Sashe 32
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dauke idanuwansa yayi daga Aleey din yana miqewa tsaye yabar palon zuciyarsa na tafasa da abinda sultan din ya aikata dan yasan yana sane da babu me ikon mahaifiyarsa yanzu sai shi sbd haryanzu ita mallakar boyem ce tsawon shekarun bata taba samun yantawa ba daga kowa dayake da ikon yantata a yanzu kuwa Allah ya basa damar a hannunsa.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
103
Bahar ma yana ficewa daga dakin wani irin damuwa da takaici ne lokaci daya suka danne kirjinta sbd Maa sakinah zata gansa kenan,
Juyawa tayi daga bakin kofar ta isa gurin closet din dakin da wani irin sauri jikinta har rawa yakeyi sosai ta saka doguwar riga baa natse ba ta koma gaban mirror da sauri ta kashe dryer din ko busar da gashinta bataiba ta daure gashin a hakan ta saka mayafi me girma ta rufe kanta tazo ta zauna da sauri tana zaunawa Maa sakinah na shigowa dakin dan haka ta kasa dagowa gabaki daya.
Maa sakinah ma bata iya kallanta sosai ba ta qaraso tana janyo mata wani zancen batareda tayi mata maganar ganin NUAB din ba sbd jin qamshinsa a dakin ya tabbatar mata da daga dakin nata ya fita.
Ganin firar ba yi zatai ba sai kawai maa din ta sake miqewa ta fice tafiya aikin dayake gabanta,
Tana ficewa Bahar ta dago a sanyaye tareda sakin ajiyan zuciya me dumi tana jin takaicin rayuwar datake samun kanta a ciki da takaicin bayyanarsa a inda take dan kuwa nesancinsu shine alkhairi a gareta ita kam sbd bata buqatan bayyanarsa a koina na rayuwar datake yi a yanzu.
Kasa tashi ma tayi kwata kwata daga inda taken bare qarasa shirinta datai cikin tsantsar gaggawa,
Acan nasa bangaren kuwa yana shiga ciki wayarsa ya fidda a natse yana zaunawa kan sofa ya saka kiran Amminsa,
Qin shiga kiran yayi sbd wayarta dake kashe kwata kwata,
Magana yake tsananin son yayi da ita dan jin yaya tafiyar take hade da sultan wanda yakeda tabbaci tabbas sultan dinne yayi ikon tafiyar da Ammin batareda saninsa ba kuma batareda ya bari Ammin ta sanar dashi ba,
Sake kiran Ammin yakeyi idanuwansa a rufe da bacin ran tafiyar da sultan din yayi da ita amma har lokacin bata shiga,
Bayajin zai iya kiran sultan dan baima da tabbacin ko akwai numbernsa a cikin wayar dan haka ya jefar da wayar a gefensa yana 'dan rufe idanuwansa sbd sassauta bacin ransa ya kwantar da bayansa jikin sofa.
Maa sakinah aikinta ta ringa yi hankali kwance bama tareda tasan Zuhrah na cikin masarautar ba ta iso har dare suna daki ta gama shirin kwanciya tana zaune tana waya da tenya akan sun isa amma basu kai ga isa can cikin garin Anjom din ba sai washe gari zasu bar masaukinsu su isa tukuna.
Bahar ma tayi shirin kwanciyanta tana gefen maa din a zaune tana sauraron wayar datake yi tana jin inama itace taje anjom din koma inama ace da itane aka tafi,
Maa sakinah na ajiye wayar ta kalleta tace
'Maa zasu dawo yaushe ne?
Zamu tafi muma wata ran amma ko?
Murmushi Maa tayi me sanyi tana ajiye wayarta a gefe zatai magana aka kwankwasa kofar dakin ta juya tana kallan kofar sbd badada wanda zai iya zuwa gurinsu a yanzu din.
NUAB ne inaga' Maa ta fada tana miqewa tsaye ta nufi kofar sbd harsun dan rufe da key daga ciki,
Tana nufar kofar Bahar ta miqe tana kokarin barin gurin zata nufi bathroom ta shige har sai yabar dakin tukuna,
Sakinah data lura da kaman NUAB din bahar zata gudarwa murmushi tayi tana qarasa isa kofar ta bude kai tsaye murmushinta na qaruwa sedai kuma wanda ta gani bakin kofar dakin ne ya saka komai nata da yawun bakinta tareda bugun zuciyarta tsayawa cak idanuwanta na tsayuwa qyam da wani irin hawayen dake cikosu hannuwanta da kafafunta na nauyi da sanyin da suke kokarin kasa daukanta ta bude baki da qyar ta iya lalabo kalman 'ZUHRAH' ta fada cikeda tsananin mamaki da shock.
Bahar ma da sunan ya sauka kunnuwanta tsayawa tayi cak daga inda take zuciyarta na wani irin muguwan bugawa tareda sarawan kai,
Kasa juyowa tayi saida Maa sakinah ta sake maimaita kalman sunan zuhrah din wadda itama take a kafe bakin kofar ta kasa motsawa idanuwanta jajir da wasu irin hawayen da rabon data fiddosu tin ranar da aka rabata da ayanah da sakinah din,
Sakinah take kalla wadda itama ita din take kalla tana sake jin gabaki daya jikinta yana mutuwa duk da sunsan zuhrah na raye amma sun cire rai daga sake haduwa da ita,
Akan Bahar data jiyo a sanyaye da mutuwan jiki zuhrah take maida idanuwanta da hawayen ciki suka gangaro daga saukan idanuwanta akan 'yar Abaas dinta jininta rabin jikinta..
Takawa tayi ahankali jikinta na tsananta mutuwa me tsanani ta isa gaban Bahar din leylah na biyeda ita cikeda mamakin dayake sakata jin kishin Bahar na tsanantar mata,
Tana isa tsayawa tayi tana kallan Bahar din da dukkanin idanuwa da nutsuwa da imaninta kafin takai hannunta dake rawa ta kamo hannun bahar din ta dago ta zubawa numbarn Abaas dake hannunta ido wani irin kuka me tsananin zafi da tsimin gaske ya taho mata ta rungume Bahar din da karfi cikin jikinta tana qanqameta tsamtsam a jikinta tana cewa
'Wannan jinin Abaas dinmu ce'
Ke jinin ghaz ce,
Kece ayanar da Abaas yakeda burin haifowa ayanah ghaz,
Ke jininmu ce,
Ina Abaas?
Ina Abaas???
Tambayarta ta karshe ce ta saka Bahar sauke numfshi me zafi a jikin zuhrah din tana rintse idanuwanta da sukai jajir kuka ma ya kasa fitowa a cikinsu,
Sakinah datake a tsaye jiki a mace qarasowa tayi gabansu tana kasa dauke kallanta daga zuhrah wadda ta saki bahar ta juyo gurin sakinar ta rungumeta da karfi cikin tsananin kewan shekaru da kauna me karfin gaske sbd sakinah ta jima da zama jininsu.
Leylah kasa motsawa tayi ganin abinda yake faruwa tsakanin mutane biyu da bataso da mahaifiyarta dan kuwa sam bata kaunar maa sakinah sbd yanda take bayyana kaunar bahar fiyeda kowa a bayyane.
Bahar komawa gefe tayi ta rabe tana kasa cewa komai kanta a qasa,
Bahar din ce ta fara silalewa ta fice daga dakin kafin leylah ma fito cikeda zullumi sbd alamu suna nuna mata alaqa ce me karfin gaske a tsakanin mum dinta dasu ayanah ghaz wadda sunansu yaxo daya.
Zaunawa sukai hannuwan zuhrah na qanqame dana sakinah tana kukan rabonta dasu a rayuwarta da itama har wannan lokacin bata samu cikakken yancin da zata taho da yar uwarta ba sbd doka da yancin da Ayanah bata dashi tsawon shekarun,
Basu taba neman juna ba sbd zazzafar dokar data rabasu suke akanta,
Sakinah ce take kukan farin cikin daya gama kashe mata jiki ta fara bawa zuhrah labarin halinda ake ciki na rasuwan Abaas da tafiyar ayanah zuwa gida jikinta a mace da damuwa,
Kuka sosai zuhrah takeyi jikinta na rawa sosai ta qanqame hannuwan sakinah tana jijjiga da tashin hankali da baqin ciki tareda damuwa da tausayin kansu me tsanani sbd a yanzu su biyu kadai suka rage a jikin ghaz sai Bahar.
Tsawon lokaci suka dauka sosai har tsakar dare basu fitoba sai daga baya shima zuhrah kai tsayace tace anan zata kwana tareda bahar.
Leylah datake neman sake rikicewa a rudani zaunar da ita Zuhrah tayi ta fayyace mata komai wanda ya sakata shiga tashin hankali da farin ciki harma da baqin ciki duka a lokaci daya,
Farin cikinta jin yanda matsayinta yake a gurin Ayanah ghaz da NUAB wanda dole take da a kaunaceta kauna me karfi harma fiyeda bahar sbd ita ana ganin idon mahaifiyarta,
Baqin cikinta kuwa shine kasancewan bahar ce jinin abaas ba ita ba sbd kusanci da kaunar dake tsakaninsa da ayanah kenan yafi yawa akan wanda yake tsakanin mahaifiyarta da Ayanaah ghaz wanda shima bazata yadda ba bazata iya hakura ba kome zai faru ita tana son NUAB kuma tana son kasancewa matarsa sbd itace ta dace dashi ita datai karatu me zurfi ta waye ta taso cikin daula da arziki kamarsa,
Tashin hankalin data shiga da tsoro me tsananin gaske kuwa na jin tarihin da ko amafarki bata fatan ya sameta dan kuwa batajin har abada ma zata iya rayuwa a inda baa cikin daula irin boyem ba.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
104
A bangaren wishmah din zuhrah ta kwana tareda bahar itama batareda ta rintse ba tin daga farkon daren har qarshensa sbd rasuwan Abaas tayi mata irin jijjigar dataiwa Ayanah dan haka itama gari na wayewa ta koma ta sanar da Mai girma yunar tana son zuwa asalin qasarta wadda a yanzu ta samu wanda ya san inda qasar take tinda a baya itama nata 'dan yayi kokarinsa bai samar da inda take ba,
Baiyi mata musu ba ya bata damar tafiya tareda cikakkiyar iko itada shuraim da Leylah,
Maa sakinah ce ta kira NUAB ta sanar masa zuwan Zuhrah a garesu wanda shima yayi shock da jin hakan duk da alkawarine da yayi na hadasu itada Amminsa amma tinda tazo shi kuma zai isar da ita Anjom su hadu a asalin qasarsu cikin gidansu inda iyayensu da dan uwansu suke a kwance nurat ce kadai babu a cikinsu yanxu wadda sukewa fatar rahama.
Ko da ya iso bangaren Bahar na jin qamshinsa ta silale tin bai shigowaba ta koma dakin maa sakinah tai kwanciyanta bata fitoba ba har saida ya gama abinda yakeyi ya fita cikeda samun nutsuwan mahaifiyarsa zata kasance da yar uwarta a yanzu.
Aleey ne ya fara musu shirin tafiya anjom din su uku Mum zuhrah,shuraim da leylah sai securities biyar da zaa hadasu dasu,
Leylah jin bada NUAB din zaa tafi ba hakama bada bahar ba sai taji kwata kwata batason tafiyar hakama ita tsoro ne me tsananin gaske a ranta na ziyartar garin sbd ganin takeyi kaman zaa iya sacesu a lula wata qasar dasu a siyar kaddararsu ta sauya sbd suka su mum din ai sunada daula da sarauta aka sacesu.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
103
Bahar ma yana ficewa daga dakin wani irin damuwa da takaici ne lokaci daya suka danne kirjinta sbd Maa sakinah zata gansa kenan,
Juyawa tayi daga bakin kofar ta isa gurin closet din dakin da wani irin sauri jikinta har rawa yakeyi sosai ta saka doguwar riga baa natse ba ta koma gaban mirror da sauri ta kashe dryer din ko busar da gashinta bataiba ta daure gashin a hakan ta saka mayafi me girma ta rufe kanta tazo ta zauna da sauri tana zaunawa Maa sakinah na shigowa dakin dan haka ta kasa dagowa gabaki daya.
Maa sakinah ma bata iya kallanta sosai ba ta qaraso tana janyo mata wani zancen batareda tayi mata maganar ganin NUAB din ba sbd jin qamshinsa a dakin ya tabbatar mata da daga dakin nata ya fita.
Ganin firar ba yi zatai ba sai kawai maa din ta sake miqewa ta fice tafiya aikin dayake gabanta,
Tana ficewa Bahar ta dago a sanyaye tareda sakin ajiyan zuciya me dumi tana jin takaicin rayuwar datake samun kanta a ciki da takaicin bayyanarsa a inda take dan kuwa nesancinsu shine alkhairi a gareta ita kam sbd bata buqatan bayyanarsa a koina na rayuwar datake yi a yanzu.
Kasa tashi ma tayi kwata kwata daga inda taken bare qarasa shirinta datai cikin tsantsar gaggawa,
Acan nasa bangaren kuwa yana shiga ciki wayarsa ya fidda a natse yana zaunawa kan sofa ya saka kiran Amminsa,
Qin shiga kiran yayi sbd wayarta dake kashe kwata kwata,
Magana yake tsananin son yayi da ita dan jin yaya tafiyar take hade da sultan wanda yakeda tabbaci tabbas sultan dinne yayi ikon tafiyar da Ammin batareda saninsa ba kuma batareda ya bari Ammin ta sanar dashi ba,
Sake kiran Ammin yakeyi idanuwansa a rufe da bacin ran tafiyar da sultan din yayi da ita amma har lokacin bata shiga,
Bayajin zai iya kiran sultan dan baima da tabbacin ko akwai numbernsa a cikin wayar dan haka ya jefar da wayar a gefensa yana 'dan rufe idanuwansa sbd sassauta bacin ransa ya kwantar da bayansa jikin sofa.
Maa sakinah aikinta ta ringa yi hankali kwance bama tareda tasan Zuhrah na cikin masarautar ba ta iso har dare suna daki ta gama shirin kwanciya tana zaune tana waya da tenya akan sun isa amma basu kai ga isa can cikin garin Anjom din ba sai washe gari zasu bar masaukinsu su isa tukuna.
Bahar ma tayi shirin kwanciyanta tana gefen maa din a zaune tana sauraron wayar datake yi tana jin inama itace taje anjom din koma inama ace da itane aka tafi,
Maa sakinah na ajiye wayar ta kalleta tace
'Maa zasu dawo yaushe ne?
Zamu tafi muma wata ran amma ko?
Murmushi Maa tayi me sanyi tana ajiye wayarta a gefe zatai magana aka kwankwasa kofar dakin ta juya tana kallan kofar sbd badada wanda zai iya zuwa gurinsu a yanzu din.
NUAB ne inaga' Maa ta fada tana miqewa tsaye ta nufi kofar sbd harsun dan rufe da key daga ciki,
Tana nufar kofar Bahar ta miqe tana kokarin barin gurin zata nufi bathroom ta shige har sai yabar dakin tukuna,
Sakinah data lura da kaman NUAB din bahar zata gudarwa murmushi tayi tana qarasa isa kofar ta bude kai tsaye murmushinta na qaruwa sedai kuma wanda ta gani bakin kofar dakin ne ya saka komai nata da yawun bakinta tareda bugun zuciyarta tsayawa cak idanuwanta na tsayuwa qyam da wani irin hawayen dake cikosu hannuwanta da kafafunta na nauyi da sanyin da suke kokarin kasa daukanta ta bude baki da qyar ta iya lalabo kalman 'ZUHRAH' ta fada cikeda tsananin mamaki da shock.
Bahar ma da sunan ya sauka kunnuwanta tsayawa tayi cak daga inda take zuciyarta na wani irin muguwan bugawa tareda sarawan kai,
Kasa juyowa tayi saida Maa sakinah ta sake maimaita kalman sunan zuhrah din wadda itama take a kafe bakin kofar ta kasa motsawa idanuwanta jajir da wasu irin hawayen da rabon data fiddosu tin ranar da aka rabata da ayanah da sakinah din,
Sakinah take kalla wadda itama ita din take kalla tana sake jin gabaki daya jikinta yana mutuwa duk da sunsan zuhrah na raye amma sun cire rai daga sake haduwa da ita,
Akan Bahar data jiyo a sanyaye da mutuwan jiki zuhrah take maida idanuwanta da hawayen ciki suka gangaro daga saukan idanuwanta akan 'yar Abaas dinta jininta rabin jikinta..
Takawa tayi ahankali jikinta na tsananta mutuwa me tsanani ta isa gaban Bahar din leylah na biyeda ita cikeda mamakin dayake sakata jin kishin Bahar na tsanantar mata,
Tana isa tsayawa tayi tana kallan Bahar din da dukkanin idanuwa da nutsuwa da imaninta kafin takai hannunta dake rawa ta kamo hannun bahar din ta dago ta zubawa numbarn Abaas dake hannunta ido wani irin kuka me tsananin zafi da tsimin gaske ya taho mata ta rungume Bahar din da karfi cikin jikinta tana qanqameta tsamtsam a jikinta tana cewa
'Wannan jinin Abaas dinmu ce'
Ke jinin ghaz ce,
Kece ayanar da Abaas yakeda burin haifowa ayanah ghaz,
Ke jininmu ce,
Ina Abaas?
Ina Abaas???
Tambayarta ta karshe ce ta saka Bahar sauke numfshi me zafi a jikin zuhrah din tana rintse idanuwanta da sukai jajir kuka ma ya kasa fitowa a cikinsu,
Sakinah datake a tsaye jiki a mace qarasowa tayi gabansu tana kasa dauke kallanta daga zuhrah wadda ta saki bahar ta juyo gurin sakinar ta rungumeta da karfi cikin tsananin kewan shekaru da kauna me karfin gaske sbd sakinah ta jima da zama jininsu.
Leylah kasa motsawa tayi ganin abinda yake faruwa tsakanin mutane biyu da bataso da mahaifiyarta dan kuwa sam bata kaunar maa sakinah sbd yanda take bayyana kaunar bahar fiyeda kowa a bayyane.
Bahar komawa gefe tayi ta rabe tana kasa cewa komai kanta a qasa,
Bahar din ce ta fara silalewa ta fice daga dakin kafin leylah ma fito cikeda zullumi sbd alamu suna nuna mata alaqa ce me karfin gaske a tsakanin mum dinta dasu ayanah ghaz wadda sunansu yaxo daya.
Zaunawa sukai hannuwan zuhrah na qanqame dana sakinah tana kukan rabonta dasu a rayuwarta da itama har wannan lokacin bata samu cikakken yancin da zata taho da yar uwarta ba sbd doka da yancin da Ayanah bata dashi tsawon shekarun,
Basu taba neman juna ba sbd zazzafar dokar data rabasu suke akanta,
Sakinah ce take kukan farin cikin daya gama kashe mata jiki ta fara bawa zuhrah labarin halinda ake ciki na rasuwan Abaas da tafiyar ayanah zuwa gida jikinta a mace da damuwa,
Kuka sosai zuhrah takeyi jikinta na rawa sosai ta qanqame hannuwan sakinah tana jijjiga da tashin hankali da baqin ciki tareda damuwa da tausayin kansu me tsanani sbd a yanzu su biyu kadai suka rage a jikin ghaz sai Bahar.
Tsawon lokaci suka dauka sosai har tsakar dare basu fitoba sai daga baya shima zuhrah kai tsayace tace anan zata kwana tareda bahar.
Leylah datake neman sake rikicewa a rudani zaunar da ita Zuhrah tayi ta fayyace mata komai wanda ya sakata shiga tashin hankali da farin ciki harma da baqin ciki duka a lokaci daya,
Farin cikinta jin yanda matsayinta yake a gurin Ayanah ghaz da NUAB wanda dole take da a kaunaceta kauna me karfi harma fiyeda bahar sbd ita ana ganin idon mahaifiyarta,
Baqin cikinta kuwa shine kasancewan bahar ce jinin abaas ba ita ba sbd kusanci da kaunar dake tsakaninsa da ayanah kenan yafi yawa akan wanda yake tsakanin mahaifiyarta da Ayanaah ghaz wanda shima bazata yadda ba bazata iya hakura ba kome zai faru ita tana son NUAB kuma tana son kasancewa matarsa sbd itace ta dace dashi ita datai karatu me zurfi ta waye ta taso cikin daula da arziki kamarsa,
Tashin hankalin data shiga da tsoro me tsananin gaske kuwa na jin tarihin da ko amafarki bata fatan ya sameta dan kuwa batajin har abada ma zata iya rayuwa a inda baa cikin daula irin boyem ba.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:50 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
104
A bangaren wishmah din zuhrah ta kwana tareda bahar itama batareda ta rintse ba tin daga farkon daren har qarshensa sbd rasuwan Abaas tayi mata irin jijjigar dataiwa Ayanah dan haka itama gari na wayewa ta koma ta sanar da Mai girma yunar tana son zuwa asalin qasarta wadda a yanzu ta samu wanda ya san inda qasar take tinda a baya itama nata 'dan yayi kokarinsa bai samar da inda take ba,
Baiyi mata musu ba ya bata damar tafiya tareda cikakkiyar iko itada shuraim da Leylah,
Maa sakinah ce ta kira NUAB ta sanar masa zuwan Zuhrah a garesu wanda shima yayi shock da jin hakan duk da alkawarine da yayi na hadasu itada Amminsa amma tinda tazo shi kuma zai isar da ita Anjom su hadu a asalin qasarsu cikin gidansu inda iyayensu da dan uwansu suke a kwance nurat ce kadai babu a cikinsu yanxu wadda sukewa fatar rahama.
Ko da ya iso bangaren Bahar na jin qamshinsa ta silale tin bai shigowaba ta koma dakin maa sakinah tai kwanciyanta bata fitoba ba har saida ya gama abinda yakeyi ya fita cikeda samun nutsuwan mahaifiyarsa zata kasance da yar uwarta a yanzu.
Aleey ne ya fara musu shirin tafiya anjom din su uku Mum zuhrah,shuraim da leylah sai securities biyar da zaa hadasu dasu,
Leylah jin bada NUAB din zaa tafi ba hakama bada bahar ba sai taji kwata kwata batason tafiyar hakama ita tsoro ne me tsananin gaske a ranta na ziyartar garin sbd ganin takeyi kaman zaa iya sacesu a lula wata qasar dasu a siyar kaddararsu ta sauya sbd suka su mum din ai sunada daula da sarauta aka sacesu.