nasa matiqar hakan zai basu kariya da rayuwar dayake musu shaawa da tabbatacen yanci ga mahaifiyarsa da batasan komai ba bayan qunci da baqin ciki.
Karanta sakon yayi kafin ya saka kiran kadir ya sanar dashi a siya tickets na tafiyarsu datake tintini a shirye renewal dinta kawai ake kashe kudi anayi sbd duk kowane lokacin zata kama tickets kawai zasu siya suyita,
Tafiya ce daya jima da hadawa lokacin yinta kawai yake jira zuwa ANJOM GHAZ wanda shine yayi alkwarin kai Ayanah ghaz qasarta garinta gidansu da kanta har gaban kabarin iyayenta da akai dana dan uwanta.
Fitowa Sultan yasar yayi a lokacin dan isa ga Ayanah wadda a shine kadai wanda yakesa taurin zuciyar sauraron kowane irin kuka da quncin rashin dan uwanta rabin jikinta da zata ji ayau din dan tsayawa ya saurari kowane irin kuka da qunci zuciyarta zata amayar dan kuwa tabbas yasan 'dan cikinta zuciyarsa bazata taba iya sauraron kukan quncin dazai tarwatsa rayuwarta ba.
Yana isowa bangaren koina na bangaren ya sake daukan tsit sbd shirun da akai tin dazu da Sultan NUAB ya fice hakama shirun da suka ji daga dakin Ayanah din,
Tsakiyar palon Sultan yasar ya keta batareda amsa gaisuwan su tenya da sauti me karfi ba cikin nutsuwa da mulkinsa ya amsa gaisuwan tasu wanda daidai lokaci wani sautin kukan Ayanah daya saka bangaren gabaki daya daukan wani dumi ya keto palon tsigar jikinsu gabaki daya ta miqe musamman sakinah data silale qasa ahankali tana lumshe idanuwanta kukanta na daukewa tsaf tanajin wani nauyi yana sauka daga kirjinta na ayau ayanah dai ta san abaas ya tafi sun samu sauke nauyin kirjinsu.
Tenya data rasa abin yi itana silalewan tayi ta zauna a qasa suna jin wani iri har a fatar jikinsu sbd sautin kukane da basu taba jin fitarsa daga ayanah din ba tsawon wannan shekarun sbd kukane dayake bayyanarda ayau duniyarta ta tsaya cak ta rasa mutumin dayafi kowa mahimmanci a rayuwarta.
Kukane dayake tabbatarda ayau burinta na jira yakai karshe har abada,
Kukane da ayau take mummunar ranar karshe ta rayuwarta.
Sultan ma wani irin miqewa gashin jikinsa sukai sbd yanda sautin kukan me tsima dukkanin gangar jiki yake ratsa kowane lungu da sako na bangaren wanda hatta bayin dake kofar bangaren yana sauka kunnuwansu zubewa qasa sukai cikin sauri suna saukar da kawunansu qasa suna sake shiga wata irin nutsuwa me sanyi da kama kai.
Bahar ma dake daki ratsa kunnuwanta sautin kukan yayi wanda baya dauke da ihu sedai zallar quncin dayake cikinsa mai tsananin gaske.
Leylah dake daki tin jiya ta kasa fitowa sautin kukan ne ya ratsata wanda itama take jin quncinsa yana saukar mata tana fitowa sultan na shigewa bedroom din Ayanaah din wanda hakan ya sakata yowa palon farko tana kallan yanda kowa ya dauke wuta idanuwa jajir .
Zaune take a qasa ta zame daga bakin gadon ta qanqame jikinta dayake jijjiga da rawar datai muni kukan na fita batareda tasan tana yinsa ba sbd abinda kunnuwanta da idanuwanta suka gane mata gameda abaas da rayuwar da yayi da haduwansu lafin barinsa duniya batareda ta sani ba,
Qanqame hannunta daya hadu dana abaas din tayi kafin rasuwarsa tanajin inama itama itace ta samu damar hada hannunta da Abaas tajisa a cikin hannuwanta kafin barinta duniya.
Sultan ganin yanda jikinta ke wata irin fizga da rawa tareda jijjigar ya sakasa qarasowa a hankali yana jin radadin nata har cikin tasa zuciyar ya zauna qasa a karan farko na rayuwarsa matiqar ba sallah zaiyiba bai taba zama a qasa ba sai ayau din a gaban Ayanaah ghaz dan sassauta mata radadi da quncinta zuwa ga tasa gangar jiki da zuciyar.
Hannuwansa ya saka suna dan rawa ya kama hannuwanta duka biyu a cikin nasa tareda bata damar jingina da jikinsa ya rungumeta da wata irin nutsuwa tana cigaba da fidda kukan mara dadin ji ko kadan a jikin nasa.
Daga sultan yasar din harsu tenya da Sultan LEUL jiran yanayin da zata iya shiga kawai sukeyi wanda aleey tini ya kira likitoci kusan uku duk sun iso suna cikin masaurautar jiran kira kawai sukeyi na shigarta wani halin doctors din su iso,
Cikin wani irin mamaki da ikon Allah kukane da zallan kunci da baqin ciki yake qin zuciyarta batareda ta some ba ko fita hayyaci sbd karfin hali da taurin data sakawa kanta na son ta dandani kowane irin radadin da kuncin da rasuwar Abaass zata bata ya ratsata da ha hankalinta da tinanin batateda ta some ko shiga halinda radadin zai rage.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
100
Gabaki daya shiryawa securities da fadawan sukai cikin tsantsar girmawa aka bude masa kofa ya fito a kame da nutsuwa da tsantsar iko da mulkin da dashi aka haifesa kwarjininsa da asalin kyansa na jinin ghaz da boyem yana hana idanuwan duk wanda yake gurin dagowa ya wuce aleey da keelah suna bayansa da wasu daga cikin fadawan mulki masu karfi su uku suka nufi bangaren Ammin tasa.
Suna shiga gabaki daya duk bayin dake bangaren fitowa sukai waje suka jeru a kofar shiga,
Maa sakinah da Maa tenya dake palon farko suna ganin shigowansa miqewa sukai tsaye dukansu a natse jikin kowannesu a sanyaye batareda kowa yayi magana ba.
Idanuwansa sauya suka fara yi sbd abinda yake zuciyarsa na halin quncin da mahaifiyarsa zata shiga ayau da zata fuskanci wata gaskiyar da bata sauyuwa a cikinta wadda daman dole wannan ranar zata zo.
Kofar dakin maa sakinah ta bude masa da kanta wanda ya saka Bahar dake kuka sosai batareda ta iya bude baki tayi magana ba duk da jijjigar da Ayanah take mata tana tambayar abaas cikin wani mummunan yanayin dagowa ta kalli kofar idanuwanta jajir sbd bazata iya bude baki itama tace Baa dinta ya rasu ba bazata iyaba batama taba fada ba sbd kaf duniya idan baa yau ba babu wanda ya taba ce mata idan mahaifinta ba,
Zubawa Amminsa idanuwa yayi yana jin zuciyarsa na sosuwa da yanayin daya ganta tin a yanzu din,
Akan Bahar ya maida kallansa wadda yanayinta yayi muni itama sbd kukane takeyi wanda bata samu damar yiba na rasuwar mahaifinta,
Dauke idanuwansa yayi sosuwan zuciyarsa na qaruwa dan haka ya tako a hankali batareda ma Amminsa tasan da bude dakin ba bare jin motsinsa saukar hannunsa kawai taji a nata ahankali cikin nutsuwa da sanyi ya kama hannunta yana kallanta da duka idanuwansa da sauyawansu yake bayyana.
Juyowa tayi da sauri tareda kasa sakin Bahar tana kallansa tanason furta masa maganar dake neman zarar da ita amma bakinta ya kasa sbd ganin yanayinsa a shirye yake da fada mata koma menene dan haka ta fara Girgiza masa kai wasu zafafan hawayen dake fitiwa daga qasan zuciyarta suna gangarowa daga idanuwanta.
Bude baki yayi da wani irin sanyayyan yanayi na karfin hali da jarumtarsa yace
'Ammi ga dukkanin Abinda kike son sani anan,
Abaas ne da bakinsa zai fada miki komai da kansa......
Kallan laptop din hannunsa tayi tayi da sauri wasu hawaye masu dumi suna gangarowa ta saki hannuwan Bahar a hankali duka jikinta na qarasa sakewa da mutuwa.
Kama hannunta yayi sika bar dakin tana tafiya kaman babu lafiya ko daya a jikinta.
Suna ficewa silalewa qasa bahar tayi tana cusa kanta a cikin kafafunta tareda qanqame jikinta tana jin inama Baa dinta da ayanah ghaz basu taba rabuwaba bare yanzu da zataji sun rabu kenan har abada bazasu qara rayuwa a tare ba.
Maa sakinah da tenya duka dakatawa sukai a palon suna kasa binsu sbd lokacine da Ayanah ghaz zaa barta ta amayar da quncinta gabaki daya.
Bedroom dinta ya kaita ya zaunar da ita dakyau cikin kulawa kafin ya ajiye laptop din a gabanta ya kunna kafin ya saka play ya dago ya zuba mata idanuwansa yana kafeta dasu hannunta daya cikin nasa ya riqe gam cikeda kauna da kulawa,
Ajiyan zuciya ya sauke ya bude baki yace
'Ammi kada ki taba manta ke musulma ce wadda Allah yake gwada karfin imaninta,
Kada ki taba yiwa Allah gaddamar imanin daya baki a matsayin musulma,
Hakama Ammi ki kalli Bahar,ki kalli Bahar,ki duba Baha.
Qanqame hannunsa tayi da karfin gaske har qumbar hannunta tana yankar fatar bayan hannnun nasa data qanqame da karfi ta fasa lallausar fatarsa har jini yana fita ahankali,
Baiji komaiba sbd radadin dayake ji a xuciyarsa na ganin halin da suke ciki ya wuce wanda take masa,
Ahankali ya kai hannunsa daya ya saka mata play ya zare hannunsa data ke kasa sakewa ya fice daga dakin sbd zuciyarsa bazata taba iya ganin halinda zata shiga ba dan kuwa ya sani mahaifiyarsa itace rauninsa na karshe.
Yana fitowa ficewa yayi daga bangaren gabaki daya sbd kunnuwansa ma bazasu iya daukan sautin kukan da zatai ba.
Yana fitowa kai tsaye yaransa suka bi bayansa suna barin gurin kwata kwata,
A daidai wannan lokacin sakon Keelah ya shiga wayar sultan wadda take gefensa ya dan waiwayo ya duba ganin sakon keelah ne yaron daya bar qasar boyem dashi tareda NUAB a lokaci daya a rana daya a jirgi daya zuwa qasa daya 'dan cikin kadir wanda ya sadaukar dashi ga sultan ya tafi yayi rayuwa a inda baida kowa sbd kawai ya taya NUAB rayuwar kadaicin dayake ciki da kuma shiga jikinsa dan sanar da kowane irin motsinsa ga sultan da baida kowace irin nutsuwa a duniya bayan ta son sanin kowane hali da rayuwa da motsin da 'dansa zaiyi,
'Dan dabai taba hadawa da kowa ba sbd soyayyar dayake wa mahaifiyarsa wadda duk duniya ba wanda ya sani ba kuma wanda zai iya shedawa hakama zai iya komai zai iya zama komai akan basu kariya da rayuwar dayasan itace zata basu cikakkiyar kariyar dasu basa tinani ciki kuwa ya hadda shirya karban kiyayyar 'dan nasa matiqar hakan zai basu kariya da rayuwar dayake musu shaawa da tabbatacen yanci ga mahaifiyarsa da batasan komai ba bayan qunci da baqin ciki.
Karanta sakon yayi kafin ya saka kiran kadir ya sanar dashi a siya tickets na tafiyarsu datake tintini a shirye renewal dinta kawai ake kashe kudi anayi sbd duk kowane lokacin zata kama tickets kawai zasu siya suyita,
Tafiya ce daya jima da hadawa lokacin yinta kawai yake jira zuwa ANJOM GHAZ wanda shine yayi alkwarin kai Ayanah ghaz qasarta garinta gidansu da kanta har gaban kabarin iyayenta da akai dana dan uwanta.
Fitowa Sultan yasar yayi a lokacin dan isa ga Ayanah wadda a shine kadai wanda yakesa taurin zuciyar sauraron kowane irin kuka da quncin rashin dan uwanta rabin jikinta da zata ji ayau din dan tsayawa ya saurari kowane irin kuka da qunci zuciyarta zata amayar dan kuwa tabbas yasan 'dan cikinta zuciyarsa bazata taba iya sauraron kukan quncin dazai tarwatsa rayuwarta ba.
Yana isowa bangaren koina na bangaren ya sake daukan tsit sbd shirun da akai tin dazu da Sultan NUAB ya fice hakama shirun da suka ji daga dakin Ayanah din,
Tsakiyar palon Sultan yasar ya keta batareda amsa gaisuwan su tenya da sauti me karfi ba cikin nutsuwa da mulkinsa ya amsa gaisuwan tasu wanda daidai lokaci wani sautin kukan Ayanah daya saka bangaren gabaki daya daukan wani dumi ya keto palon tsigar jikinsu gabaki daya ta miqe musamman sakinah data silale qasa ahankali tana lumshe idanuwanta kukanta na daukewa tsaf tanajin wani nauyi yana sauka daga kirjinta na ayau ayanah dai ta san abaas ya tafi sun samu sauke nauyin kirjinsu.
Tenya data rasa abin yi itana silalewan tayi ta zauna a qasa suna jin wani iri har a fatar jikinsu sbd sautin kukane da basu taba jin fitarsa daga ayanah din ba tsawon wannan shekarun sbd kukane dayake bayyanarda ayau duniyarta ta tsaya cak ta rasa mutumin dayafi kowa mahimmanci a rayuwarta.
Kukane dayake tabbatarda ayau burinta na jira yakai karshe har abada,
Kukane da ayau take mummunar ranar karshe ta rayuwarta.
Sultan ma wani irin miqewa gashin jikinsa sukai sbd yanda sautin kukan me tsima dukkanin gangar jiki yake ratsa kowane lungu da sako na bangaren wanda hatta bayin dake kofar bangaren yana sauka kunnuwansu zubewa qasa sukai cikin sauri suna saukar da kawunansu qasa suna sake shiga wata irin nutsuwa me sanyi da kama kai.
Bahar ma dake daki ratsa kunnuwanta sautin kukan yayi wanda baya dauke da ihu sedai zallar quncin dayake cikinsa mai tsananin gaske.
Leylah dake daki tin jiya ta kasa fitowa sautin kukan ne ya ratsata wanda itama take jin quncinsa yana saukar mata tana fitowa sultan na shigewa bedroom din Ayanaah din wanda hakan ya sakata yowa palon farko tana kallan yanda kowa ya dauke wuta idanuwa jajir .
Zaune take a qasa ta zame daga bakin gadon ta qanqame jikinta dayake jijjiga da rawar datai muni kukan na fita batareda tasan tana yinsa ba sbd abinda kunnuwanta da idanuwanta suka gane mata gameda abaas da rayuwar da yayi da haduwansu lafin barinsa duniya batareda ta sani ba,
Qanqame hannunta daya hadu dana abaas din tayi kafin rasuwarsa tanajin inama itama itace ta samu damar hada hannunta da Abaas tajisa a cikin hannuwanta kafin barinta duniya.
Sultan ganin yanda jikinta ke wata irin fizga da rawa tareda jijjigar ya sakasa qarasowa a hankali yana jin radadin nata har cikin tasa zuciyar ya zauna qasa a karan farko na rayuwarsa matiqar ba sallah zaiyiba bai taba zama a qasa ba sai ayau din a gaban Ayanaah ghaz dan sassauta mata radadi da quncinta zuwa ga tasa gangar jiki da zuciyar.
Hannuwansa ya saka suna dan rawa ya kama hannuwanta duka biyu a cikin nasa tareda bata damar jingina da jikinsa ya rungumeta da wata irin nutsuwa tana cigaba da fidda kukan mara dadin ji ko kadan a jikin nasa.
Daga sultan yasar din harsu tenya da Sultan LEUL jiran yanayin da zata iya shiga kawai sukeyi wanda aleey tini ya kira likitoci kusan uku duk sun iso suna cikin masaurautar jiran kira kawai sukeyi na shigarta wani halin doctors din su iso,
Cikin wani irin mamaki da ikon Allah kukane da zallan kunci da baqin ciki yake qin zuciyarta batareda ta some ba ko fita hayyaci sbd karfin hali da taurin data sakawa kanta na son ta dandani kowane irin radadin da kuncin da rasuwar Abaass zata bata ya ratsata da ha hankalinta da tinanin batateda ta some ko shiga halinda radadin zai rage.