← Book details Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 58 OF 112

Sashe 58

Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Kamo fuskanta yayi ya zuba mata ido yana rasa me zai fada mata dan baisaniba kwata kwata dan haka ya kalli bakinta data bude zata fara kuka me sauti yakai bakinsa akai ya rufe yana zira harshensa cikin sanyi yana mata tsotsan da sanyinta ya hanata shiga tashin hankali da tsoro sedai ta janye tana son cigaba da kuka a tsananin ciwon dake cinta da damuwa tace

'Me zan fadawa Ammi idan tadawo taga ina tafiya haka,
Wlh kunya kasheni zatai bazan iyaba ka.....

Sake dora bakinsa akan nata yayi yana mata wata tsotsa me zurfi da tsananin shauqin data sakar masa na magana tana kukan ya dago ya zuba mata idanuwansa da suka sauya ya bude baki da wata sautin daban data fara shaqewa yace

'Ni zan fada mata ba laifinki bane idan ta dawo.....'

Wani irin kuka me karfi ta fasa sbd jin abinda ya fada tana miqewa da sauri daga jikinsa sbd balain ma iya fadar dayayi cewan zai fadawa Ammi a kunnenta.

Baya tayi shikuma yana bin tafiyanta da kallan mamakin meyake faruwa ya miqe idanuwansa na sake sauyawa daidai nan Maa sakinah da Leylah suka shigo jin fasa kukanta me karfi,

Ganinsa a dakin ya sakasu tsayawa cak daga bakin kofar maa na rasa me zata ce sai kawai tayi karfin halin cewa

'Lafiya kike wannan ihun haka bahar?

Nan gurin tenya itama ta iso ta tsaya jiran jin amsa.

Kasa magana bahar tayi sbd bazata iya fada ba dan haka akansa suka maida kallansa ya taso a natse ya nufi kofar batareda ya kallesu ba kaman yanda suma suka dauke idanuwansu cikin jin nauyi ya bude baki kai tsaye yace

'Maa a tafiyanta ya zama wani iri a shiryata a zamuje likitoci su dubata may ba akwai matsalan da take buqatan doctors'

Maa tenya na jin hakan tayi saurin juyawa tabar gurin itada leylah har suna bigewa gurin rige rige sbd tinda suke basu taba shiga muguwar kunyar data zama kaman azaba kai tsaye sai ayau.

Maa sakinah kasa motsawa tayi ta sauke kai kaman ruwa ya cinyeta dan haka batada zabin cewa to.

Yana fita kaman mahaukaciya hannuwanta har rawa sukeyi ta sakawa bahar din doguwan riga ta janyota tana kuka sosai ta fito da ita daidai nan Su Asim da Shuraim suka sako kai palon sbd Aleey dayace abarsu dan tini ya juya musu kan mota ficewa daga gidan zasuyi.

Maa na fitowa da bahar din da ko wayarta bata daukoba shima NUAB din yana fitowa dan haka hannunta kawai ya kama suka fice a palon bama tareda ya gane su waye zaune a palonba suna binsu da kallo kaman yan wasan kallo.

Suna fitowa aleey ya budewa NUAB din mota ya fara saka bahar kafin ya shiga suka bar gidan take wanda aleey ya fidda wayarsa yana duba ticket din daya siya yanzu yanzu sai karfe 6 na asuba zai tashi dan haka kai tsaye masaukinsu suka nufa.
#MAMUH
09033181070
[13/01, 1:41 pm] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee

131
Tamkar marasa wayo da hankali su Asim din sukabi NUAB din da ido wanda baima san dasu ba kwata kwata,

Zuciyoyinsu harbawa sukeyi da karfin gaske kaman yanda nasu maa ke harbawan kowa da nasa tashin hankalin daban,

Shi shuraim dayake likita kai tsaye tafiyar bahar din datakeyi tana rintse ido batareda azabar datake ji ba ta boyu idanuwansa suka sauka ya kasa motsawa yana karantar yanayin bugun zuciyarsa na sauyawa daga tsoron ko laifi bahar din tayi farko zata fuskanci hukunci zuwa tashin hankalin abinda ayanzu idanuwansa ke bayyanar masa wanda yake nuni da akwai tabbacin abinda ya faru,

Asim da shima yasan da zancen kallo daya yayiwa bahar din ya dauke idanuwansa dake cika da wasu irin hawaye yana maidawa akan NUAB yana binsa da kallo idanuwansa jajir harya fice ya bacewa ganinsa,

Dukkanin wanda yake palon zuciyarsa a cikin mummunan hali ta samu kanta da tsananin sanyin jikin dayake cigaba da mutuwa sbd tashin hankali musamman Asim dayake jin numfashinsa na dannewa yana toshewa,

A jininsa Allah ya hallita masa kaunar bahar me tsananin gaske dayake jinta kamar bazai iya rayuwa batareda samuntaba a cikinta,

Ya taso ya rayu a cikin buri na kaunar sarauta da hawa mulki,
Ya rayu a cikin wannan burin,
Ya gino past dinsa da present da future dinsa duka akan burin da mahaifiyarsa ta gina a ransa tin yana rarrafe da baisan kansa ba harya fara sanin kansa ya taso a cikin burin da ba nasa ba,

Soyayyar Bahar da tsananin burin samunta a rayuwarsa shine burinsa na farko a rayuwa wanda yake na asalin qashin kansa ba wanda aka rayar dashi acikinsa ba,

Samunta da soyayyarta ta ganar dashi burinsa shine gaban komai akan rayuwarsa bana mameensa ba bare yayunsa

Samun cikar da burinsa ya gane shine zai basa rayuwar yancinsa da farin cikin dayake buqata bata hawa mulkin dazai zama ana juyasa ba juyawan da har abada baida nasa raayin ko burin ko yanci zai mutu ne yana cika burin wasu ba nasa ba maana na mahaifiyarsa da yayyansa.

Burin Bahar daya qwallafa rayuwansa yayi niyar ya mutu a gurin nema da samunta,
Ya shirya mutuwa da rayuwa duka akan soyayyarta wadda ayau rayuwa da kowane burinsa ya tsaya cak akan faduwa da haduwan dukkanin rashin nasara,

Ya rasa cikar burin samun sarautar mulkin qasar jininsa ga NUAB wanda yake dan wishmah ba matar auren sultan ba akan idonsu da kunnuwansu wanda zamtowansa 'dan matar auren kuma queen bai samar masa ba bayan yana ganin shine 'da mafi daraja a kaf qasar boyem sbd shine 'dan sultan din na farko namiji kuma na mata bana wishmah ba,

Ayau ma ya rasa burinsa na karshe dayake dashi akan macen data shafe karfin wancan ikon ga NUAB again wanda ko yanzu ya dake tabbatarda kaddarar kowane dan adam daban take da matsayin dayake dashi ko kuma matsayin ko shi waye,

Rufe idanuwansa da sukai jajir yayi yana sauke kansa qasa ahankali wasu hawaye masu dumi da tsananin zafi suna gangaro masa ya saka hannu ahankali ya taresu tareda gogewa a gefen rigarsa abinda ko yana yaro bai taba ya miqe duka jikinsa a tsananin sanyaye ya kasa dagowa ya kalli kowa ya juya ya bude bakinsa daqyar yayi musu sallama yana nufar kofa,

Leylah da tin dazu idanuwanta suke kafe akansa tana kallansa idanuwanta jajir itama tana jin dukkanin radadi da mutuwan jikin dayake ji sbd itama zuciyarta ta gaji da dakon baqin cikin da babu wanda yasan sunayi miqewa tayi tareda kasa kallan kowa tai musu sallama tana bin bayansa kafafunta a sanyaye tana jin karfin jikinta ba ko daya hakama bazata iya zama a gidan ba zata koma masaukinsu wanda take jin bama amfani zamansu aqasar yanxu gwara su koma gida ko su tafi wata qasar zaifi bata sassaucin abinda takeji.

Asim baisan data biyosa ba dan haka tafiya yakeyi ahankali kansa a qasa sanyin daren na ratsashi yan isa har bargon jikinsa amma baya jin ko mota zatabi ta kansa ayanzu zaiji radadin kaman yanda yake jinsa a zuciyarsa da kwakwalwansa.

Tafiya me tsayi sukayi batareda sun san sunayi ba sbd babu wanda baiyi nisa a tinani ba musamman Asim da har lokacin baisan tana bayansa ba sbd hawaye ne suka ciko idanuwansa suna komawa suna sake cikowa suna komawa.

Shuraim da shima jiki sanyaye yayi sallama dasu maa ya fito gidan bayan ya samu tabbacin cewan Bahar ta zama cikakkiyar macen NUAB a gurinsu sbd maganin dasuka buqaci ya rubutawa bahar din idan ta dawo tasha.

Hannuwansa na rawa ya rubuta musu maganin zuciyarsa na rasa duk wani buri da hope dayake dashi a hankali daya bayan daya harya kamma rubuta ya ajiye musu ya miqe yayi musu sallamar gabaki daya ya juya ya fice idanuwansa jajir.

Taxi ya tara ya fada yana rintse idanuwansa yana jingina da bayansa zuciyarsa na tsayawa daga kowane tinani bayan na son barin qasar ya koma boyem wanda boyem dinma bayajin zai iya cigaba da zama matiqar ba sassaucin abinda yakeji ba ya samu ba.

Yana gap da isa masaukinsu ya hango su Asim din suna tafiya da kafafunsu sanyi me karfi yana ratsasu ya tsayar da driver ya fita ya kamo hannun Leylah wadda ta miqa hannunta ta kamo Asim
Ya tsaya cak yana kasa juyowa har saida shuraim ya saka hannunsa daya shima ya kamosa ya sakasu a mota suka bar gurin.

A motar babu wanda yayi magana bare iya doguwan motsima kawai shiru sukai dukansu kowa da abinda yake yanka zuciyarsa a cikin sanyi da nutsuwa hakama suna hadiye ciwon da radadin shiru ba cewa komai.

Suna isa haka suka fito suka wuce ciki shuraim ya biyasa ya biyo bayansu har lokacin bame cewa komaiba.

Lift sika shiga ta fara tsayawa ta sauke shuraim kafin su suka wuce saman suna isa suka nufi dakinsu koda Asim ya fidda katin dakin zai bude rawa hannuwansu sukeyi sosai suna wata irin jijjigar data saka katin faduwa qasa ya durkusa xai dauka har lokacin komai nasa rawa yakeyi.

Leylah da idanuwanta sukai jajir wasu hawayen ne suka zubo mata ta durkusa ra saka hannu ta dauki card din ta bude dakin ta kamasa ta miqar dashi suka shiga ta rufe dakin tabiyo bayansa tana kallan yanda kafafunsa ke rawar data sakata rintse idanuwanta,

Taku biyu yayi ya zube a qasa a gurin tareda fasa wani irin kuka me karfin gaske yana dafe kirjinsa da hannuwansa biyu sbd wata irin radadin azabar dayake masa na shikenan ya rasa bahar ta haramta garesa har abada ya sake rasa dadadden burinsa,

Wata irin azaba da qunci yakeji wanda bai taba jinsuba sbd koda ya rasa mulkin msarautar boyem baiji abinda yakeji ba ayanzu na rasa bahar wadda itace nutsuwan karshe da rayuwa da zuciyarsa zasu samu.

Kuka yakeyi sosai jikinsa na rawa sosai yana jin kaman kirjinsa zai yage ya mutu,

Irin yanda kukansa yake ratsa dakin nasu yana saka komai daukan tsit tareda tayar da tsigar jiki ya saka Leylah rabewa taba jingina da bango tareda silalewa tana zamewa qasa ahankali hawaye suna gudu a fuskarta sbd shedar da ayau kaunar da Asim kewa Bahar bata qasa bace ta gasken gaske ce,
Chapter 58 · 0% Book details