Sashe 48
Hayateem Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana gama bayanin bai jira abinda NUAB din zai fada akan hakan ba ya fada wani bayanin sbd bayason zancen su Ammin yayi tsayi,
Kokarin nuna masa bayanan dake kan laptop din gabansa yayi yana kutsawa sosai a bayanin da nunawa.....
'Zancen Ari bai gamsar dani ba,da kaina zan tabbatarda idan Ammin ta warke shikenan kaman yanda ya fada maka...'
Itace kalmar data katse Aleey dayake kokarin nisa a bayaninsa dan rufe na Ammin dan haka ba zata kaman daga sama yaji maganar NUAB din wadda ta sakasa dakatawa yaba sauke numfashi me dumi ya aje abinda yakeyi ya dago ya kalli NUAB din wanda shi yake kallo da mayun idanuwansa sbd aleey ya basa kansa daga lokacinda yafara masa bayanin su Ammin yana dauke idanuwansa daga kansa sbd bai taba masa boyo ba ko karya a kowane zancen komai zafin lamari fada masa yakeyi su fuskancesa amma ayau karan farko ya gabatar masa da zancen daya tabbatarda ba shi bane dan haka baya buqatan gyaran zancen zaije da kansa ya fuskanci koma menene.
Aleey da daman a cikin ciwon kai me tsanani yayi bayanin sbd rashin sabon haka a tsakaninsu numfashi me zafi ya sauke a natse kafin ya kalli NUAB din yace
'zan tabbatarda tafiyar a lokaci qanqani'
Ficewa Aleey yayi yana fidda wayarsa dan fara shirin hada tafiyan dan baida zabi a yanzu kam bayan na jiran abinda zasu tadda da wanda zai biyo baya.
****Su Asim sun saka a uk din dan haka kai tsaye Leylah kasa barinsa tayi saida suka fara zuwa gidan su Ammin wadda basu samuba a waya dan haka dole maa sakinah ta kira ita ta basu location suka iso har gidan sedai saida suka fara tsayawa lodge mai kyau da tsada sosai dayake kusa suka fara tsayawa harma sukai wanka ko abinci basu tsaya ci ba suka tafi.
Ko da suka isa bahar bata nan dan haka a cikin rashin sabo da jin alaqar wata iri Asim ya gaisa dasu maa din ya tafi yabar leylah a gidan kafin ya dawo da yamma wanda yasan zuwa lokacin Bahar ta dawo,
Rashin ganin Ammi da baiyiba baima tsaya tambaya ba sbd bayajin zai iya hakan a yanzu sedai zuwa kwana biyu idan ya shiga jikinsu akan bahar.
Duk wanda yake gidan yayi mamakin zuwan nasu ba sanarwa gashi ko zuhrah bata sanar masu ba sbd batai tinanin nan sukayo ba kai tsaye itama ta dauka honeymoon dinsu zasu tafi suyi.
Duk da baa san da zuwansu ba farin ciki sosai sukai da zuwansu musamman maa sakinah data ringa tarairayan Leylah din tana fatar Allah yasa cikine da ita yanda taga kaman ta sake yar ramewa.
Bugawa Ayanah sukai suka sanar da ita zuwan leylah din itama tayi murna sosai sedai basa ma nan suna Liverpool sunje zata ga wani likitan herbs akan tin sanyin da likita yace ta dan qauracewa shine Sultan ya baqaci taga wannan likitan batama so tafiyar ba amma dole ta tafi.
Har 8 Bahar bata dawoba hakama tsawon wunin Asim akai akai yake kiran leylah jin ko Bahar din tadawo tana sanar masa bata dawoba harma takaicinsa ya fara kamata baida zance bayan na bahar wadda kunnuwanta suka gaji daji harma take jin a yanxu tana buqatan zaunawa ta qarewa bahar kallo taga menene take dashi da ita batada dan haka ta dena daukan wayarsa haka yayita kira tana qin dauka baqin ciki da takaicinta ya rufesa sbd idan itace take maida kiran sunan NUAB wanda yake jin ai bai rasa koma me NUAB yake dashi ko jin haushi ba ko hanawa tsoki yayi ya jefar da wayarsa ya kwanta dan hutawa da kyau dan kamar marasa hankali haka suka kwasa zuwa gidan daga isowansu batareda sun tsayawa hutawaba dan haka gwarama ya huta yayi kyan gani anjima idan zai isa gidan.
Sai 6:30 ya isa gidan cikin shigar ash fendi wears yana fidda qamshi me tsada da sanyi yana isowa har palo aka sake masa iso ya zauna yana sake gaidasu maa suna dan kokarin sakewa dashi sbd Leylah dayake aure ayanzu ya zama nasu dole.
Fira sukeyi sama sama kowa na iya kokarinsa gurin yar sakewa da dan uwansa sabanin Leylah da hankalinta yake kan bahar da har lokacin bata dawoba.
Shi kansa Asim hankalinsa na kan dawowan Bahar din wanda duk leylah na lure dashi takaicinsa duk yabi ya sake ciketa sai tsoki mara sauti take saki yana sane da ankare da ita amma yaki ko kallanta jira yake su koma yaji dalilin rainin wayon abinda take masa.
Abinci aka gama shiryawa a dining suka dunguma dukansu suka zauna suna kokarin farawa Bahar ta dawo gidan ta hanyar jin shigowan mota ya saka sukasan itace dan haka kasa fara cin abincin sukai duka su biyu suja juyawa ga kofar.
Cikin nutsuwa aka buga kofar wadda ta saka Maa sakinah da Maa tenya suma dakatawa suka juya ga kallan kofar sbd sanin ba Bahar bace sbd ita bata buga kofar sedai kawai ta bude ta shigo,
Faduwa gaban Maa tenya da sakinah sukai a lokaci daya sbd sanin ba kuma ayanah bace sbd ko yanzu basu jima da gama waya da itaba tana Liverpool haryanzu to waye kuma dan suna cikin matsanancin yanayin da basa buqatan zuwan kowa idan ayanah bata dawoba.
Asim kuwa zuciyarsa tafi ta kowa bugawa sosai sbd idanuwansa har wani sauyawa sukai tamkar hawaye zasu ciko a cikinsu sbd tsananin shauqin son ganin bahar wadda ganinta kawai zai saka zuciyarsa sanyaya.
Leylah ma da faduwan gaba take tsananin son ganin bahar din dan haka dukansu kafe kofar sukai da ido babu ko kyatawa.
Sake buga kofar akai kafin kai tsaye aka budeta gabaki daya wanda iska ta kado musu qamshin daya saka dukansu miqewa daya bayan daya idanuwansu na kasa daukewa daga kofar,
Aleey dayake gaba shine ya fara sako kai yana qarasa budewa mai boyem din kofa yana sako kai a natse cikin wata sanyin iko da izza tareda kamewan datake qafar da yawun bakin dukansu.
A daidai wannan lokacin karfe 9:30 ta buga kuma a daidai lokacin motar bahar ta shigo gidan tana kallan motoci biyu dake harabar gidan zuciyarta ta fada mata Amminta ta dawo bata fada mata ba dan haka da sauri ta fito motar tana sanye da purple Milan palazzo mai tsananin fadi da vneck chiffon shirt da ake ganin vest din kayan daga ciki sai scarf na versage da hanbag dinta ta lv tayo cikin gidan da sauri ta fado palon tana qwala kiran Ammi kowa na tsaye cirko cirko zuciya na bugawa ba dadi.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
121
Kowa kasa motsawa yayi daga inda yake bayan sun mimmiqe tsaye dukansu,
Kusan dukansu tsoro ne mai tsananin ya cika gangar jikinsu da zuciyoyinsu sbd shine mutum na karshe a duniya da zasuyi tsammannin gani a wannan ranar kuma a daidai wannan lokacin,
Shi kanshi Asim tsoro ne yaji ya shigesa mai tsanani na bayyanar NUAB din gidan sbd kai tsaye sunsan meya kawosa koda kuwa su Maa sakinah su basu taba kawo hakan ba sbd ganin wa yake aure.
Naimar gurin gabaki daya daukewa tayi tai wani irin tsit dumi da tiririn gaske yana tirnike yanayin kuma har lokacin ba wanda ya motsa ba wanda ya bude baki,
Idanuwansa da suka gama kallansu daya bayan ya tabbatarda ko waye da waye a gabansa ya dan rufe su ahankali sbd sauyawan da suka fara suna wata irin yajin da zai iya saka kafafuwansu kasa daukansu daidai wannan lokacin ne itama bahar din ta fado palon tana kwala kiran Ammin wanda har cikin kirjinsa sautin muryan ya keta yana yankarsa akan radadin dayake jin kansa na dauka da zafi,
A rikice cikin wata irin shock ta tsaya cak bayan ta iso tsakiyar palon ganin Aleey da shine yake facing kofa take komai nata ya fara dena aiki daidai yana slow ta kasa juyawa bangaren datakejin qamshinsa na bugowa ta tsayar da idanuwanta akan su maa dake cirko cirko.
Kan Asim ta saukar da idanuwanta shima tana kalla cikin tsananin mamakin ganinsa suna hada ido yayi saurin dauke nasa idanuwan duk kuwa yanda yake cikin tsananin son ganinta kaman zai rasa rayuwarsa amma yana ganin yanda idanuwan Aleey suke kafe akansa haka ya hakura ya danne maitarsa yana dauke ido sbd yana tsananin buqatar rayuwa da ganinsa maana da idanuwansa a yanzu,
Bahar daqyar ta iya daga kafafunta ta isa bayan Maa sakinah a hankali ta dan rabe wanda takunta ya sakasa bude idanuwansa da sukai jajir akanta ya qare mata kallo ita da sitirar sake jikinta kafin ya juya kansa ya kalli agogon dayake dakin da wani kallan dayake na tsantsar isa da bacin rai ya duba time karfe tara harma da rabi na dare sai a lokacin take dawowa gida,
Shine ya yanke shirun wanda ya wakana sbd iyayen nasa babu wanda ta iya samun abin fada sbd basu gama fitowa shock ba ya bude bakinsa da muryan datake bayyanarda tsantsar bacin ransa dayake iya kokarinsa gurin dannewa a lokacin a natse da kamewa yace
'Na same ku lafiya?
Maa sakinah ce tayi karfin halin amsawa tana kokarin takowa ta qaraso tsakiyar palon daga dining din zata jefa wata maganar ya sake furta
'Ammi fa??
Cak ta dakata tana fasa qarasowa gurin nasa ta kallesa tana kokarin nemo maganar da zata fada a bakinta.
Kafeta da ido yayi yana jiran amsarta wadda babu dan haka ya juyar da kallansa akan maa tenya yana jiran ko zata basa amsa itama shiru tayi tana kasa ma kallansa sbd nauyinda take ji duk da shine 'da gaskia ayau suna jin nauyi da kunya harma da shakkarsa sbd anyi masa laifi mai girma.
Jin shiru ya sake ratsa gurin ya dauke idanuwansa daga kan tenya din ya saukesu akan Bahar wadda har lokacin taqi dagowa ta kalli inda yake sbd yanda kirjinta yayi nauyi.
Bai sake iya dora idanuwansa masu daraja akan shigar datake jikinta ba sbd loosing control na tsantsar bacin rai dayaji yanayi wanda ya sakasa juyawa kai tsaye ya fice idanuwansa da jijiyiyin kansa da suka fito sunyi jajir fushi da bacin ransa me karfi daya jima baiyiba yana tasowa ya gauraye jininsa gabaki daya da idanuwansa.
Kokarin nuna masa bayanan dake kan laptop din gabansa yayi yana kutsawa sosai a bayanin da nunawa.....
'Zancen Ari bai gamsar dani ba,da kaina zan tabbatarda idan Ammin ta warke shikenan kaman yanda ya fada maka...'
Itace kalmar data katse Aleey dayake kokarin nisa a bayaninsa dan rufe na Ammin dan haka ba zata kaman daga sama yaji maganar NUAB din wadda ta sakasa dakatawa yaba sauke numfashi me dumi ya aje abinda yakeyi ya dago ya kalli NUAB din wanda shi yake kallo da mayun idanuwansa sbd aleey ya basa kansa daga lokacinda yafara masa bayanin su Ammin yana dauke idanuwansa daga kansa sbd bai taba masa boyo ba ko karya a kowane zancen komai zafin lamari fada masa yakeyi su fuskancesa amma ayau karan farko ya gabatar masa da zancen daya tabbatarda ba shi bane dan haka baya buqatan gyaran zancen zaije da kansa ya fuskanci koma menene.
Aleey da daman a cikin ciwon kai me tsanani yayi bayanin sbd rashin sabon haka a tsakaninsu numfashi me zafi ya sauke a natse kafin ya kalli NUAB din yace
'zan tabbatarda tafiyar a lokaci qanqani'
Ficewa Aleey yayi yana fidda wayarsa dan fara shirin hada tafiyan dan baida zabi a yanzu kam bayan na jiran abinda zasu tadda da wanda zai biyo baya.
****Su Asim sun saka a uk din dan haka kai tsaye Leylah kasa barinsa tayi saida suka fara zuwa gidan su Ammin wadda basu samuba a waya dan haka dole maa sakinah ta kira ita ta basu location suka iso har gidan sedai saida suka fara tsayawa lodge mai kyau da tsada sosai dayake kusa suka fara tsayawa harma sukai wanka ko abinci basu tsaya ci ba suka tafi.
Ko da suka isa bahar bata nan dan haka a cikin rashin sabo da jin alaqar wata iri Asim ya gaisa dasu maa din ya tafi yabar leylah a gidan kafin ya dawo da yamma wanda yasan zuwa lokacin Bahar ta dawo,
Rashin ganin Ammi da baiyiba baima tsaya tambaya ba sbd bayajin zai iya hakan a yanzu sedai zuwa kwana biyu idan ya shiga jikinsu akan bahar.
Duk wanda yake gidan yayi mamakin zuwan nasu ba sanarwa gashi ko zuhrah bata sanar masu ba sbd batai tinanin nan sukayo ba kai tsaye itama ta dauka honeymoon dinsu zasu tafi suyi.
Duk da baa san da zuwansu ba farin ciki sosai sukai da zuwansu musamman maa sakinah data ringa tarairayan Leylah din tana fatar Allah yasa cikine da ita yanda taga kaman ta sake yar ramewa.
Bugawa Ayanah sukai suka sanar da ita zuwan leylah din itama tayi murna sosai sedai basa ma nan suna Liverpool sunje zata ga wani likitan herbs akan tin sanyin da likita yace ta dan qauracewa shine Sultan ya baqaci taga wannan likitan batama so tafiyar ba amma dole ta tafi.
Har 8 Bahar bata dawoba hakama tsawon wunin Asim akai akai yake kiran leylah jin ko Bahar din tadawo tana sanar masa bata dawoba harma takaicinsa ya fara kamata baida zance bayan na bahar wadda kunnuwanta suka gaji daji harma take jin a yanxu tana buqatan zaunawa ta qarewa bahar kallo taga menene take dashi da ita batada dan haka ta dena daukan wayarsa haka yayita kira tana qin dauka baqin ciki da takaicinta ya rufesa sbd idan itace take maida kiran sunan NUAB wanda yake jin ai bai rasa koma me NUAB yake dashi ko jin haushi ba ko hanawa tsoki yayi ya jefar da wayarsa ya kwanta dan hutawa da kyau dan kamar marasa hankali haka suka kwasa zuwa gidan daga isowansu batareda sun tsayawa hutawaba dan haka gwarama ya huta yayi kyan gani anjima idan zai isa gidan.
Sai 6:30 ya isa gidan cikin shigar ash fendi wears yana fidda qamshi me tsada da sanyi yana isowa har palo aka sake masa iso ya zauna yana sake gaidasu maa suna dan kokarin sakewa dashi sbd Leylah dayake aure ayanzu ya zama nasu dole.
Fira sukeyi sama sama kowa na iya kokarinsa gurin yar sakewa da dan uwansa sabanin Leylah da hankalinta yake kan bahar da har lokacin bata dawoba.
Shi kansa Asim hankalinsa na kan dawowan Bahar din wanda duk leylah na lure dashi takaicinsa duk yabi ya sake ciketa sai tsoki mara sauti take saki yana sane da ankare da ita amma yaki ko kallanta jira yake su koma yaji dalilin rainin wayon abinda take masa.
Abinci aka gama shiryawa a dining suka dunguma dukansu suka zauna suna kokarin farawa Bahar ta dawo gidan ta hanyar jin shigowan mota ya saka sukasan itace dan haka kasa fara cin abincin sukai duka su biyu suja juyawa ga kofar.
Cikin nutsuwa aka buga kofar wadda ta saka Maa sakinah da Maa tenya suma dakatawa suka juya ga kallan kofar sbd sanin ba Bahar bace sbd ita bata buga kofar sedai kawai ta bude ta shigo,
Faduwa gaban Maa tenya da sakinah sukai a lokaci daya sbd sanin ba kuma ayanah bace sbd ko yanzu basu jima da gama waya da itaba tana Liverpool haryanzu to waye kuma dan suna cikin matsanancin yanayin da basa buqatan zuwan kowa idan ayanah bata dawoba.
Asim kuwa zuciyarsa tafi ta kowa bugawa sosai sbd idanuwansa har wani sauyawa sukai tamkar hawaye zasu ciko a cikinsu sbd tsananin shauqin son ganin bahar wadda ganinta kawai zai saka zuciyarsa sanyaya.
Leylah ma da faduwan gaba take tsananin son ganin bahar din dan haka dukansu kafe kofar sukai da ido babu ko kyatawa.
Sake buga kofar akai kafin kai tsaye aka budeta gabaki daya wanda iska ta kado musu qamshin daya saka dukansu miqewa daya bayan daya idanuwansu na kasa daukewa daga kofar,
Aleey dayake gaba shine ya fara sako kai yana qarasa budewa mai boyem din kofa yana sako kai a natse cikin wata sanyin iko da izza tareda kamewan datake qafar da yawun bakin dukansu.
A daidai wannan lokacin karfe 9:30 ta buga kuma a daidai lokacin motar bahar ta shigo gidan tana kallan motoci biyu dake harabar gidan zuciyarta ta fada mata Amminta ta dawo bata fada mata ba dan haka da sauri ta fito motar tana sanye da purple Milan palazzo mai tsananin fadi da vneck chiffon shirt da ake ganin vest din kayan daga ciki sai scarf na versage da hanbag dinta ta lv tayo cikin gidan da sauri ta fado palon tana qwala kiran Ammi kowa na tsaye cirko cirko zuciya na bugawa ba dadi.
#MAMUH
09033181070
[12/01, 10:55 am] Asia ahmd: HAYATEEM
Mamuhgee
121
Kowa kasa motsawa yayi daga inda yake bayan sun mimmiqe tsaye dukansu,
Kusan dukansu tsoro ne mai tsananin ya cika gangar jikinsu da zuciyoyinsu sbd shine mutum na karshe a duniya da zasuyi tsammannin gani a wannan ranar kuma a daidai wannan lokacin,
Shi kanshi Asim tsoro ne yaji ya shigesa mai tsanani na bayyanar NUAB din gidan sbd kai tsaye sunsan meya kawosa koda kuwa su Maa sakinah su basu taba kawo hakan ba sbd ganin wa yake aure.
Naimar gurin gabaki daya daukewa tayi tai wani irin tsit dumi da tiririn gaske yana tirnike yanayin kuma har lokacin ba wanda ya motsa ba wanda ya bude baki,
Idanuwansa da suka gama kallansu daya bayan ya tabbatarda ko waye da waye a gabansa ya dan rufe su ahankali sbd sauyawan da suka fara suna wata irin yajin da zai iya saka kafafuwansu kasa daukansu daidai wannan lokacin ne itama bahar din ta fado palon tana kwala kiran Ammin wanda har cikin kirjinsa sautin muryan ya keta yana yankarsa akan radadin dayake jin kansa na dauka da zafi,
A rikice cikin wata irin shock ta tsaya cak bayan ta iso tsakiyar palon ganin Aleey da shine yake facing kofa take komai nata ya fara dena aiki daidai yana slow ta kasa juyawa bangaren datakejin qamshinsa na bugowa ta tsayar da idanuwanta akan su maa dake cirko cirko.
Kan Asim ta saukar da idanuwanta shima tana kalla cikin tsananin mamakin ganinsa suna hada ido yayi saurin dauke nasa idanuwan duk kuwa yanda yake cikin tsananin son ganinta kaman zai rasa rayuwarsa amma yana ganin yanda idanuwan Aleey suke kafe akansa haka ya hakura ya danne maitarsa yana dauke ido sbd yana tsananin buqatar rayuwa da ganinsa maana da idanuwansa a yanzu,
Bahar daqyar ta iya daga kafafunta ta isa bayan Maa sakinah a hankali ta dan rabe wanda takunta ya sakasa bude idanuwansa da sukai jajir akanta ya qare mata kallo ita da sitirar sake jikinta kafin ya juya kansa ya kalli agogon dayake dakin da wani kallan dayake na tsantsar isa da bacin rai ya duba time karfe tara harma da rabi na dare sai a lokacin take dawowa gida,
Shine ya yanke shirun wanda ya wakana sbd iyayen nasa babu wanda ta iya samun abin fada sbd basu gama fitowa shock ba ya bude bakinsa da muryan datake bayyanarda tsantsar bacin ransa dayake iya kokarinsa gurin dannewa a lokacin a natse da kamewa yace
'Na same ku lafiya?
Maa sakinah ce tayi karfin halin amsawa tana kokarin takowa ta qaraso tsakiyar palon daga dining din zata jefa wata maganar ya sake furta
'Ammi fa??
Cak ta dakata tana fasa qarasowa gurin nasa ta kallesa tana kokarin nemo maganar da zata fada a bakinta.
Kafeta da ido yayi yana jiran amsarta wadda babu dan haka ya juyar da kallansa akan maa tenya yana jiran ko zata basa amsa itama shiru tayi tana kasa ma kallansa sbd nauyinda take ji duk da shine 'da gaskia ayau suna jin nauyi da kunya harma da shakkarsa sbd anyi masa laifi mai girma.
Jin shiru ya sake ratsa gurin ya dauke idanuwansa daga kan tenya din ya saukesu akan Bahar wadda har lokacin taqi dagowa ta kalli inda yake sbd yanda kirjinta yayi nauyi.
Bai sake iya dora idanuwansa masu daraja akan shigar datake jikinta ba sbd loosing control na tsantsar bacin rai dayaji yanayi wanda ya sakasa juyawa kai tsaye ya fice idanuwansa da jijiyiyin kansa da suka fito sunyi jajir fushi da bacin ransa me karfi daya jima baiyiba yana tasowa ya gauraye jininsa gabaki daya da idanuwansa.