Sashe 14
Kibiyar Ajali Part 1 And 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Saboda she’s depressed. Ina tausayin kai na ina tausayin baiwar Allahn nan. Gaba d’aya banda neman abinci da shiga ruguntsumi ba abunda ta sani, Ba sallah bare sanun fannin islama. Kawai rayuwa take tamkar mutum mutumi. So please Malam Auwal.. please ka temaka kai ma mu temaki Khadija daga fadawa kogin halaka, Ka temaka da karfin ka da karfin iliminka ka nunar da ita rayuwa, ‘Ya mace ce dake bukatar tattali. Kuma kalle ta mana, She’s young. Kai ina tausayin Khadija.. Na cika ka da surutu taje aji? Kaji?”
Malam Auwal ya daga kafada yana furzar da iskar bakin sa,
“Tsabar duhun kai ce kauye ta ba kauye, Ta zauna ta sharara miki karya kin yadda. Ni ban yadda ba gaskia. Ina ban yadda ba. Irin wa’innan Yaran gasunan acikin gari, plan suke had’awa da iyayen su fa suyi ta samun kudi haka. Look Malama Mardiyya shine your eyes, Yarinyar can muguwar makaryaciya ce. Crook ce da kike ganin ta haka. Hum Uhm”
“Au baka yadda ba kenan Malam? Baka yadda ba? Duk wannan dogon zancen dana maka. Ai shikenan yayi kyau. Toh ni zan tsayawa Khadija, Kuma na yadda da ita..”
INA can ina yar carafke Malama Mardiyya ta dawo tana yak’e,
“Tashi muje aji Khadija, Sannu! Karkad’e jikin naki kinji?”
Karkade rigata nayi, Na mike muka tafi har aji ta raka ni. Yau uwande ma kafu kaza ta kawo, Na lashe lebe na na koma wajen ta kafin Malam Auwal ya shigo,
“Uwande uwar kirki.”
Uwande ta sheke da dariya tana buga k’afarta,
“Kai Dije, Yau kuma ni ce uwar kirki.”
Na kada kai ina murmushi,
“Walle Uwande kinada kirki sosai, Kefa abunki be rufe miki ido ba irin na munafukar can.”
Na karasa fada ina mai nuna Siyama. Uwande ta sheke da dariya,
“To ai kuwa nagode, Me Za’a baki?”
“Kafu tsire zaki bani na biyar..”
Na ciro biyar din da Baffa ya bani na mika mata. Karba tayi, Ta bani har kulli uku, Ta kyautamin ne saboda nace mata uwar kirki. Mik’ewa nai na koma waje na na zauna. A hankali na dinga dangala ina sha ina lumshe idanu na, Hekace tsire nake ci, Kafu tsire naman talaka.
Cikin haka Malam Auwal ya shigo yana kwambo, Yan ajin suka mike suna gaishe shi,
“Gudu moni ankul..”
Zare idanu na shiga yi ina cigaba da bincikar Kafu tsire ina afawa a baka.
“Ke.. Taso Ki zauna anan. Ki kuma wullar da duk abunda kike ci”
“Ni ba abunda nake ci Malam.”
“Ni zaki wa k’arya? Kai jeka ka dau koma Meye ka wullar.”
Ya ce da Usainin Marka dake gaban sa, Na zabgawa Usaini harara Ina kudindine ledar a kayi na,
“Walle ka taba ni sai na yi gunduwa gunduwa da kai, Kasan hali na dai, Oganniya ‘kaya batasan na gida ba. Babu ruwana da Marka kawar Ladingo ce, Yanzun sai na caskala ka, Na casaka nayi kutubal da kai.”
“Ke me kike cewa, Dalla Kai kwace koma menene ka wullar, Ki tabashi kiga yanda ake sauya halitta.”
Damara naci na damke hannu na, Amma dake Usaini ba shi da kirki yana kuma tsoron Malam Auwal haka ya wafce ledar ya jefa a kwata ta kofar taga,
“Kutumelesin kan babban balain dirimin durbun, Walle yau ba Malam Auwal ba, Ko Hakimi ne zai zo daga birni sai na lakada maka na jaki. Zaka san ka taba mallaki na yau.”
Raina a bace na koma gaban Malam Auwal na zauna, Gaba d’aya hankali na baya wajen jira kawai nake a tashi na tisa keyar Usaini mu dambatu. Malam Auwal ya fara mana darasi. Ranar kwata kwata ban kara shiga harkar sa ba, Duk neman yadda zai ya dake ni yake sam naki bashi hadin kai, Usaini kuwa yayi tsuru tsuru yana raba idanu, Ana kada kararrawar tashi na dubi Malam Auwal Sai da naga ya gama hada kayan sa ya fita nima na fice, A bayan makarantar na zakulo Usaini yana ta gumi shi kadai, Na mikawa Uwande jakar bayan sa kafin na ja kafar sa na shatale shi ji kake tim.
“Tahi dan kundin uban ka mu tafi ‘filin kaci uwa ka’, Yau anan zan lakada maka na jaki, Kuma mu tafi wajen mai gari ya mana shari’ah. Banza mai bajajjen hanci.”
Muna tafe da zugar yara ana min kirari har muka karasa ‘Filin kaci uwa ka’ A filin ake dambatuwa musanman Idan mashahurin fada za’ai.
“Dije-Dijangala Oganniya ta Gajiyalle mai yar hakiya, Yar baffan ta. ‘Kaya baki san na gida ba.”
Haka zugar yara keta fada, Na shata layi tsakanin mu da Usainin Marka,
“Alo tsiya, Alo danja, Hege ka fasa, Dan halak sai yanka. Ho ni Dije, Yar gala ta baffan ta.. Tahi mu dambatu Usaini, Har ni zaka wullar wa abu na a kwata. Ko ka Kanta fada uku na taba tare maka, Ba ma siya kayi ba, Kawai mutinci na maka na shigar maka. Wai ni? Ni Usaini zaka yiwa haka. Yau zan nuna maka menene halacci.”
Kafar sa na janyo yanata kuka yana rok’o na, Na shiga kirbar sa ina sake tamaula dashi, yara sai ihu suke suna tafamin. Cikin haka sai ga Galin mai gari ya iso, Yana zuwa ya raba mu ya tisa k’eyar mu wajen mai gari, Dadi kashe ni dama abinda nake so kenan. Na zube akan taburma gaban mai gari,
“Alhamdulillahi, Mai gari dama daga can wajen ka zan yo walle.”
“Dijangala kawo k’arar ki wajen nan ba’adadi. Yau kuma me kika yi?”
Mai gari Jamilu ya tambaye ni yana mai cigaba da jan carbin hannun sa, Na gyara murya ina nuna Usainin Marka.
“Kanaji mai gari? Usainin Marka, Wai Usainin Marka ni zai wa butulci?”
Mai gari yayi murmushi yana kallo na, Sauran manya dake wajen suka shiga keta daria,
“Billahil lazi, Na tare masa fa’da ba adadi mai gari. Amma dan bakin munafurci da kinibibi da tsagwaran mugun ta, Kanaji mai gari?”
Mai gari ya kada kai yana sake dubana da kyau,
“Yauwa, Don Allah mai gari ya dace abunda Usaini ya min? Baffa na ya bani nera biyar, Ai kasan Baffa na dai. Toh ya bani biyar. Mugun Malam Auwal d’innan dama tunda naje makarantar ya tsane ni, Domin yau ma yasa na zube gwiwoyi na kasa Wai Lid-dawun. Toh nayi! Da biyar din da Baffa ya bani na sai Kafu tsire awajen Uwande, Ko Uwande?”
Uwande ta kada kai alamun ba Karya nayi ba. Na sake gurfane na cigaba da cewa,
“Hikenan sai na sai na biyar. Na koma waje na na zauna, Haka kawai Malamin nan yana higowa sai ca yai wa Usaini Wai ya kwace koma menene nake ci ya wullar, Fisabilillahi mai gari Kud’i na ne fa, Na saya. Kuma sanda na saya babu malami a ajin. Nafa boye a gahi na. Amman mai gari walle sai da Usaini ya zaro hi ya wullar a kwata. Shine nace daman bayan na gama narkar sa dole ne muzo kama shari’a. Dan banci nanin ba, Nanin ba zata cini ba ehe.”
Mai gari ya sauke k’atuwar ajiyar zuciya ya dube ni ya dubi Usaini kafin yace,
“Usaini! Wai haka akayi?”
“Haka akai mai gari.”
Mai gari ya girgiza kai kawai, Ya zaro nera goma a aljihun sa ya miko min,
“Shikenan haka yayi?”
Nai saurin kada kai ina tuno dankalin Asiya da zan siyo a bakin kasuwa,
“Toh madalla! Amma dan Allah karku sake fada kunji? Ku basu kunya su wadannan malaman, ku tsaya kuyi karatu. Muyi alfahari daku, Muma ya zamto ana damawa da karkarar mu a birni a dena renamu, Domin kune manyan gobe, Mu lokacin mu ya wuce.”
“In Sha Allah mai gari za kai alfahari damu, Ni dinnan nan da wasu hekaru zaka ganni a gidan talabijin ko radiyo ina kwarara bayani..”
“Allah yasa Dije! Allah ya nuna mana..”
Mik’ewa nai nayi gaba abuna, Ko takan su Uwande ban kara bi ba, Na nufi Y’ar kasuwa sawo dankalin Asiya. Sai da nayi kwanaki hudu daga hutun asabar da lahadi na zarce litinin da talata, sam na manta da makaranta sai ranar labara naje kallon wasan kauraye da aka yi a bayan gari kawai na hadu da malama Mardiyya zata tafi gida dan lokacin an tashi daga makaranta. Ta kalleni fuskarta babu yabo ba fallasa ta kira ni naje da sauri ganin tana saka hannu cikin jakar ta, a tsaye ina dashe baki nace da ita......
...
ZAFAFA BIYAR
NA KUDI NE:::
Duka BIYAR 5 zaku samesu akan garabasar naira 700 kacal,
Guda hudu 4 Kuma 500,
Guda uku 3 Kuma 450,
Guda biyu 2 Kuma 400,
Guda daya akan 300.
Ma'ana
Each one is 300
2 is 400
3 is 450
4 is 500
5 is 700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki👇👇
ACCOUNT NO- *0812652655*
ACCOUNT NAME- *HAFSAT LAWAN GAMBO*
BANK NAME: *ACCESS BANK*
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)👇👇
*+234 903 234 5899*
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU👇👇
*09033181070*
Karku Bari ayi Babu ku domin wannnan salon na daban ne
SABUWAR SHEKARA
SABON SALO
TEAM#ZAFAFABIYAR🔥
_ZAFAFA 5 (2021) NA KUDI NE, DUKA BIYAR DIN AKAN FARASHIN NERA 700 KACAL! KA/KI DUBI GIRMAN ALLAH KI SIYA DA KUDIN KI KI MALLAKI NAKI CIKIN SAUKI, KA/KI/KU GUJI SHIGA HAKKIN WANDA SUKA SIYA DAMA MASU SIYARWAR!!! DOMIN SIYAN NAKI TUNTUBI: +234 903 318 1070 KO +234 903 234 5899, AKWAI ‘KARUWA SOSAI ACIKIN WADAN NAN LITTATTAFAN😍MUNA FARIN CIKIN KASANCEWAR KU A TATTARE DAMU😘 MASOYAN MU ABUN ALFAHARIN MU🙌🏻_
_*KIBIYAR AJALI..!!!*_
_(Sulke baya tare ta sai ta wuce)_
🥰❤️👑🏹
_(PAID STORIES/ZAFAFA 5 BOOKS DIN KUDI NE..)_
_*MALLAKAR: NANA HAFSAT_*
_(MISS XOXO)🧕🏼_
_*BABI NA: 8_*
_*Wattpad:missxoxo00_*
***
“Hannu malama Mardiyya.”
“Yauwa Dije gwara da Allah ya had'a ni dake yanzu. Me ya sa bakya zuwa makaranta kwana biyu, na bincika ance min kina nan lafiya lau kawai ganin dama ne baki zo na.”
Na tafa hannaye ina dariya,
“Malama tawa!”
Maganar tawa ta fito cike da sauki dan ina son matar nan saboda tana sona.
“Ina jinki gaya min meke faruwa?”
“Babu komai wallahi, mantawa nayi ma da makarantar.”
“Innalillahi! Dije daman baki saka son zuwa makarantar nan a zuciyar ki ba?”
Na zaro ido waje,
Malam Auwal ya daga kafada yana furzar da iskar bakin sa,
“Tsabar duhun kai ce kauye ta ba kauye, Ta zauna ta sharara miki karya kin yadda. Ni ban yadda ba gaskia. Ina ban yadda ba. Irin wa’innan Yaran gasunan acikin gari, plan suke had’awa da iyayen su fa suyi ta samun kudi haka. Look Malama Mardiyya shine your eyes, Yarinyar can muguwar makaryaciya ce. Crook ce da kike ganin ta haka. Hum Uhm”
“Au baka yadda ba kenan Malam? Baka yadda ba? Duk wannan dogon zancen dana maka. Ai shikenan yayi kyau. Toh ni zan tsayawa Khadija, Kuma na yadda da ita..”
INA can ina yar carafke Malama Mardiyya ta dawo tana yak’e,
“Tashi muje aji Khadija, Sannu! Karkad’e jikin naki kinji?”
Karkade rigata nayi, Na mike muka tafi har aji ta raka ni. Yau uwande ma kafu kaza ta kawo, Na lashe lebe na na koma wajen ta kafin Malam Auwal ya shigo,
“Uwande uwar kirki.”
Uwande ta sheke da dariya tana buga k’afarta,
“Kai Dije, Yau kuma ni ce uwar kirki.”
Na kada kai ina murmushi,
“Walle Uwande kinada kirki sosai, Kefa abunki be rufe miki ido ba irin na munafukar can.”
Na karasa fada ina mai nuna Siyama. Uwande ta sheke da dariya,
“To ai kuwa nagode, Me Za’a baki?”
“Kafu tsire zaki bani na biyar..”
Na ciro biyar din da Baffa ya bani na mika mata. Karba tayi, Ta bani har kulli uku, Ta kyautamin ne saboda nace mata uwar kirki. Mik’ewa nai na koma waje na na zauna. A hankali na dinga dangala ina sha ina lumshe idanu na, Hekace tsire nake ci, Kafu tsire naman talaka.
Cikin haka Malam Auwal ya shigo yana kwambo, Yan ajin suka mike suna gaishe shi,
“Gudu moni ankul..”
Zare idanu na shiga yi ina cigaba da bincikar Kafu tsire ina afawa a baka.
“Ke.. Taso Ki zauna anan. Ki kuma wullar da duk abunda kike ci”
“Ni ba abunda nake ci Malam.”
“Ni zaki wa k’arya? Kai jeka ka dau koma Meye ka wullar.”
Ya ce da Usainin Marka dake gaban sa, Na zabgawa Usaini harara Ina kudindine ledar a kayi na,
“Walle ka taba ni sai na yi gunduwa gunduwa da kai, Kasan hali na dai, Oganniya ‘kaya batasan na gida ba. Babu ruwana da Marka kawar Ladingo ce, Yanzun sai na caskala ka, Na casaka nayi kutubal da kai.”
“Ke me kike cewa, Dalla Kai kwace koma menene ka wullar, Ki tabashi kiga yanda ake sauya halitta.”
Damara naci na damke hannu na, Amma dake Usaini ba shi da kirki yana kuma tsoron Malam Auwal haka ya wafce ledar ya jefa a kwata ta kofar taga,
“Kutumelesin kan babban balain dirimin durbun, Walle yau ba Malam Auwal ba, Ko Hakimi ne zai zo daga birni sai na lakada maka na jaki. Zaka san ka taba mallaki na yau.”
Raina a bace na koma gaban Malam Auwal na zauna, Gaba d’aya hankali na baya wajen jira kawai nake a tashi na tisa keyar Usaini mu dambatu. Malam Auwal ya fara mana darasi. Ranar kwata kwata ban kara shiga harkar sa ba, Duk neman yadda zai ya dake ni yake sam naki bashi hadin kai, Usaini kuwa yayi tsuru tsuru yana raba idanu, Ana kada kararrawar tashi na dubi Malam Auwal Sai da naga ya gama hada kayan sa ya fita nima na fice, A bayan makarantar na zakulo Usaini yana ta gumi shi kadai, Na mikawa Uwande jakar bayan sa kafin na ja kafar sa na shatale shi ji kake tim.
“Tahi dan kundin uban ka mu tafi ‘filin kaci uwa ka’, Yau anan zan lakada maka na jaki, Kuma mu tafi wajen mai gari ya mana shari’ah. Banza mai bajajjen hanci.”
Muna tafe da zugar yara ana min kirari har muka karasa ‘Filin kaci uwa ka’ A filin ake dambatuwa musanman Idan mashahurin fada za’ai.
“Dije-Dijangala Oganniya ta Gajiyalle mai yar hakiya, Yar baffan ta. ‘Kaya baki san na gida ba.”
Haka zugar yara keta fada, Na shata layi tsakanin mu da Usainin Marka,
“Alo tsiya, Alo danja, Hege ka fasa, Dan halak sai yanka. Ho ni Dije, Yar gala ta baffan ta.. Tahi mu dambatu Usaini, Har ni zaka wullar wa abu na a kwata. Ko ka Kanta fada uku na taba tare maka, Ba ma siya kayi ba, Kawai mutinci na maka na shigar maka. Wai ni? Ni Usaini zaka yiwa haka. Yau zan nuna maka menene halacci.”
Kafar sa na janyo yanata kuka yana rok’o na, Na shiga kirbar sa ina sake tamaula dashi, yara sai ihu suke suna tafamin. Cikin haka sai ga Galin mai gari ya iso, Yana zuwa ya raba mu ya tisa k’eyar mu wajen mai gari, Dadi kashe ni dama abinda nake so kenan. Na zube akan taburma gaban mai gari,
“Alhamdulillahi, Mai gari dama daga can wajen ka zan yo walle.”
“Dijangala kawo k’arar ki wajen nan ba’adadi. Yau kuma me kika yi?”
Mai gari Jamilu ya tambaye ni yana mai cigaba da jan carbin hannun sa, Na gyara murya ina nuna Usainin Marka.
“Kanaji mai gari? Usainin Marka, Wai Usainin Marka ni zai wa butulci?”
Mai gari yayi murmushi yana kallo na, Sauran manya dake wajen suka shiga keta daria,
“Billahil lazi, Na tare masa fa’da ba adadi mai gari. Amma dan bakin munafurci da kinibibi da tsagwaran mugun ta, Kanaji mai gari?”
Mai gari ya kada kai yana sake dubana da kyau,
“Yauwa, Don Allah mai gari ya dace abunda Usaini ya min? Baffa na ya bani nera biyar, Ai kasan Baffa na dai. Toh ya bani biyar. Mugun Malam Auwal d’innan dama tunda naje makarantar ya tsane ni, Domin yau ma yasa na zube gwiwoyi na kasa Wai Lid-dawun. Toh nayi! Da biyar din da Baffa ya bani na sai Kafu tsire awajen Uwande, Ko Uwande?”
Uwande ta kada kai alamun ba Karya nayi ba. Na sake gurfane na cigaba da cewa,
“Hikenan sai na sai na biyar. Na koma waje na na zauna, Haka kawai Malamin nan yana higowa sai ca yai wa Usaini Wai ya kwace koma menene nake ci ya wullar, Fisabilillahi mai gari Kud’i na ne fa, Na saya. Kuma sanda na saya babu malami a ajin. Nafa boye a gahi na. Amman mai gari walle sai da Usaini ya zaro hi ya wullar a kwata. Shine nace daman bayan na gama narkar sa dole ne muzo kama shari’a. Dan banci nanin ba, Nanin ba zata cini ba ehe.”
Mai gari ya sauke k’atuwar ajiyar zuciya ya dube ni ya dubi Usaini kafin yace,
“Usaini! Wai haka akayi?”
“Haka akai mai gari.”
Mai gari ya girgiza kai kawai, Ya zaro nera goma a aljihun sa ya miko min,
“Shikenan haka yayi?”
Nai saurin kada kai ina tuno dankalin Asiya da zan siyo a bakin kasuwa,
“Toh madalla! Amma dan Allah karku sake fada kunji? Ku basu kunya su wadannan malaman, ku tsaya kuyi karatu. Muyi alfahari daku, Muma ya zamto ana damawa da karkarar mu a birni a dena renamu, Domin kune manyan gobe, Mu lokacin mu ya wuce.”
“In Sha Allah mai gari za kai alfahari damu, Ni dinnan nan da wasu hekaru zaka ganni a gidan talabijin ko radiyo ina kwarara bayani..”
“Allah yasa Dije! Allah ya nuna mana..”
Mik’ewa nai nayi gaba abuna, Ko takan su Uwande ban kara bi ba, Na nufi Y’ar kasuwa sawo dankalin Asiya. Sai da nayi kwanaki hudu daga hutun asabar da lahadi na zarce litinin da talata, sam na manta da makaranta sai ranar labara naje kallon wasan kauraye da aka yi a bayan gari kawai na hadu da malama Mardiyya zata tafi gida dan lokacin an tashi daga makaranta. Ta kalleni fuskarta babu yabo ba fallasa ta kira ni naje da sauri ganin tana saka hannu cikin jakar ta, a tsaye ina dashe baki nace da ita......
...
ZAFAFA BIYAR
NA KUDI NE:::
Duka BIYAR 5 zaku samesu akan garabasar naira 700 kacal,
Guda hudu 4 Kuma 500,
Guda uku 3 Kuma 450,
Guda biyu 2 Kuma 400,
Guda daya akan 300.
Ma'ana
Each one is 300
2 is 400
3 is 450
4 is 500
5 is 700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki👇👇
ACCOUNT NO- *0812652655*
ACCOUNT NAME- *HAFSAT LAWAN GAMBO*
BANK NAME: *ACCESS BANK*
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)👇👇
*+234 903 234 5899*
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU👇👇
*09033181070*
Karku Bari ayi Babu ku domin wannnan salon na daban ne
SABUWAR SHEKARA
SABON SALO
TEAM#ZAFAFABIYAR🔥
_ZAFAFA 5 (2021) NA KUDI NE, DUKA BIYAR DIN AKAN FARASHIN NERA 700 KACAL! KA/KI DUBI GIRMAN ALLAH KI SIYA DA KUDIN KI KI MALLAKI NAKI CIKIN SAUKI, KA/KI/KU GUJI SHIGA HAKKIN WANDA SUKA SIYA DAMA MASU SIYARWAR!!! DOMIN SIYAN NAKI TUNTUBI: +234 903 318 1070 KO +234 903 234 5899, AKWAI ‘KARUWA SOSAI ACIKIN WADAN NAN LITTATTAFAN😍MUNA FARIN CIKIN KASANCEWAR KU A TATTARE DAMU😘 MASOYAN MU ABUN ALFAHARIN MU🙌🏻_
_*KIBIYAR AJALI..!!!*_
_(Sulke baya tare ta sai ta wuce)_
🥰❤️👑🏹
_(PAID STORIES/ZAFAFA 5 BOOKS DIN KUDI NE..)_
_*MALLAKAR: NANA HAFSAT_*
_(MISS XOXO)🧕🏼_
_*BABI NA: 8_*
_*Wattpad:missxoxo00_*
***
“Hannu malama Mardiyya.”
“Yauwa Dije gwara da Allah ya had'a ni dake yanzu. Me ya sa bakya zuwa makaranta kwana biyu, na bincika ance min kina nan lafiya lau kawai ganin dama ne baki zo na.”
Na tafa hannaye ina dariya,
“Malama tawa!”
Maganar tawa ta fito cike da sauki dan ina son matar nan saboda tana sona.
“Ina jinki gaya min meke faruwa?”
“Babu komai wallahi, mantawa nayi ma da makarantar.”
“Innalillahi! Dije daman baki saka son zuwa makarantar nan a zuciyar ki ba?”
Na zaro ido waje,