Sashe 40
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
****Haka karatun nata yafara tafiya a cikin wata irin gwagwarmayan rashin hutu ko kadan wanda ya sakata tafara ramewa duk da tana samun lafiyar fata sosai sbd yanayin garin da luxurious abubuwan datake amfani dasu da kuma gyaran da fatarta ke samu a cikin sanyi da nutsuwa daga Maa tenya dinta da ita anan ne tafi kwarewa.
Dukkanin wani abinda zata buqata na rayuwa da amfani ansiya mata harma an wuce kaidarsa sbd komai nata tamkar baa san zafin dukiya ba ake siya mata shi a cikin gata da daular da suke ciki,
Ammi ta samu sauyin rayuwar da bata samu tayi ba a baya yanzu itace takeyi wato ta zamowa cikakkiyar uwa me dawainiya ga abinda ta haifa,
Ko data haifi NUAB ba itace take kowace irin dawainiyarsa ba sbd yanayin da Allah ya sakata bayan haihuwan dan haka bata samu daman wahalta masa da jiki da lafiyarta ba sai ayanzu ne take sanin menene dawainiyar 'yaya dan kuwa kusan komai na Bahar din itace takeyi duk ba itace take girki da sauran abubuwan ba amma kowace safiya itace take fitowa taje dakin ta tadata bacci ta tayata shiryawa kaman qaramar baby ta sakata tayi breakfast ta rakata har waje saita tabbatarda ta wuce tukuna take samun daman hutawa harma ta bari ayi tata dawainiyar da kulawa da ita itama har sai Bahar din ta dawo kuma ta tayata fuskantar online classes nata da sauran karatun da shine yake ramar mata da yarinya,
Maa sakinah ma kusan duk dawainiyarta akan bahar dince sbd ta saba hakama akwai abinda itace kadai take iya yiwa Bahar din kaman wanke mata kai haryanzu itace take shiga toilet tareda ita ta wanke mata sbd sam Bahar din batajin kunyarta a matsayin uwar gaske ta dauketa sabanin duk kauna me karfin datakewa Amminta bata iya shiga toilet da ita duk da wasu lokutan tanayi musamman idan maa bata wanke mata kai ba Ammin ke mata amma kuma duk ranar da Allah yasa ta tina NUAB jin takeyi bata iya shiga toilet da Ammin ta ringa zame zame kenan har sai kuma an kwana biyu ta manta.
Karatunta yafara nisa dukda nauyi da karfin da yayi mata ta tsaya dakyau tana fahimta hakama tafara ganewa sosai ga lesson din datake zuwa shima suna kokari sosai gurin ganin tafara gane turanci tana dan kokarin yi da sakewa da mutane tareda fara iya hulda dasu dayasa tafara sani da wayewa akan abubuwa ciki kuwa harda iya zuwa siyan abu da kanta gurare daban daban ita kadai sai drivernta wanda duk inda zata yana tsaye yana jiranta harta gama ya juyo da ita.
Neesah ma sosai take sake sakewa tana bada himmar karatun Bahar din sbd sun fara samun shaquwa sosai da kuma sabon karatun da Bahar din ta dage sosai akansa dan yanxu ta dena jin wahala da fargaba ta karbesa hannu bibbiyu.
Neesah a hostel take zaune sbd batada kowa a garin sam iyayenta suna Sheffield city dan haka ahankali ahankali sabonsu da tsananin son karatun Bahar din ya sakata janyota gidansu tana zuwa tayi kwanaki haka tareda su kafin ta koma hostel sai kuma wani lokacin ta sake zuwa tai musu kwanaki harta saba sosai dasu Ammi da maa da suke kaunarta sbd kaunar datakewa bahar da tsayawa akan karatun bahar din wanda ya fara shigarta sosai dan kuwa bahar din ta cire duk wani kadaici da kama jiki ta fara wayewa da qasar da rayuwar qasar sbd maganar wata kusan shida sukeyi a qasar kuma sosai rayuwar ta sauya musu gabaki dayansu sun fara sajewa da yanayi qasar tinda daman sun saba da dan yawonsu na qasashe hakama a cikin daula da tasu duniyar me zaman kanta suke rayuwa dan haka babu wani sabon abu sosai a qasar da basu saba da shi ba suka waye dashi ba.
*******A tsawon wannan wata shidan babu kowace ranar da NUAB baya waya da mahaifiyarsa dasu maa ba amma bai taba tambayar Bahar ko nuna ma ya tina da akwaita cikin rayuwarsa ba,
Ita kanta Bahar din ta tattara komai nasa ta manta dashi gabaki daya harma tinawa datake dashi 'dan Amminta ne ta ajiye ta manta yanzu Ammin tata ce ita kadai ta fuskanci rayuwar gabanta datake mata dadi yanda ya kamata sbd yanzu har yawo sukeyi sosai da Neesah wadda ta zana very close da ita,
A zuciyar Ammi babo. ranar da zatai waya da NUAB din batai tsammanin ya tambayi 'yarta ba ko da badan auren dayake tsakaninsu ba kodan kasancewanta yar datake ji da ita fiyeda tata rayuwar amma bai taba tambaya ba barema nuna yasan da akwai wata rayuwar bayan su uku iyayensa dake Oxford din,
Abin yana sosa ranta kuma batason tayi masa magana sbd kada ya dauka son cusa masa ita takeyi amma hakan sosai yake mata ciwo dan haka ta tattara itama ta ajiye maganarsa da bahar auren nasu na ficewa daga ranta tana tsayar da shawara daya akan rabasu matiqar tanason ta zauna dasu kowa da matsayinsa na me mahimmanci a rayuwarta batareda ta cutatar dasu ba ga bahar ta samu rayuwar da ba takurawarsa.
*****A boyem ma gurin sultan LEUL me boyem kaman yanda Ammi ta tattara maganar auren ta ajiye akan rabuwa hakan ne a gurinsa sbd yanajin rayuwarsa a yanda take tafi masa ba damuwa da rigimar da bahar din take tattare da ita a rayuwarsa dan haka ya hakura ya taba kaiwa Ammin tasa ziyara sbd baya buqatan duk abinda zai sake saka rayuwarsa a matakin zarewa ko zama makashin dayake neman zama,
Hankalinsa yana kan mulkinsa sosai daya sauya kusan duka manyan fadar masarautar ya zuba sabbi masu zafi da ilimi me karfi da tsayuwa akan raayin gaske a cikin manyan 'yayan fadar da wasunsu ma duk sun zama dattijan zamani masu ilimi suna qasashe daban daban suna rayuwa ya gayyatosu suka dawo qasarsu ya basu matsayin daya tattaro dasu ya dawo dasu qasarsu a qanqanin lokaci dan bawa iyayensu daman hutawa daga sarautar da zaman fadar daya fara tsatsar da zuciyoyinsu.
Sultan Yasar dayake cikin masarauta yana hutun da kusan kaman baya duniyar gabaki daya bare masarautar dan kuwa ko ganinsa babu me sai wanda yaso gani
Yana sane da sabuwar boyem da NUAB yake tsarawa wadda ake ta magana a kafafen yada labarai musamman sabbin dokokin daya fitar da suka girgiza duniyar gabaki daya wanda ya fidda su jere ciki kuwa harda bayyanarda cikakkiyar Alaqar mahaifiyarsa da Matar mai girma yunar ya kuma soke kowane irin dokar da zata hana jini daya yan uwa daya aiki a cikin masarautar boyem matiqar yana mulki dama duk wanda zaiyi mulki bayansa ya dakatar ya kuma goge wannan dokar a shafin tarihin boyem gabaki daya har abada,
Dokarsa ta biyu data girgiza boyem itace soke Imebētin data wuce daya ga kowane jinin boyem ko a ina yake dan haka ga duk wanda haryanzu yakeda Imebēti zabi biyu yake dashi kodai ya sallamesu kokuma ya daura aure dasu a cikin qanqanin lokaci.
Doka ta uku shine soke kawo bayi maza ko mata na siya sedai a daukesu a matsayin ma'ikata da masarauta zata ringa biyansu hakama kowane bawan dazai kai shekaru sama da talatin da shida zuwa arbain indai mace ce zaa yanta su sutafi a zuba sabbin masu karfi da sauran kuruciya idan kuma maza ne shekaru arbain zuwa da biyar kema zaa yantaka sbd kaje ka qarasa sauran lokacinka a cikin yanci.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
113
Dokarsa ta uku itace fidda sanarwar cin kasuwan bayin qarshe na masarautar boyem da zaa ci garin da kasuwan bayin qasar take na bakin border na ruwa wanda kai tsaye a bangarensu shirin tarbon kusrawa ne a qasar sbd bazasu taba wuce wannan cin kasuwan ba na karshe a boyem hakam an saka cin kasuwar nesa sosai sbd bada isashe kuma wadataccen damar isar labarin koina na duniyar da har zai isa inda ake son ya isa harma da lokacin da zasu samu kafin hada bayi da isowa dasu qasar wadda take shirye tsaf tana jiransu dan kuwa hatta matakan tsaron kowace border ta qasar an sauyasu zuwa masu tsananin da suka ninka suka qaru suka wuce na asali dan kuwa yanzu mulki ake na tsananta kowane matakin tsaro dan bawa qasar da mutanenta kariya tako ina......
****A lokacin da aka gama kaddamar da wainnan dokokin masu karfin gaske da wainda ma bamu zayyanoba a cikin babban fadar masarautar a cikin wata irin karfin ikon data saka koina daukan tsit masu jarida da yan media na dauka da gidajen television Sultan ma dayake zaune palonsa yana ji suna sauka kunnuwansa suna ratsashi shiru yayi sbd abubuwa ne da shi baiyiba sbd takunkumin dayake daure dashi na ya riga ya kaddamar da duk abubuwan daya tarar akan mulkin batareda ya sauya ba kuma tinda ya kaddamar dasu a yanda suke tin can baya baida ikon sauyasu har abada shiyasa koda ya samu sauyin shigowan Ayanah da soyayyarta me karfi rayuwarsa bai taba samun sukuni da kwanciyan hankali ba saida ya tabbatard ya sauka ya dora wanda zai sauya masa su ko bai fada masa ba sbd raayinsu da zuciyarsu dake bugawa a matsayi daya akan kuma buri daya na inganta tareda kawon sauyin duka akan rayuwar mace daya dasuke tarayya akan kaunarta da zasu iya komai akanta wato AYANAH GHAZ.
A cikin dokokin da sabon sultan din ya fidda gabaki daya akan daya ne zuciyar sultan yasar ta tsaya a yanxu waton sallamar imebētis ko auransu kafin wani lokacin,
Wani sanyayyan numfashi sultan ya sauke yana dago fararen idanuwansa yana sake kallan makekiyar flats screen tv din dake palonsa yana kallan yanda ake jero sabbin dokokin mulkin sultan NUAB LEUL boyem wainda ake yinsu a live shima kuma dayake masarautar yana jinsu a kannuwansa a lokacin suke shigarsa a lokaci daya dana tv din,
Abu daya ne ya sani a tsawon lokacin nan da NUAB yake masarautar ya kasa ne ya tsare dan hanasa tafiya kowace qasa a tinaninsa ya rabasa da mahaifiyarsa kenan ya dauketa,
Dukkanin wani abinda zata buqata na rayuwa da amfani ansiya mata harma an wuce kaidarsa sbd komai nata tamkar baa san zafin dukiya ba ake siya mata shi a cikin gata da daular da suke ciki,
Ammi ta samu sauyin rayuwar da bata samu tayi ba a baya yanzu itace takeyi wato ta zamowa cikakkiyar uwa me dawainiya ga abinda ta haifa,
Ko data haifi NUAB ba itace take kowace irin dawainiyarsa ba sbd yanayin da Allah ya sakata bayan haihuwan dan haka bata samu daman wahalta masa da jiki da lafiyarta ba sai ayanzu ne take sanin menene dawainiyar 'yaya dan kuwa kusan komai na Bahar din itace takeyi duk ba itace take girki da sauran abubuwan ba amma kowace safiya itace take fitowa taje dakin ta tadata bacci ta tayata shiryawa kaman qaramar baby ta sakata tayi breakfast ta rakata har waje saita tabbatarda ta wuce tukuna take samun daman hutawa harma ta bari ayi tata dawainiyar da kulawa da ita itama har sai Bahar din ta dawo kuma ta tayata fuskantar online classes nata da sauran karatun da shine yake ramar mata da yarinya,
Maa sakinah ma kusan duk dawainiyarta akan bahar dince sbd ta saba hakama akwai abinda itace kadai take iya yiwa Bahar din kaman wanke mata kai haryanzu itace take shiga toilet tareda ita ta wanke mata sbd sam Bahar din batajin kunyarta a matsayin uwar gaske ta dauketa sabanin duk kauna me karfin datakewa Amminta bata iya shiga toilet da ita duk da wasu lokutan tanayi musamman idan maa bata wanke mata kai ba Ammin ke mata amma kuma duk ranar da Allah yasa ta tina NUAB jin takeyi bata iya shiga toilet da Ammin ta ringa zame zame kenan har sai kuma an kwana biyu ta manta.
Karatunta yafara nisa dukda nauyi da karfin da yayi mata ta tsaya dakyau tana fahimta hakama tafara ganewa sosai ga lesson din datake zuwa shima suna kokari sosai gurin ganin tafara gane turanci tana dan kokarin yi da sakewa da mutane tareda fara iya hulda dasu dayasa tafara sani da wayewa akan abubuwa ciki kuwa harda iya zuwa siyan abu da kanta gurare daban daban ita kadai sai drivernta wanda duk inda zata yana tsaye yana jiranta harta gama ya juyo da ita.
Neesah ma sosai take sake sakewa tana bada himmar karatun Bahar din sbd sun fara samun shaquwa sosai da kuma sabon karatun da Bahar din ta dage sosai akansa dan yanxu ta dena jin wahala da fargaba ta karbesa hannu bibbiyu.
Neesah a hostel take zaune sbd batada kowa a garin sam iyayenta suna Sheffield city dan haka ahankali ahankali sabonsu da tsananin son karatun Bahar din ya sakata janyota gidansu tana zuwa tayi kwanaki haka tareda su kafin ta koma hostel sai kuma wani lokacin ta sake zuwa tai musu kwanaki harta saba sosai dasu Ammi da maa da suke kaunarta sbd kaunar datakewa bahar da tsayawa akan karatun bahar din wanda ya fara shigarta sosai dan kuwa bahar din ta cire duk wani kadaici da kama jiki ta fara wayewa da qasar da rayuwar qasar sbd maganar wata kusan shida sukeyi a qasar kuma sosai rayuwar ta sauya musu gabaki dayansu sun fara sajewa da yanayi qasar tinda daman sun saba da dan yawonsu na qasashe hakama a cikin daula da tasu duniyar me zaman kanta suke rayuwa dan haka babu wani sabon abu sosai a qasar da basu saba da shi ba suka waye dashi ba.
*******A tsawon wannan wata shidan babu kowace ranar da NUAB baya waya da mahaifiyarsa dasu maa ba amma bai taba tambayar Bahar ko nuna ma ya tina da akwaita cikin rayuwarsa ba,
Ita kanta Bahar din ta tattara komai nasa ta manta dashi gabaki daya harma tinawa datake dashi 'dan Amminta ne ta ajiye ta manta yanzu Ammin tata ce ita kadai ta fuskanci rayuwar gabanta datake mata dadi yanda ya kamata sbd yanzu har yawo sukeyi sosai da Neesah wadda ta zana very close da ita,
A zuciyar Ammi babo. ranar da zatai waya da NUAB din batai tsammanin ya tambayi 'yarta ba ko da badan auren dayake tsakaninsu ba kodan kasancewanta yar datake ji da ita fiyeda tata rayuwar amma bai taba tambaya ba barema nuna yasan da akwai wata rayuwar bayan su uku iyayensa dake Oxford din,
Abin yana sosa ranta kuma batason tayi masa magana sbd kada ya dauka son cusa masa ita takeyi amma hakan sosai yake mata ciwo dan haka ta tattara itama ta ajiye maganarsa da bahar auren nasu na ficewa daga ranta tana tsayar da shawara daya akan rabasu matiqar tanason ta zauna dasu kowa da matsayinsa na me mahimmanci a rayuwarta batareda ta cutatar dasu ba ga bahar ta samu rayuwar da ba takurawarsa.
*****A boyem ma gurin sultan LEUL me boyem kaman yanda Ammi ta tattara maganar auren ta ajiye akan rabuwa hakan ne a gurinsa sbd yanajin rayuwarsa a yanda take tafi masa ba damuwa da rigimar da bahar din take tattare da ita a rayuwarsa dan haka ya hakura ya taba kaiwa Ammin tasa ziyara sbd baya buqatan duk abinda zai sake saka rayuwarsa a matakin zarewa ko zama makashin dayake neman zama,
Hankalinsa yana kan mulkinsa sosai daya sauya kusan duka manyan fadar masarautar ya zuba sabbi masu zafi da ilimi me karfi da tsayuwa akan raayin gaske a cikin manyan 'yayan fadar da wasunsu ma duk sun zama dattijan zamani masu ilimi suna qasashe daban daban suna rayuwa ya gayyatosu suka dawo qasarsu ya basu matsayin daya tattaro dasu ya dawo dasu qasarsu a qanqanin lokaci dan bawa iyayensu daman hutawa daga sarautar da zaman fadar daya fara tsatsar da zuciyoyinsu.
Sultan Yasar dayake cikin masarauta yana hutun da kusan kaman baya duniyar gabaki daya bare masarautar dan kuwa ko ganinsa babu me sai wanda yaso gani
Yana sane da sabuwar boyem da NUAB yake tsarawa wadda ake ta magana a kafafen yada labarai musamman sabbin dokokin daya fitar da suka girgiza duniyar gabaki daya wanda ya fidda su jere ciki kuwa harda bayyanarda cikakkiyar Alaqar mahaifiyarsa da Matar mai girma yunar ya kuma soke kowane irin dokar da zata hana jini daya yan uwa daya aiki a cikin masarautar boyem matiqar yana mulki dama duk wanda zaiyi mulki bayansa ya dakatar ya kuma goge wannan dokar a shafin tarihin boyem gabaki daya har abada,
Dokarsa ta biyu data girgiza boyem itace soke Imebētin data wuce daya ga kowane jinin boyem ko a ina yake dan haka ga duk wanda haryanzu yakeda Imebēti zabi biyu yake dashi kodai ya sallamesu kokuma ya daura aure dasu a cikin qanqanin lokaci.
Doka ta uku shine soke kawo bayi maza ko mata na siya sedai a daukesu a matsayin ma'ikata da masarauta zata ringa biyansu hakama kowane bawan dazai kai shekaru sama da talatin da shida zuwa arbain indai mace ce zaa yanta su sutafi a zuba sabbin masu karfi da sauran kuruciya idan kuma maza ne shekaru arbain zuwa da biyar kema zaa yantaka sbd kaje ka qarasa sauran lokacinka a cikin yanci.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
113
Dokarsa ta uku itace fidda sanarwar cin kasuwan bayin qarshe na masarautar boyem da zaa ci garin da kasuwan bayin qasar take na bakin border na ruwa wanda kai tsaye a bangarensu shirin tarbon kusrawa ne a qasar sbd bazasu taba wuce wannan cin kasuwan ba na karshe a boyem hakam an saka cin kasuwar nesa sosai sbd bada isashe kuma wadataccen damar isar labarin koina na duniyar da har zai isa inda ake son ya isa harma da lokacin da zasu samu kafin hada bayi da isowa dasu qasar wadda take shirye tsaf tana jiransu dan kuwa hatta matakan tsaron kowace border ta qasar an sauyasu zuwa masu tsananin da suka ninka suka qaru suka wuce na asali dan kuwa yanzu mulki ake na tsananta kowane matakin tsaro dan bawa qasar da mutanenta kariya tako ina......
****A lokacin da aka gama kaddamar da wainnan dokokin masu karfin gaske da wainda ma bamu zayyanoba a cikin babban fadar masarautar a cikin wata irin karfin ikon data saka koina daukan tsit masu jarida da yan media na dauka da gidajen television Sultan ma dayake zaune palonsa yana ji suna sauka kunnuwansa suna ratsashi shiru yayi sbd abubuwa ne da shi baiyiba sbd takunkumin dayake daure dashi na ya riga ya kaddamar da duk abubuwan daya tarar akan mulkin batareda ya sauya ba kuma tinda ya kaddamar dasu a yanda suke tin can baya baida ikon sauyasu har abada shiyasa koda ya samu sauyin shigowan Ayanah da soyayyarta me karfi rayuwarsa bai taba samun sukuni da kwanciyan hankali ba saida ya tabbatard ya sauka ya dora wanda zai sauya masa su ko bai fada masa ba sbd raayinsu da zuciyarsu dake bugawa a matsayi daya akan kuma buri daya na inganta tareda kawon sauyin duka akan rayuwar mace daya dasuke tarayya akan kaunarta da zasu iya komai akanta wato AYANAH GHAZ.
A cikin dokokin da sabon sultan din ya fidda gabaki daya akan daya ne zuciyar sultan yasar ta tsaya a yanxu waton sallamar imebētis ko auransu kafin wani lokacin,
Wani sanyayyan numfashi sultan ya sauke yana dago fararen idanuwansa yana sake kallan makekiyar flats screen tv din dake palonsa yana kallan yanda ake jero sabbin dokokin mulkin sultan NUAB LEUL boyem wainda ake yinsu a live shima kuma dayake masarautar yana jinsu a kannuwansa a lokacin suke shigarsa a lokaci daya dana tv din,
Abu daya ne ya sani a tsawon lokacin nan da NUAB yake masarautar ya kasa ne ya tsare dan hanasa tafiya kowace qasa a tinaninsa ya rabasa da mahaifiyarsa kenan ya dauketa,