Sashe 4
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mintina ya dauka a tsaye kafin ya Hadiye Wani Numfashi me Zafi da dacin gaske tukuna ya daga kafarsa yana wucewa suma suna biye dashi.
Kai tsaye bangaren mahaifiyarsa yake kokarin isa sbd fara gaidata kafin su tafi gabaki dayansu ga sultan yi masa Barka da dawowa.
A daidai wannan lokacin suma su Aleey suna gaba NUAB dayake riqe da hannun Amminsa suna bayansa tafe cikin wata irin nutsuwa da kwarjinsa daya saka gabaki daya bayin hanyar zubewa qasa kansu a qasa tenya ba bayansu riqe da handbag dinta data wishmah.
A daidai wannan lokacin itama Laylah yunar dataji isowan tasu ta fito daga bangaren Maraki data sauka sanye da shigar yayan sarauta da wasu irin zinari a jikinta suna daukan ido,
Aleey ne dayake gaba idanuwansa suka sauka Akan ASIM daya kawo gap shima tareda nasa bayin dake bayansa Wanda Bahar take cikinsu.
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:49 am] Asia ahmd: _*HAYATEEM*_
Mamuhgee
74
ASIM dayake gaba cikin isa da iko tareda danne qiyayyarsa me Zafin gaske da yakewa rai biyun dake gabansa wato NUAB da mahaifiyarsa wishmah ya tako a natse ikonsa a bayyane ya fiddo yar girmamawa sbd cika doka da al’ada ya tsaya cak gaban Ammin ya dan sauke kai ya bude baki yace
‘Barka da dawowa cikin koshin lafiya mai girma da daraja wishmah,ina miki fatan cigaba da samun lafiya dorarriya’
Kallansa a natse cikin kwanciyan hankali da sanyin jiki Ammin tayi kafin ta bude baki tace
‘Amin ya Allah,godia nakeyi Li’ul ASIM’
Dagowa yayi a natse cikin wata nutsuwar ya kalli NUAB ya bude baki tattare da basarwa a natse yace
‘LEUL BOYEM Barka da dawowa Masarautar boyem’
Batareda NUAB ya basa kallansa cikakke ba da nutsuwa ya bude baki yace furta
‘Thank you’ yana wucesa tareda Ammin wadda hannunta yake cikin nasa har lokacin.
Aleey daya kasa wucewa Bahar ya zubawa ido cikin son tabbatarda abinda idanuwansa suka ganar masa amma baice komaiba tukuna yana buqatar tabbacin idan ita dince sbd ganinta kai tsaye a cikin bayin masarautar abu ne da tinaninsa bai daukar masa ba.
Laylah da bayinta da itama suke biye da ita su biyu bayan Ammin tabi batareda tace komaiba sbd ganin magajin guda biyu yasa yanayin gurin ya dan dauki Zafi hakama kallo daya tayiwa fuskar Wanda zuciyarta take bugawa dominsa babu alaman a wannan lokacin ta bayyanar da wanzuwarta a gurin gwara ta bisu ta isar da gaisuwan Barka da zuwanta ga mahaifiyarsa datake da cikakken labari da sanin itace rayuwar dayafi so a duniyarsa da rayuwarsa.
Su Bahar ma har bakin bangaren queen haile suka raka ASIM din yana shigewa suka jiyo suka dawo nasu bangaren sai kuma gobe,
Suna sako kai Bahar datake jin Wani irin nauyi na danne kirjinta na rashin sanin wace rayuwar kuma a yanzu zata samu da asalin me bangaren ta dawo kuma yayar mahaifinta da aka yanke alaqarsu da ita wadda daman ita bata sakawa ranta kusantuwa da ita ba ko jin kanta a matsayin jininta sbd tasan ita a yanzu marainiyar da zata tsaya a iya matsayin baiwa take.
Maa sakinah ta zaunar da ita tini ta fada mata zata hakura da duk alaqar dayake tsakaninta da Ayanaah a yanzu zuwa Wani lokacin daya kamata amma dai itama batasan Yaushe ne lokacin ba sbd batada umarnin yankewa ko maganar cewa Akan wannan hukuncin da aka yanke musu na Dakatar da alaqar.
Bata damu ba bata ji baqin cikin komaiba sbd daman ba saninta tayi ba bakuma tada alaqar komai din da gaske da ita hakama tinda ‘danta ya zabi kada Ayi alaqar hakan ya kawo mata sauki a rayuwarta na rungumar maraicinta da kadaicinta bata buqatar kowannesu a rayuwarta daga shi har mahaifiyarsa kawai abu daya ne yake tsaye cak a tsakiyar zuciya da kirjinta dama idanuwanta shine son ganin mace daya tak da itace macen da mahaifinsa yafi so a duniyarsa fiyeda komai harma da rayuwar tasa kanta,
Ita datake ‘yarsa itace zuciyarsa da rayuwarsa da babu kamarta a gurinsa amma kuma Ayanah itace macen datake gugar matsayi da ita a zuciyarsa datake jin ma tsakaninsu waye yafi tsananin so fiyeda da rayuwarsa,
Ita jininsa ce kaman yanda AYANAH GHAZ take jininsa,
Ita bugun zuciya da sanyin zuciyarsa ce kaman yanda Ayanaah ghaz take hakan garesa,
Itace macen dazai iya bada ransa da yana raye akanta hakama zai iya badawa Akan Ayanah ghaz dan hakan so daya zuciyarta ke son ganin macen da itace rayuwar mahaifinta.
Koda suka shigo gabaki daya bayin bangaren suna tsaye Jere a gefe kansu a qasa cikeda wata irin girmamawa bazasu taba dagowa ba har sai LEUL BOYEM yabar bangaren dan haka itama a sanyaye tazo gefensu ta tsaya a natse batareda ta iya shiga ciki ba gurin Maa dinta sbd nauyin kirjin yanda zata iya fuskantar mutanen dake ciki.
Laylah YUNAR ce ta shigo bangaren Wanda suka sake dan rissinawa suka gaidata gabaki dayansu bata kalli inda suke ba bare iya amsawa gaisuwar su ciki ta wuce kai tsaye Wanda dolenta iyaka cinta palon farko ta zauna sbd babu Wanda zai taba wucewa ciki matiqar LEUL yana ciki.
Tenya ce dake Zaunawa palon Akan kujera tana kallanta da dukkanin idanuwanta tana karanto kamannin Zuhrah ghaz dake bayyane radam a bayyane kan fuskar Laylah din taji zuciyarta na narkewa da tsananin kauna da farin cikin ganin jinin Zuhrah a cikin bangaren Ayanah da hakan zai kusan bugar da zuciyarta sbd farin ciki da kauna me tsananin da zata nunawa jinin Zuhrah dinta dake gabanta.
Cikin kulawa da kauna me tsananin yawan gaske tenya ta bude baki tana kallan Laylah tace
‘Leylah Yunar barkanki da zuwa,
Ya gajiyan tafiya daga Kuwait zuwa boyem?
Ya kadaici da baquntar sabon guri?
Ya kuma kika Baro mahaifiyarki?
Numfashi me nutsuwa na jinin sarauta Leylah ta sauke kafin ta kalli tenya cikin girmamawan datake buqatar samun kauna da duka soyayyar su sbd ji da sanin matsayin dasuke dashi na iyaye mata da NUAB yake tsananin kauna ta saki kyakkyawan murmushin daya sake bayyanarda kamanninta da mahaifiyarta sak tace
‘Lafiya alhmdlh,Ummee kuma tana lafiya itama tinda nazo ba randa bata tambayana Ammi a wuni fiyeda so goma,
Kun dawo lafiya?
Yaya jikin Ammin?
Allah ya qara mata lafiya da tsawon rai me lafiya da kwanciyan hankali’
Amin’ tenya ta amsa tana kasa wucewa bedroom dinta dan hutawan gajiyan tafiya tafara kokarin jan Leylah a jiki da fira me nutsuwa da tsafta,
Umarni ta buga waya kitchen tace a kawowa Leylah kayan marmari da hutawa.
Bahar ce ta hado kayan a babban tray me kyau da tsari Naimah ta tayata hada fruits masu sanyi da zuma da madara me tsananin kyau da kauri me sanyi sukai tray biyu suka nufo palon Wanda sanyin ac ya gama Kama koina tareda qamshi kusan Kala nawa na mutanen dake ciki masu dataja amma kusan qamshin LEUL boyem ya doke kowane qamshin duk da baya palon yana palon kurya na hutawa tareda Amminsa da Maa sakinah wadda takejin tsananin farin cikin Ayanah dinta ta asali t dawo hadda tinaninta cikakke na rayuwarsu amma ta dawo da wata irin dangana datake ji sbd Jin tamkar ta rasa fiyeda rabin rayuwarta,
Jinta takeyi babu abinda yayi saura a rayuwarta bayan fanko,
Batajin farin ciki sosai,
Quncinta yana nan shimfide a kwance qasar zuciyarta da har abada bazai taba fita ba amma a yanzu ta samu zimmar iya dannewa tabarwa zuciyarta ita kadai quncin ya cita amma bazata iya barin kuncin rayuwarta da batada komai na dadi ko farin ciki a ciki ta Hana ‘danta qwalli daya da bata hada da komaiba farin ciki da walwalansa.
Zata barwa zuciyarta komai batareda ta saka na kusa da ita damuwa da quncin da itama take cikinsa ba duk da bazata iya hakan lokaci daya ba amma zatai iya kokarin boye hakan sbd likitoci da taji a kunnuwanta sun fadawa NUAB zuciyarta ta Riga ta samu matsala dan haka tasan a cikin mummunan damuwa da qunci tasa zuciyar take.
Naimah ce a gaba dauke da tray kafin Bahar a bayanta dukkaninsu a natse suka sako kai a palon Wanda yayi daidai da fitowan Maa sakinah palon tareda NUAB Wanda fuskarsa ta qaro Wani irin fresh da daukan ido kwarjininsa na cike niimar palon tareda qamshinsa daya saka Leylah dagowa tana sauke kyawawan idanuwanta akansa a Karan farko data gansa zahirin a gaban idonta kusa sosai.
Wasu irin hawaye ne taji ma kawai suna ciko idanuwanta masu dumi sbd zuciyarta dayake Jin abinda yafi Wanda take ji farko akansa sbd a yanzu ne da idanuwanta suka gansa a zahirinsa zuciyarta ke kamuwa da asalin soyayyarsa da zata iya bada rayuwarta Akansa,
Ta shirya zama ta qarar da rayuwarta a matsayin Koda imebētinsa ce idan ma har babu aure aransa kenan dan kuwa shi din ayanzu ta tabbatarda baturen da aka fada ne dan haka ba lallai akwai tsarin aure a rayuwarsa ba,
Hakama dan taaddan da ake ambatarsa dashi Ayau ita ya shirya rayuwa dashi koda jinin mutane ma yake yanka wa yasha taji zata iya rayuwa har mutuwa dashi a hakan ta zabawa yayanta da zata Haifa a duniya shi a matsayin uba.
Kasa dauke idanuwanta da suka ciko da hawaye tayi daga Kansa batareda ta iya ko kotsawa ba harya kawo daidai inda take Zaune zai wuce a kuma lokacin Bahar ta kawo gurin itama dagowa tayi ahankali sbd qamshinsa daya shiga hancinta Wanda ya sakata tinanin shi dinne sbd qamshin ne daya tino mata da rasuwar mahaifinta dan qamshin ne a jikinsa Koda ya rasu sbd rungumar da NUAB din yayi masa.
Tana dagowa bata kallesa ba sbd zuciyarta datai mata nauyi da kirjinta na tinawa da babu Sauran kowace alaqa a tsakaninta da kowa anan Bayan Maa dan haka matsayinta a yanzu bai wuce me aiki ba tinda ita din ba baiwa bace me lasisi kaman Sauran.
Dan haka qarasowa tayi tana ajiye tray din hannunta daidai nan ya fice shima batareda ya lura ba bare kallan kowacensu dake palon,
Kai tsaye bangaren mahaifiyarsa yake kokarin isa sbd fara gaidata kafin su tafi gabaki dayansu ga sultan yi masa Barka da dawowa.
A daidai wannan lokacin suma su Aleey suna gaba NUAB dayake riqe da hannun Amminsa suna bayansa tafe cikin wata irin nutsuwa da kwarjinsa daya saka gabaki daya bayin hanyar zubewa qasa kansu a qasa tenya ba bayansu riqe da handbag dinta data wishmah.
A daidai wannan lokacin itama Laylah yunar dataji isowan tasu ta fito daga bangaren Maraki data sauka sanye da shigar yayan sarauta da wasu irin zinari a jikinta suna daukan ido,
Aleey ne dayake gaba idanuwansa suka sauka Akan ASIM daya kawo gap shima tareda nasa bayin dake bayansa Wanda Bahar take cikinsu.
#MAMUH
HAYATEEM
by
Mamuhgee
700
0022419171 AccessBank Maraym Sani gummi
09033181070
Yan Nijar kuma
89825722
Depot my nita
Nissaiba laouali
[12/01, 10:49 am] Asia ahmd: _*HAYATEEM*_
Mamuhgee
74
ASIM dayake gaba cikin isa da iko tareda danne qiyayyarsa me Zafin gaske da yakewa rai biyun dake gabansa wato NUAB da mahaifiyarsa wishmah ya tako a natse ikonsa a bayyane ya fiddo yar girmamawa sbd cika doka da al’ada ya tsaya cak gaban Ammin ya dan sauke kai ya bude baki yace
‘Barka da dawowa cikin koshin lafiya mai girma da daraja wishmah,ina miki fatan cigaba da samun lafiya dorarriya’
Kallansa a natse cikin kwanciyan hankali da sanyin jiki Ammin tayi kafin ta bude baki tace
‘Amin ya Allah,godia nakeyi Li’ul ASIM’
Dagowa yayi a natse cikin wata nutsuwar ya kalli NUAB ya bude baki tattare da basarwa a natse yace
‘LEUL BOYEM Barka da dawowa Masarautar boyem’
Batareda NUAB ya basa kallansa cikakke ba da nutsuwa ya bude baki yace furta
‘Thank you’ yana wucesa tareda Ammin wadda hannunta yake cikin nasa har lokacin.
Aleey daya kasa wucewa Bahar ya zubawa ido cikin son tabbatarda abinda idanuwansa suka ganar masa amma baice komaiba tukuna yana buqatar tabbacin idan ita dince sbd ganinta kai tsaye a cikin bayin masarautar abu ne da tinaninsa bai daukar masa ba.
Laylah da bayinta da itama suke biye da ita su biyu bayan Ammin tabi batareda tace komaiba sbd ganin magajin guda biyu yasa yanayin gurin ya dan dauki Zafi hakama kallo daya tayiwa fuskar Wanda zuciyarta take bugawa dominsa babu alaman a wannan lokacin ta bayyanar da wanzuwarta a gurin gwara ta bisu ta isar da gaisuwan Barka da zuwanta ga mahaifiyarsa datake da cikakken labari da sanin itace rayuwar dayafi so a duniyarsa da rayuwarsa.
Su Bahar ma har bakin bangaren queen haile suka raka ASIM din yana shigewa suka jiyo suka dawo nasu bangaren sai kuma gobe,
Suna sako kai Bahar datake jin Wani irin nauyi na danne kirjinta na rashin sanin wace rayuwar kuma a yanzu zata samu da asalin me bangaren ta dawo kuma yayar mahaifinta da aka yanke alaqarsu da ita wadda daman ita bata sakawa ranta kusantuwa da ita ba ko jin kanta a matsayin jininta sbd tasan ita a yanzu marainiyar da zata tsaya a iya matsayin baiwa take.
Maa sakinah ta zaunar da ita tini ta fada mata zata hakura da duk alaqar dayake tsakaninta da Ayanaah a yanzu zuwa Wani lokacin daya kamata amma dai itama batasan Yaushe ne lokacin ba sbd batada umarnin yankewa ko maganar cewa Akan wannan hukuncin da aka yanke musu na Dakatar da alaqar.
Bata damu ba bata ji baqin cikin komaiba sbd daman ba saninta tayi ba bakuma tada alaqar komai din da gaske da ita hakama tinda ‘danta ya zabi kada Ayi alaqar hakan ya kawo mata sauki a rayuwarta na rungumar maraicinta da kadaicinta bata buqatar kowannesu a rayuwarta daga shi har mahaifiyarsa kawai abu daya ne yake tsaye cak a tsakiyar zuciya da kirjinta dama idanuwanta shine son ganin mace daya tak da itace macen da mahaifinsa yafi so a duniyarsa fiyeda komai harma da rayuwar tasa kanta,
Ita datake ‘yarsa itace zuciyarsa da rayuwarsa da babu kamarta a gurinsa amma kuma Ayanah itace macen datake gugar matsayi da ita a zuciyarsa datake jin ma tsakaninsu waye yafi tsananin so fiyeda da rayuwarsa,
Ita jininsa ce kaman yanda AYANAH GHAZ take jininsa,
Ita bugun zuciya da sanyin zuciyarsa ce kaman yanda Ayanaah ghaz take hakan garesa,
Itace macen dazai iya bada ransa da yana raye akanta hakama zai iya badawa Akan Ayanah ghaz dan hakan so daya zuciyarta ke son ganin macen da itace rayuwar mahaifinta.
Koda suka shigo gabaki daya bayin bangaren suna tsaye Jere a gefe kansu a qasa cikeda wata irin girmamawa bazasu taba dagowa ba har sai LEUL BOYEM yabar bangaren dan haka itama a sanyaye tazo gefensu ta tsaya a natse batareda ta iya shiga ciki ba gurin Maa dinta sbd nauyin kirjin yanda zata iya fuskantar mutanen dake ciki.
Laylah YUNAR ce ta shigo bangaren Wanda suka sake dan rissinawa suka gaidata gabaki dayansu bata kalli inda suke ba bare iya amsawa gaisuwar su ciki ta wuce kai tsaye Wanda dolenta iyaka cinta palon farko ta zauna sbd babu Wanda zai taba wucewa ciki matiqar LEUL yana ciki.
Tenya ce dake Zaunawa palon Akan kujera tana kallanta da dukkanin idanuwanta tana karanto kamannin Zuhrah ghaz dake bayyane radam a bayyane kan fuskar Laylah din taji zuciyarta na narkewa da tsananin kauna da farin cikin ganin jinin Zuhrah a cikin bangaren Ayanah da hakan zai kusan bugar da zuciyarta sbd farin ciki da kauna me tsananin da zata nunawa jinin Zuhrah dinta dake gabanta.
Cikin kulawa da kauna me tsananin yawan gaske tenya ta bude baki tana kallan Laylah tace
‘Leylah Yunar barkanki da zuwa,
Ya gajiyan tafiya daga Kuwait zuwa boyem?
Ya kadaici da baquntar sabon guri?
Ya kuma kika Baro mahaifiyarki?
Numfashi me nutsuwa na jinin sarauta Leylah ta sauke kafin ta kalli tenya cikin girmamawan datake buqatar samun kauna da duka soyayyar su sbd ji da sanin matsayin dasuke dashi na iyaye mata da NUAB yake tsananin kauna ta saki kyakkyawan murmushin daya sake bayyanarda kamanninta da mahaifiyarta sak tace
‘Lafiya alhmdlh,Ummee kuma tana lafiya itama tinda nazo ba randa bata tambayana Ammi a wuni fiyeda so goma,
Kun dawo lafiya?
Yaya jikin Ammin?
Allah ya qara mata lafiya da tsawon rai me lafiya da kwanciyan hankali’
Amin’ tenya ta amsa tana kasa wucewa bedroom dinta dan hutawan gajiyan tafiya tafara kokarin jan Leylah a jiki da fira me nutsuwa da tsafta,
Umarni ta buga waya kitchen tace a kawowa Leylah kayan marmari da hutawa.
Bahar ce ta hado kayan a babban tray me kyau da tsari Naimah ta tayata hada fruits masu sanyi da zuma da madara me tsananin kyau da kauri me sanyi sukai tray biyu suka nufo palon Wanda sanyin ac ya gama Kama koina tareda qamshi kusan Kala nawa na mutanen dake ciki masu dataja amma kusan qamshin LEUL boyem ya doke kowane qamshin duk da baya palon yana palon kurya na hutawa tareda Amminsa da Maa sakinah wadda takejin tsananin farin cikin Ayanah dinta ta asali t dawo hadda tinaninta cikakke na rayuwarsu amma ta dawo da wata irin dangana datake ji sbd Jin tamkar ta rasa fiyeda rabin rayuwarta,
Jinta takeyi babu abinda yayi saura a rayuwarta bayan fanko,
Batajin farin ciki sosai,
Quncinta yana nan shimfide a kwance qasar zuciyarta da har abada bazai taba fita ba amma a yanzu ta samu zimmar iya dannewa tabarwa zuciyarta ita kadai quncin ya cita amma bazata iya barin kuncin rayuwarta da batada komai na dadi ko farin ciki a ciki ta Hana ‘danta qwalli daya da bata hada da komaiba farin ciki da walwalansa.
Zata barwa zuciyarta komai batareda ta saka na kusa da ita damuwa da quncin da itama take cikinsa ba duk da bazata iya hakan lokaci daya ba amma zatai iya kokarin boye hakan sbd likitoci da taji a kunnuwanta sun fadawa NUAB zuciyarta ta Riga ta samu matsala dan haka tasan a cikin mummunan damuwa da qunci tasa zuciyar take.
Naimah ce a gaba dauke da tray kafin Bahar a bayanta dukkaninsu a natse suka sako kai a palon Wanda yayi daidai da fitowan Maa sakinah palon tareda NUAB Wanda fuskarsa ta qaro Wani irin fresh da daukan ido kwarjininsa na cike niimar palon tareda qamshinsa daya saka Leylah dagowa tana sauke kyawawan idanuwanta akansa a Karan farko data gansa zahirin a gaban idonta kusa sosai.
Wasu irin hawaye ne taji ma kawai suna ciko idanuwanta masu dumi sbd zuciyarta dayake Jin abinda yafi Wanda take ji farko akansa sbd a yanzu ne da idanuwanta suka gansa a zahirinsa zuciyarta ke kamuwa da asalin soyayyarsa da zata iya bada rayuwarta Akansa,
Ta shirya zama ta qarar da rayuwarta a matsayin Koda imebētinsa ce idan ma har babu aure aransa kenan dan kuwa shi din ayanzu ta tabbatarda baturen da aka fada ne dan haka ba lallai akwai tsarin aure a rayuwarsa ba,
Hakama dan taaddan da ake ambatarsa dashi Ayau ita ya shirya rayuwa dashi koda jinin mutane ma yake yanka wa yasha taji zata iya rayuwa har mutuwa dashi a hakan ta zabawa yayanta da zata Haifa a duniya shi a matsayin uba.
Kasa dauke idanuwanta da suka ciko da hawaye tayi daga Kansa batareda ta iya ko kotsawa ba harya kawo daidai inda take Zaune zai wuce a kuma lokacin Bahar ta kawo gurin itama dagowa tayi ahankali sbd qamshinsa daya shiga hancinta Wanda ya sakata tinanin shi dinne sbd qamshin ne daya tino mata da rasuwar mahaifinta dan qamshin ne a jikinsa Koda ya rasu sbd rungumar da NUAB din yayi masa.
Tana dagowa bata kallesa ba sbd zuciyarta datai mata nauyi da kirjinta na tinawa da babu Sauran kowace alaqa a tsakaninta da kowa anan Bayan Maa dan haka matsayinta a yanzu bai wuce me aiki ba tinda ita din ba baiwa bace me lasisi kaman Sauran.
Dan haka qarasowa tayi tana ajiye tray din hannunta daidai nan ya fice shima batareda ya lura ba bare kallan kowacensu dake palon,