Sashe 3
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fitowa sukai suka hanyar komawa Bahar dake gefen Salmah tana rungume da hannuwanta ta dan Kama jikinta a natse sbd Wani irin sanyi dayake ratsata na wankin datai me dan wahalar da bata saba da ita ba Sam sbd qunci ne kadai a rayuwarta Banda wahala batasanta ba sam.
Yanda take jin sanyin sosai ya sake sakata dan sake Kama jikinta a natse cikin sanyi batareda ta furta ba kokuma barin a gane sanyin takeji sbd baida kowane amfani tinda sabuwar rayuwar data samu kanta ne a ciki daurewa kawai ne zatai koma menene zai shiga gabanta ta Fuskancesa ta amshesa.
Suna doso hanyar isa bangarensu na wishmah da Sauran matan sultan din bayin dake hanyar suka fara sauke kansu a hankali cikin tsananin girmamawa a kuma lokacin suma taga su Salmah na matsa wa baya suka rabe tareda tsayawa cak suna yin qasa da kansu cikeda girmamawan da hatta gangar jikinsu na nuna hakan dan haka itama a natse taja Bayan tareda Kaucewa hanya amma ta kasa sunkuyar da kan nata duk da bawai ta damu da son gani ko sanin waye ake bawa girman ba kawo tayi ne sbd yan uwanta sunyi.
Qamshin ASIM ne ya doso gurin yana ratsa hancinsu daya sakasu sake yin qasa da kansu sosai,
ASIM daya fito daga bangaren mahaifiyarsa zuciyarsa na Wani irin zafi da baqin cikin labarin dawowan Ayanah ghaz daya samesu tareta sultan Wanda sukeda cikakkiyar tabbacin Ayanah ghaz ta dawo masarautar to tabbas NUAB ya gama dawowa sbd a daidai wannan lokacin bazai taba barin mahaifiyarsa ba.
Kokarin ficewa daga hanyar yakeyi idanuwansa sun sauya yanayi sbd baqin ciki me tsananin dayake ransa,
Tin kafin ya qaraso idanuwansa dake cikin fushi suka sauka Akan kyakkyawar fuskarta da bata sauke ba amman bashi ko hanyar daya fitoba take kallo hanyar inda zasu nufa take kalla har lokacin hannuwanta na riqe da kafadunta sbd sanyin dayake sake ratsata sosai ta matsu ta koma ko kitchen ne ta zauna dumin dayake cikinsa ya dan ratsata sbd koina Bayan kitchen a bangaren ac ne dashi kuma sanyi ze qara mata sosai.
Kafeta da idanunwansa yayi yana qarasa isowa inda suke zai gifta su amma idanuwan nasa sun kasa daukewa daga gareta yana mata kallan tsaftar dabai mata ba a ranar farko daya fara sakata idanwansa,
Uniform din dasuke jikinta yabi da kallo a cikin nutsuwa da bada dukkanin lissafin kwakwalwansa datake sakawa zuciyarsa Wani irin yanayin dayaji bacin rai da fushinsa yana sauka ahankali batareda yasan meya ke shirin faruwa dashi ba sbd wannan fuskar itace take yawo a cikin Kansa da zuciyarsa tin ranar daya ganta din bai sake ganinta ba sai yau din,
Juyo da idanuwanta tayi daidai yana kawowa gap da ita idanuwanta suka sauka akansa kallo daya tayi masa ta dauke idanuwan nata sbd kasa iya cigaba da kallansa sbd Wani irin kallan dayake mata da dukkanin imaninsa da zuciyarsa.
Gifta su yayi zai wuce sai kuma kafafuwansa suka dakata sbd zuciyarsa data kasa hakura din ta tafi batareda ta samu abinda takejin tana buqata ba,
Bude baki yayi batareda ya juyoba da muryansa mai iko da mulki a cikinta yace
‘Bayin wane bangaren ne??
Sake qasa da kai sukai cikin girmamawa da ladabi Naimah tace
‘Bangaren wishmah’
Shiru yayi Wani abu ya sake sokar zuciyarsa ya juyo a natse ya sake saukar da idanuwansa Akan Bahar din wannan Karan yana tabbatarda zuciyarsa da kowace macen duniya bata taba shigaba ko a mafarkinsa baiwar take shiga ahankali kuma shiga me karfin gaske da kaifi,
Dauke idanuwansa yayi daga kan Bahar din wadda har lokacin bata dago ta kallesa ba Wanda hakan ne yaji ya sake kashesa akanta dan kuwa babu macen da rayuwarsa kaf ya hadu da ita data iya nuna darajar kanta fiyeda matsayin dashi yakeda shi na matsayin me mulkin BOYEM ta gobe ba shakka ba fargaba kamar ma batasan matsayin nasa ba da karfin da Masarautar take dashi a duniya ba.
Salman ne dayake bayansa ya qaraso gurinsu ya kalli naimah datai magana yace su fadi sunayensu daya bayan daya.
Ahankali suka ringa fadar sunayen nasu har zuwa kan Bahar din wadda itama kai tsaye ta bude baki a natse cikin tsananin sanyi da nutsuwarta ta furta sunanta ‘BAHAR’
Kafe idanuwansa yayi a fuskarta da bakinta daya fidda sautin sunan nata,
Baice komaiba Juyawa yayi yabar gurin sunan na Zaunawa daram a cikin zuciyarsa datake jin kota wane halin yana buqatarta a kusa dashi a matsayi da daman da zai iya komai dan tabbatarda da hakan,
Yana barin gurin suka Juyawa sukai dan qarasawa batareda kawo tinanin komai a ransu ba sbd babu ma Wanda ya dago a cikinsu bare su san yama kalli wata a cikinsu.
Suna isa Bahar dakin Maa ta isa ta wuceta a palo tana waya
Baya tsaya ba bathroom a nufa ta fara saka kafafunta a cikin ruwan Zafi da hannuwanta na tsawon mintina kafin tayi alwala ta fito ta sauya kaya ta tada sallah.
Tana gamawa safa ta saka a kafar tata a lokacin maa ta shigo ta zauna suna dan magana har akai ishai tana sallah apple biyu taci kawai ta kwanta sbd kaman zazzabi takeji.
******Washe gari da safe Bayan sun gama aikinsu suna kokarin girkin rana sako ya iso daga bangaren Li’ul ASIM An sauya bayi uku dake bangaren zuwa bangarensa ankawo wasu sabbi.
Da tsananin mamaki me girman gaske Maa sakinah ta amsa sakon tana jin damuwa da zullumin hakan sosai amma kuma batada ikon cewa Aa sam kokuma tambayar dalili sbd ya isa yama wuce dan haka Salmah da Naimah ne sai Bahar din wadda Maa sakina ta sake shiga tsoro da tashin hankali sosai da sunanta ya fito a cikin su ukun amma kuma batada damar cewa komai sbd yin maganar nada matiqar hadarin dazai fidda baamasan Bahar ta shigo masarautar ba ganin dasu Salmah ne sai ta dan ji sassauci kuma sbd Bahar da bazata iya rabuwa itaba koda mafarki ya sakata barin su a dakinsu ja bangaren sukuma sabbin bayin zasu ringa komawa dakinsu na bangaren bayi suna kwana su kuma su Bahar aiki kawai zasuyi acan su dawo.
Wannan shine babban abinda take tsoro da tsananin shakka a zamanta da Bahar masarautar BOYEM din dan kuwa matiqar zasu zauna zatai rayuwa ne dole a matsayin baiwa Wanda hakan shine mafi girman masifar da zasu iya shiga sbd abubuwa da dama da zasu iya biyowa ta kanta tinda baiwa ce kuma batada ikon cewa aa ko tambayar dalilin hakan dan haka a Karan farko na rayuwarta taji rayuwa a Wani gurin daban yana bata shiga ranta sbd tafiya da Bahar ko dan bata dukkanin rayuwar data kamata batareda ta shiga masifar mulkin Masarautar BOYEM ba dan haka kawai taji ta matsu NUAB ya dawo ko zai San abinda yake faruwa ya fada mata abin yi dik da taga ya manta tareda rufe maganar auren a zahirin rayuwarsa da Kansa da auren tin farko bai shiga bama.
Bahar bata damu da aikin da aka sauya musu ba sbd bawai gurine dazai rabata da Maa ba zata ringa zuwa ne suna dawowa kuma tana tareda su Salmah koina dan haka babu damuwa ko tashin hankalin a ranta.
Washe gari da sassafe suka shirya cikin uniform dinsu suka tafi babban bangaren Li’ul Asim Wanda Ayau babu inda zai iya fita hutawa zaiyi daga masifu dasuke cukuikuye da rayuwarsa wadda tinda ya taso cikin bacin rai da baqin ciki yake a kullum sbd kasa samun abinda tin kafin a haifesa akeson ya samu dan haka koyaushe baida rayuwar Kansa da farin cikin Kansa sai baqin ciki da bacin rai Bayan bai rasa komai ba n rayuwa da jin dadin rayuwa.
Suna isowa kai tsaye ayyuka suka fara tin daga gyara da girki tareda hada wanki da Sauran manyan ayyukan da sune daily rayuwarsu kullum.
Bahar a natse take aikinta Wanda yake gyaran asalin palonsa na qurya kuma yana Zaune dik aikin datake yi yana kallanta cikin kasalar da baisan inda ta fitoba dan kuwa nutsuwa da Wani wasu feelings na samarwa zuciya sukuni yakeji suna shigarsa wainda bai taba saninsu a rayuwarsa ba.
Lumshe idanuwansa yayi tareda jinginar da bayansa jikin lafiyayye kujeran palon nasa yana jin Kansa na warware da sakewa daga tarin baqin ciki da Zafin dayake cikin zuciyarsa da Kansa ma yana jin yanayin dayake shigarsa yana masa dadi da basa sukuni.
Babu kalma ko daya data fita daga bakinsa yana Zaune a natse cikin kwanciyan hankali har ta gama aikin ta fice batareda itama ta furta komai ba ta fice.
Ko data fice bai saniba sbd Nisan da yayi a cikin wata nutsuwar data saka komai nasa warware dan haka sai Bayan tsawon lokaci ma yasan ta fice.
Numfashi ya fitar me sanyin gaske tareda Wani murmushi me tsananin kyau yana sake tabbatarda yana buqatarta a rayuwarsa.
Wuni sukai a bangaren suna aiki Wanda hatta abincin da zaici sune sukai serving nasa kuma hakan ya basa appetite din dayaji abinci sosai.
A Karan farko a tarihin farko na rayuwarsa da ya waye har rana ta fadi batareda ya fita koinaba ciki hadda fita gaida mahaifiyarsa Wanda mamakin hakan ya saka queen haile shiga damuwa da zullumin ko baida lafiya ne dan haka ta ringa kiransa amma wayoyinsa duka kashe.
Su Bahar kuwa suna komawa babu wata gajiya gurin Maa ta isa tayi dik abinda zatai ta kwanta.
Washe gari ma haka suka tafi suka wuni da yamma suka tafiya amma sbd zai fita a lokacin sai aka Dakatar dasu su saida ya fito a shirye cikin shigar alfarma data nuna ya samu Hutu da nutsuwa a kwana biyun da bai fito ba hakama fuskarsa da faraa sosai musamman da yana fitowan da ita idanuwansa sukai tozali suna tsaye a Jere kansu a qasa da girmamawa.
Wucewa yayi gaba suka biyo bayansa batareda Sauran bayinsa zuwa bangaren mahaifiyarsa Wanda suna fitowan ko Taku biyu basu yiba sautin qarar dawowan mai BOYEM da Kansa ta dauki qara me karfin gaske tana shiga kunnuwan duk Wanda yake masarautar.
Cak ASIM din y tsaya zuciyarsa na kirjinsa na dauke bugu na seconds farin cikinsa da walwalan sa suna raguwa zuwa dawowan bacin rai da baqin cikinsa Wanda yayi danasanin sako qafarsa waje dan fitowa.
Yanda take jin sanyin sosai ya sake sakata dan sake Kama jikinta a natse cikin sanyi batareda ta furta ba kokuma barin a gane sanyin takeji sbd baida kowane amfani tinda sabuwar rayuwar data samu kanta ne a ciki daurewa kawai ne zatai koma menene zai shiga gabanta ta Fuskancesa ta amshesa.
Suna doso hanyar isa bangarensu na wishmah da Sauran matan sultan din bayin dake hanyar suka fara sauke kansu a hankali cikin tsananin girmamawa a kuma lokacin suma taga su Salmah na matsa wa baya suka rabe tareda tsayawa cak suna yin qasa da kansu cikeda girmamawan da hatta gangar jikinsu na nuna hakan dan haka itama a natse taja Bayan tareda Kaucewa hanya amma ta kasa sunkuyar da kan nata duk da bawai ta damu da son gani ko sanin waye ake bawa girman ba kawo tayi ne sbd yan uwanta sunyi.
Qamshin ASIM ne ya doso gurin yana ratsa hancinsu daya sakasu sake yin qasa da kansu sosai,
ASIM daya fito daga bangaren mahaifiyarsa zuciyarsa na Wani irin zafi da baqin cikin labarin dawowan Ayanah ghaz daya samesu tareta sultan Wanda sukeda cikakkiyar tabbacin Ayanah ghaz ta dawo masarautar to tabbas NUAB ya gama dawowa sbd a daidai wannan lokacin bazai taba barin mahaifiyarsa ba.
Kokarin ficewa daga hanyar yakeyi idanuwansa sun sauya yanayi sbd baqin ciki me tsananin dayake ransa,
Tin kafin ya qaraso idanuwansa dake cikin fushi suka sauka Akan kyakkyawar fuskarta da bata sauke ba amman bashi ko hanyar daya fitoba take kallo hanyar inda zasu nufa take kalla har lokacin hannuwanta na riqe da kafadunta sbd sanyin dayake sake ratsata sosai ta matsu ta koma ko kitchen ne ta zauna dumin dayake cikinsa ya dan ratsata sbd koina Bayan kitchen a bangaren ac ne dashi kuma sanyi ze qara mata sosai.
Kafeta da idanunwansa yayi yana qarasa isowa inda suke zai gifta su amma idanuwan nasa sun kasa daukewa daga gareta yana mata kallan tsaftar dabai mata ba a ranar farko daya fara sakata idanwansa,
Uniform din dasuke jikinta yabi da kallo a cikin nutsuwa da bada dukkanin lissafin kwakwalwansa datake sakawa zuciyarsa Wani irin yanayin dayaji bacin rai da fushinsa yana sauka ahankali batareda yasan meya ke shirin faruwa dashi ba sbd wannan fuskar itace take yawo a cikin Kansa da zuciyarsa tin ranar daya ganta din bai sake ganinta ba sai yau din,
Juyo da idanuwanta tayi daidai yana kawowa gap da ita idanuwanta suka sauka akansa kallo daya tayi masa ta dauke idanuwan nata sbd kasa iya cigaba da kallansa sbd Wani irin kallan dayake mata da dukkanin imaninsa da zuciyarsa.
Gifta su yayi zai wuce sai kuma kafafuwansa suka dakata sbd zuciyarsa data kasa hakura din ta tafi batareda ta samu abinda takejin tana buqata ba,
Bude baki yayi batareda ya juyoba da muryansa mai iko da mulki a cikinta yace
‘Bayin wane bangaren ne??
Sake qasa da kai sukai cikin girmamawa da ladabi Naimah tace
‘Bangaren wishmah’
Shiru yayi Wani abu ya sake sokar zuciyarsa ya juyo a natse ya sake saukar da idanuwansa Akan Bahar din wannan Karan yana tabbatarda zuciyarsa da kowace macen duniya bata taba shigaba ko a mafarkinsa baiwar take shiga ahankali kuma shiga me karfin gaske da kaifi,
Dauke idanuwansa yayi daga kan Bahar din wadda har lokacin bata dago ta kallesa ba Wanda hakan ne yaji ya sake kashesa akanta dan kuwa babu macen da rayuwarsa kaf ya hadu da ita data iya nuna darajar kanta fiyeda matsayin dashi yakeda shi na matsayin me mulkin BOYEM ta gobe ba shakka ba fargaba kamar ma batasan matsayin nasa ba da karfin da Masarautar take dashi a duniya ba.
Salman ne dayake bayansa ya qaraso gurinsu ya kalli naimah datai magana yace su fadi sunayensu daya bayan daya.
Ahankali suka ringa fadar sunayen nasu har zuwa kan Bahar din wadda itama kai tsaye ta bude baki a natse cikin tsananin sanyi da nutsuwarta ta furta sunanta ‘BAHAR’
Kafe idanuwansa yayi a fuskarta da bakinta daya fidda sautin sunan nata,
Baice komaiba Juyawa yayi yabar gurin sunan na Zaunawa daram a cikin zuciyarsa datake jin kota wane halin yana buqatarta a kusa dashi a matsayi da daman da zai iya komai dan tabbatarda da hakan,
Yana barin gurin suka Juyawa sukai dan qarasawa batareda kawo tinanin komai a ransu ba sbd babu ma Wanda ya dago a cikinsu bare su san yama kalli wata a cikinsu.
Suna isa Bahar dakin Maa ta isa ta wuceta a palo tana waya
Baya tsaya ba bathroom a nufa ta fara saka kafafunta a cikin ruwan Zafi da hannuwanta na tsawon mintina kafin tayi alwala ta fito ta sauya kaya ta tada sallah.
Tana gamawa safa ta saka a kafar tata a lokacin maa ta shigo ta zauna suna dan magana har akai ishai tana sallah apple biyu taci kawai ta kwanta sbd kaman zazzabi takeji.
******Washe gari da safe Bayan sun gama aikinsu suna kokarin girkin rana sako ya iso daga bangaren Li’ul ASIM An sauya bayi uku dake bangaren zuwa bangarensa ankawo wasu sabbi.
Da tsananin mamaki me girman gaske Maa sakinah ta amsa sakon tana jin damuwa da zullumin hakan sosai amma kuma batada ikon cewa Aa sam kokuma tambayar dalili sbd ya isa yama wuce dan haka Salmah da Naimah ne sai Bahar din wadda Maa sakina ta sake shiga tsoro da tashin hankali sosai da sunanta ya fito a cikin su ukun amma kuma batada damar cewa komai sbd yin maganar nada matiqar hadarin dazai fidda baamasan Bahar ta shigo masarautar ba ganin dasu Salmah ne sai ta dan ji sassauci kuma sbd Bahar da bazata iya rabuwa itaba koda mafarki ya sakata barin su a dakinsu ja bangaren sukuma sabbin bayin zasu ringa komawa dakinsu na bangaren bayi suna kwana su kuma su Bahar aiki kawai zasuyi acan su dawo.
Wannan shine babban abinda take tsoro da tsananin shakka a zamanta da Bahar masarautar BOYEM din dan kuwa matiqar zasu zauna zatai rayuwa ne dole a matsayin baiwa Wanda hakan shine mafi girman masifar da zasu iya shiga sbd abubuwa da dama da zasu iya biyowa ta kanta tinda baiwa ce kuma batada ikon cewa aa ko tambayar dalilin hakan dan haka a Karan farko na rayuwarta taji rayuwa a Wani gurin daban yana bata shiga ranta sbd tafiya da Bahar ko dan bata dukkanin rayuwar data kamata batareda ta shiga masifar mulkin Masarautar BOYEM ba dan haka kawai taji ta matsu NUAB ya dawo ko zai San abinda yake faruwa ya fada mata abin yi dik da taga ya manta tareda rufe maganar auren a zahirin rayuwarsa da Kansa da auren tin farko bai shiga bama.
Bahar bata damu da aikin da aka sauya musu ba sbd bawai gurine dazai rabata da Maa ba zata ringa zuwa ne suna dawowa kuma tana tareda su Salmah koina dan haka babu damuwa ko tashin hankalin a ranta.
Washe gari da sassafe suka shirya cikin uniform dinsu suka tafi babban bangaren Li’ul Asim Wanda Ayau babu inda zai iya fita hutawa zaiyi daga masifu dasuke cukuikuye da rayuwarsa wadda tinda ya taso cikin bacin rai da baqin ciki yake a kullum sbd kasa samun abinda tin kafin a haifesa akeson ya samu dan haka koyaushe baida rayuwar Kansa da farin cikin Kansa sai baqin ciki da bacin rai Bayan bai rasa komai ba n rayuwa da jin dadin rayuwa.
Suna isowa kai tsaye ayyuka suka fara tin daga gyara da girki tareda hada wanki da Sauran manyan ayyukan da sune daily rayuwarsu kullum.
Bahar a natse take aikinta Wanda yake gyaran asalin palonsa na qurya kuma yana Zaune dik aikin datake yi yana kallanta cikin kasalar da baisan inda ta fitoba dan kuwa nutsuwa da Wani wasu feelings na samarwa zuciya sukuni yakeji suna shigarsa wainda bai taba saninsu a rayuwarsa ba.
Lumshe idanuwansa yayi tareda jinginar da bayansa jikin lafiyayye kujeran palon nasa yana jin Kansa na warware da sakewa daga tarin baqin ciki da Zafin dayake cikin zuciyarsa da Kansa ma yana jin yanayin dayake shigarsa yana masa dadi da basa sukuni.
Babu kalma ko daya data fita daga bakinsa yana Zaune a natse cikin kwanciyan hankali har ta gama aikin ta fice batareda itama ta furta komai ba ta fice.
Ko data fice bai saniba sbd Nisan da yayi a cikin wata nutsuwar data saka komai nasa warware dan haka sai Bayan tsawon lokaci ma yasan ta fice.
Numfashi ya fitar me sanyin gaske tareda Wani murmushi me tsananin kyau yana sake tabbatarda yana buqatarta a rayuwarsa.
Wuni sukai a bangaren suna aiki Wanda hatta abincin da zaici sune sukai serving nasa kuma hakan ya basa appetite din dayaji abinci sosai.
A Karan farko a tarihin farko na rayuwarsa da ya waye har rana ta fadi batareda ya fita koinaba ciki hadda fita gaida mahaifiyarsa Wanda mamakin hakan ya saka queen haile shiga damuwa da zullumin ko baida lafiya ne dan haka ta ringa kiransa amma wayoyinsa duka kashe.
Su Bahar kuwa suna komawa babu wata gajiya gurin Maa ta isa tayi dik abinda zatai ta kwanta.
Washe gari ma haka suka tafi suka wuni da yamma suka tafiya amma sbd zai fita a lokacin sai aka Dakatar dasu su saida ya fito a shirye cikin shigar alfarma data nuna ya samu Hutu da nutsuwa a kwana biyun da bai fito ba hakama fuskarsa da faraa sosai musamman da yana fitowan da ita idanuwansa sukai tozali suna tsaye a Jere kansu a qasa da girmamawa.
Wucewa yayi gaba suka biyo bayansa batareda Sauran bayinsa zuwa bangaren mahaifiyarsa Wanda suna fitowan ko Taku biyu basu yiba sautin qarar dawowan mai BOYEM da Kansa ta dauki qara me karfin gaske tana shiga kunnuwan duk Wanda yake masarautar.
Cak ASIM din y tsaya zuciyarsa na kirjinsa na dauke bugu na seconds farin cikinsa da walwalan sa suna raguwa zuwa dawowan bacin rai da baqin cikinsa Wanda yayi danasanin sako qafarsa waje dan fitowa.