Sashe 12
Kibiyar Ajali Part 1 And 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Na bude baki zan bata amsa, Sai ga Malam Auwal akan mu yana zare idanu,
“Ke tashi kije aji..”
“Zatazo Malam afuwan. Magana muke yi mai matuk’ar muhimmanci, Kuma nima free period ce dani. Amana hak’uri.”
Kada kai yayi ya koma Aji, Ni kuma dadi ya mamaye min kriji jin ance bazan koma ajin ba sai anjima. Dama duk dan zaman da nayi acan ya gundure ni, Takashi na sai ciwo yake. Cike da farin ciki na cigaba da cewa Malama Mardiyya,
“Bayan rasuwar mahafiya ta, Na zauna a hannun Kanwar kakana ta wajen uba. Wadda nace miki tana can b’angaren rijiyar badamasi? To na zauna acan na tsawon shekara d’aya. Daga nan yan karkarar nan suka damu Baffan mu da maganar ya kara aure, Ya kasa samun wadda zai aura, Shine aka hada shi da Gaji sunanta Salamatu. Amman fa ta taba aure, Wai auren tane ya mutu, Kuma mijin yana nan wallahi kwanaki ma ya auro wata yar kasan layin mu. Wurin gidan su Tsalha...”
Malama Mardiyya ta kada kai tana bi na da kallo, Na sakuto hanci na na goge a rigata kafin na cigaba da cewa,
“Toh sai baffan mu ya auro ta, Daku na uku ne a gidan mu, D’aya dakin babu komai cikin sa, Bayan ya auro ta sai tace wai kar ya dakko yar sa dan ba zata rike ni ba, Awajen Baba Ladingo naji( Kanwar Kakana.) Dakyar dai Baffa ya dakko ni ya dawo dani gidan, Shine itama ta karbo dan ta a gidan tsohon mijin ta. Tazo dashi gidan, Ya girme mini sosai, Sunan sa Mudi. Tunda tazo gidan mu ta gaje gidan, Dakuna ukun dake gidan mu biyu suka zama mallakin ta, D’aya nata , D’aya na Mudi. D’aya kuma na baffan mu. Harabar gidan kuma ta mai da rabin sa turke ta zuba dabbobin ta. D’aya dakin kuma dakin girki ne na abinci. Dake babba ne sai ta raba shi biyu d’aya ta zuba kajin ta da zabbin ta da sauran abubuwan kiwon ta. Rabin dakin kuma aciki nake Kwana da taburma ta,
“Tunda Baffa ya auro Gajiyalle na shiga kuncin rayuwa, Gaba d’aya bansan farin ciki ba, Kankanuwa ta dani anman damuwa ta mun yawa, Ta kassara Baffa na sam bashi da jarin kansa, Duk yan kadarorin sa ta cinye. Tanata bunkasa harkar kiwon ta Shi kuma yana kara talaucewa, Har takai ta kawo gonar sa guda d’aya ce tai ragowa, Itace yake samu yai noma mu samu na abinci... Wannan shine takaitaccen tarihi na malama!”
Malama Mardiyya taja doguwar ajiyar zuciya ta sauke tana girgiza kai cike da damuwa,
“SubhanAllah! Lalle Khadija kina ganin jarabawar rayuwa kala kala. Shysa tun sanda na ganki nake kokonton anya a hannun mahaifiyar ki kike? Ubangiji Allah ya shiga cikin lamuran ki Khadija. Babu komai Kowa da irin tasa jarabawar kinji? Da’din ta na gaba, In Allah ya yarda kuwa, Zaki tuno munyi zancen nan. Kina zuwa Islamiyya kuwa?”
Nai saurin kada kai alamun a’ah! Nan ma kai ta sake girgiza cike da tausayi murya na rawa ta sake cemin,
“Kenan baki iya karatun addini ba Khadija?”
“Ban iya ba Malama, Har sallah dik banayi Malama. Makarantar allon garin nan maza ne kawai keyi. Islamiyyar kuma can alfindi masu kudi ke kai yayayen su suyi. Toh yanzu nema mai gari yace zaku dinga koya mana ko Malama?”
“Insha Allahu kuwa! Da yardar Allah zamu koya muku. Kisa a ranki kuma zaki iya Khadija. Da yardar Allah kanki zai waye da komai. Duk abunda baki gane ba ki rika tambaya ta kinji! Ki kuma dauke ni tamkar yayar ki. Kinji ko?”
“Eh Malama. Nagode Allah ya saka da alkhairi..”
“Amin.. Muje na raka ki ajin kinji? Cikin satin nan kuma zan baki uniform kyauta da takalmi, Da kayan wanka. Kinji?”
“Nagode Malama.”
Bayanin asambuli ta min, Dama sauran abubuwan da suka shafi harkar rubutu, Sannan ta riko hannu na, Ta raka ni har aj. Malam auwal ya zabga min harara nima na rama harda karin gatsine gatsine.
“Wallahi karkaryaki zan yi dan bana daukar rai ni. Kizo nan kuma ki zauna ta yadda in kinyi ba dai-dai ba in zaneki.”
Ya yi maganar yana nuna min gaba, na kalli karshen ajin naga babu kowa kuma Uwande tana gurin tana siyar da yajin masau, can nake son na zauna amman mutumin nan yana neman ya kwafsa min. Na rike kuguna ina cizon leban kasa tamkar wace take shirin yin dambe.
“Ina jin dai baki ji abin da nace miki ba ko? Khadija ki shiga hankalinki kar kisa musa kafar wando daya da ke, zo ki zauna nan gurin.”
Ganin yadda ya kafe sai akan dole sai na zauna a gaba yasa naje na zauna ba dan zuciya ta na so ba. Yaci gaba da koyar damu gaba daya bana fahimtar abin da yake cewa, dan tunani na da hankali na duk suna gurin Uwande dake sai da kayan kwalam da makulashe.
“Ke Khadija tashi ki karanto min abinda na koyar daku yanzu.” Na dafe kirji ina zaro idanuwa nace,
“Ni kuma malam! Na shiga uku ni Dije yo me naji kana koyarwa?”
Da alama yaji matukar haushi duba da yadda ya tsuke fuska yana min kallon tsana dan ina da tabbacin na rashin son zamana a ajin ne. Ya sake canza min guri ya maida ni kusa da kujerar da yake zama idan ya gama zazzagawa cikin ajin, saboda wai tsokanar na kusa dani da nake yi shine ya hanani sauraran bayanansa. Yaci gaba da nanata mana A to Z, sauran yara suna fada dai dai sabanin ni da wasu da muke fadin. Ah be ch dh eh af gh.. Shec ai de ke al af-af, daga wadannan harrufan duk bana iya fada dai dai, amman daga O zuwa karshe duk ina iya furtawa yadda suke.
“Very good Siyama, zan baki kyauta don yau kinfi kowa kokari zoki karba.” Ya kira Siyama ya mika mata alayoyi da biskit.
“Malam nima fa nayi da karfi.” Nayi magana hankali na a tashe ganin an bada kyauta.
“Rufe min wannan kazamin bakin naki, kinyi da karfi kina wani Ah be. Sai ki bari idan kin iya cewa A b sai asan kin yi koda a hankali ne.” Da zumudi nace.
“Da gaske idan nayi dai dai gobe zaka bani nima?” Ya fara hada littattafansa yana cewa....
..
ASHA HUTUN SUNDAY LPY❤️
ZAFAFA BIYAR
NA KUDI NE:::
Duka BIYAR 5 zaku samesu akan garabasar naira 700 kacal,
Guda hudu 4 Kuma 500,
Guda uku 3 Kuma 450,
Guda biyu 2 Kuma 400,
Guda daya akan 300.
Ma'ana
Each one is 300
2 is 400
3 is 450
4 is 500
5 is 700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki👇👇
ACCOUNT NO- *0812652655*
ACCOUNT NAME- *HAFSAT LAWAN GAMBO*
BANK NAME: *ACCESS BANK*
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)👇👇
*+234 903 234 5899*
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU👇👇
*09033181070*
Karku Bari ayi Babu ku domin wannnan salon na daban ne
SABUWAR SHEKARA
SABON SALO
TEAM#ZAFAFABIYAR🔥
_ZAFAFA 5 (2021) NA KUDI NE, DUKA BIYAR DIN AKAN FARASHIN NERA 700 KACAL! KA/KI DUBI GIRMAN ALLAH KI SIYA DA KUDIN KI KI MALLAKI NAKI CIKIN SAUKI, KA/KI/KU GUJI SHIGA HAKKIN WANDA SUKA SIYA DAMA MASU SIYARWAR!!! DOMIN SIYAN NAKI TUNTUBI: +234 903 318 1070 KO +234 903 234 5899, AKWAI ‘KARUWA SOSAI ACIKIN WADAN NAN LITTATTAFAN😍MUNA FARIN CIKIN KASANCEWAR KU A TATTARE DAMU😘 MASOYAN MU ABUN ALFAHARIN MU🙌🏻_
_*KIBIYAR AJALI..!!!*_
_(Sulke baya tare ta sai ta wuce)_
🥰❤️👑🏹
_(PAID STORIES/ZAFAFA 5 BOOKS DIN KUDI NE..)_
_*MALLAKAR: NANA HAFSAT_*
_(MISS XOXO)🧕🏼_
_*BABI NA: 7_*
_*Wattpad:missxoxo00_*
***
______________________
KUNA BUƘATAR A TALLATA MUKU KAYAN SANA'ARKU A PAGES ƊIN BOOKS ƊIN ZAFAFA BIYAR 2021?.
To kuzo ga dama ta samu💃🏻💃🏻.
Ina ma'abota son a tallata musu hajojinsu a kafafen yanar gizo suke?.
Tofa kuzo dama ta samu, dan jerin gwanon haziƙan marubanku ƴan biyar sun fiddo muku da hanyar da kuma kasuwancinku zai zagaya lungu da saƙo ta dalilin shafukan littatafai.
Ga duk mai buƙatar a saka masa tallan kayan sana'arsa a shafin littatafan mu na zafafa biyar zai iya tuntuɓar waɗan nan Numbers 0903 234 5899 or 09033181070 ta WhatsApp, idan har agama buks ɗin kana buƙata a sakamaka talla zamu saka maka akan farashi mai sauƙi. Idan kuma wasu adadin pages kake buƙata koda ɗaya ne duk zamu saka maka akan farashi mai sauƙin gaske🤓.
Kuyi maza ku kawo, mai haja shike talla, mai saya kuwa shike neman sauƙi😻😻😄🤗.
______________________
“Oho! Ke ba zaki samu ki iya ba har sai zan baki abu?”
Na ce,
“Ah! Yo malam ana aikin wahala ne yanzu? Ai kawai mutum ya yi aiki a bashi shine kawai magana.”
“Allah ya shirye ki.”
Ya fada yana mai fita daga ajin, ni kuma nayi tsalle na koma gurin Siyama dan na kwashi rabona, da yake tasan hali na komai guda-guda ta bani sauran kuma ta gutsiran musu ta basu ana ta hira. Mun dade a makarantar saboda idan wannan malamin ya shigo ya fita sai wani ya shigo shima ya yi surutunsa ya gama bana fahimta har aka tashi, ina komawa gida na tarar Mudi ya dauki akuyar Gajiyalle hannunsa rike da doguwar wuka yana jan akuyar yana fadin.
“Wallahi sai na siyar da ita, nace miki bani da kudin da zan kama sana'a ki bani jari kinki. Nace ki samomin sana'a shima kin shafawa idanunki kwali dan haka dole ne yau na siyar da wannan abar dan nima na dogara da kai na.”
Dariya ta kusa kamani ganin yadda Gajiyalle take bin Mudi tana rokonsa tamkar wani mijin ta ko mahaifinta, yadda take riko shi yana ture ta zaka yi tunanin ko laifi tayi masa yaki yafewa.
“Dan Allah Mudi kabar min abubuwan nan suci gaba da girma suna hayayyafar wasu, idan kana min zari day-d'aya ai zasu kare. Kabari yau din nan zanje wajan mahaifinka na karbo ma jari mai yawa.”
“Naji, idan kin karbo ki rike kudin a bakacin wannan akuyar da na dauka.”
“Ke tashi kije aji..”
“Zatazo Malam afuwan. Magana muke yi mai matuk’ar muhimmanci, Kuma nima free period ce dani. Amana hak’uri.”
Kada kai yayi ya koma Aji, Ni kuma dadi ya mamaye min kriji jin ance bazan koma ajin ba sai anjima. Dama duk dan zaman da nayi acan ya gundure ni, Takashi na sai ciwo yake. Cike da farin ciki na cigaba da cewa Malama Mardiyya,
“Bayan rasuwar mahafiya ta, Na zauna a hannun Kanwar kakana ta wajen uba. Wadda nace miki tana can b’angaren rijiyar badamasi? To na zauna acan na tsawon shekara d’aya. Daga nan yan karkarar nan suka damu Baffan mu da maganar ya kara aure, Ya kasa samun wadda zai aura, Shine aka hada shi da Gaji sunanta Salamatu. Amman fa ta taba aure, Wai auren tane ya mutu, Kuma mijin yana nan wallahi kwanaki ma ya auro wata yar kasan layin mu. Wurin gidan su Tsalha...”
Malama Mardiyya ta kada kai tana bi na da kallo, Na sakuto hanci na na goge a rigata kafin na cigaba da cewa,
“Toh sai baffan mu ya auro ta, Daku na uku ne a gidan mu, D’aya dakin babu komai cikin sa, Bayan ya auro ta sai tace wai kar ya dakko yar sa dan ba zata rike ni ba, Awajen Baba Ladingo naji( Kanwar Kakana.) Dakyar dai Baffa ya dakko ni ya dawo dani gidan, Shine itama ta karbo dan ta a gidan tsohon mijin ta. Tazo dashi gidan, Ya girme mini sosai, Sunan sa Mudi. Tunda tazo gidan mu ta gaje gidan, Dakuna ukun dake gidan mu biyu suka zama mallakin ta, D’aya nata , D’aya na Mudi. D’aya kuma na baffan mu. Harabar gidan kuma ta mai da rabin sa turke ta zuba dabbobin ta. D’aya dakin kuma dakin girki ne na abinci. Dake babba ne sai ta raba shi biyu d’aya ta zuba kajin ta da zabbin ta da sauran abubuwan kiwon ta. Rabin dakin kuma aciki nake Kwana da taburma ta,
“Tunda Baffa ya auro Gajiyalle na shiga kuncin rayuwa, Gaba d’aya bansan farin ciki ba, Kankanuwa ta dani anman damuwa ta mun yawa, Ta kassara Baffa na sam bashi da jarin kansa, Duk yan kadarorin sa ta cinye. Tanata bunkasa harkar kiwon ta Shi kuma yana kara talaucewa, Har takai ta kawo gonar sa guda d’aya ce tai ragowa, Itace yake samu yai noma mu samu na abinci... Wannan shine takaitaccen tarihi na malama!”
Malama Mardiyya taja doguwar ajiyar zuciya ta sauke tana girgiza kai cike da damuwa,
“SubhanAllah! Lalle Khadija kina ganin jarabawar rayuwa kala kala. Shysa tun sanda na ganki nake kokonton anya a hannun mahaifiyar ki kike? Ubangiji Allah ya shiga cikin lamuran ki Khadija. Babu komai Kowa da irin tasa jarabawar kinji? Da’din ta na gaba, In Allah ya yarda kuwa, Zaki tuno munyi zancen nan. Kina zuwa Islamiyya kuwa?”
Nai saurin kada kai alamun a’ah! Nan ma kai ta sake girgiza cike da tausayi murya na rawa ta sake cemin,
“Kenan baki iya karatun addini ba Khadija?”
“Ban iya ba Malama, Har sallah dik banayi Malama. Makarantar allon garin nan maza ne kawai keyi. Islamiyyar kuma can alfindi masu kudi ke kai yayayen su suyi. Toh yanzu nema mai gari yace zaku dinga koya mana ko Malama?”
“Insha Allahu kuwa! Da yardar Allah zamu koya muku. Kisa a ranki kuma zaki iya Khadija. Da yardar Allah kanki zai waye da komai. Duk abunda baki gane ba ki rika tambaya ta kinji! Ki kuma dauke ni tamkar yayar ki. Kinji ko?”
“Eh Malama. Nagode Allah ya saka da alkhairi..”
“Amin.. Muje na raka ki ajin kinji? Cikin satin nan kuma zan baki uniform kyauta da takalmi, Da kayan wanka. Kinji?”
“Nagode Malama.”
Bayanin asambuli ta min, Dama sauran abubuwan da suka shafi harkar rubutu, Sannan ta riko hannu na, Ta raka ni har aj. Malam auwal ya zabga min harara nima na rama harda karin gatsine gatsine.
“Wallahi karkaryaki zan yi dan bana daukar rai ni. Kizo nan kuma ki zauna ta yadda in kinyi ba dai-dai ba in zaneki.”
Ya yi maganar yana nuna min gaba, na kalli karshen ajin naga babu kowa kuma Uwande tana gurin tana siyar da yajin masau, can nake son na zauna amman mutumin nan yana neman ya kwafsa min. Na rike kuguna ina cizon leban kasa tamkar wace take shirin yin dambe.
“Ina jin dai baki ji abin da nace miki ba ko? Khadija ki shiga hankalinki kar kisa musa kafar wando daya da ke, zo ki zauna nan gurin.”
Ganin yadda ya kafe sai akan dole sai na zauna a gaba yasa naje na zauna ba dan zuciya ta na so ba. Yaci gaba da koyar damu gaba daya bana fahimtar abin da yake cewa, dan tunani na da hankali na duk suna gurin Uwande dake sai da kayan kwalam da makulashe.
“Ke Khadija tashi ki karanto min abinda na koyar daku yanzu.” Na dafe kirji ina zaro idanuwa nace,
“Ni kuma malam! Na shiga uku ni Dije yo me naji kana koyarwa?”
Da alama yaji matukar haushi duba da yadda ya tsuke fuska yana min kallon tsana dan ina da tabbacin na rashin son zamana a ajin ne. Ya sake canza min guri ya maida ni kusa da kujerar da yake zama idan ya gama zazzagawa cikin ajin, saboda wai tsokanar na kusa dani da nake yi shine ya hanani sauraran bayanansa. Yaci gaba da nanata mana A to Z, sauran yara suna fada dai dai sabanin ni da wasu da muke fadin. Ah be ch dh eh af gh.. Shec ai de ke al af-af, daga wadannan harrufan duk bana iya fada dai dai, amman daga O zuwa karshe duk ina iya furtawa yadda suke.
“Very good Siyama, zan baki kyauta don yau kinfi kowa kokari zoki karba.” Ya kira Siyama ya mika mata alayoyi da biskit.
“Malam nima fa nayi da karfi.” Nayi magana hankali na a tashe ganin an bada kyauta.
“Rufe min wannan kazamin bakin naki, kinyi da karfi kina wani Ah be. Sai ki bari idan kin iya cewa A b sai asan kin yi koda a hankali ne.” Da zumudi nace.
“Da gaske idan nayi dai dai gobe zaka bani nima?” Ya fara hada littattafansa yana cewa....
..
ASHA HUTUN SUNDAY LPY❤️
ZAFAFA BIYAR
NA KUDI NE:::
Duka BIYAR 5 zaku samesu akan garabasar naira 700 kacal,
Guda hudu 4 Kuma 500,
Guda uku 3 Kuma 450,
Guda biyu 2 Kuma 400,
Guda daya akan 300.
Ma'ana
Each one is 300
2 is 400
3 is 450
4 is 500
5 is 700
Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki👇👇
ACCOUNT NO- *0812652655*
ACCOUNT NAME- *HAFSAT LAWAN GAMBO*
BANK NAME: *ACCESS BANK*
saiku turawa wannnan numban shedan biyanku(evidence of payment)👇👇
*+234 903 234 5899*
IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU👇👇
*09033181070*
Karku Bari ayi Babu ku domin wannnan salon na daban ne
SABUWAR SHEKARA
SABON SALO
TEAM#ZAFAFABIYAR🔥
_ZAFAFA 5 (2021) NA KUDI NE, DUKA BIYAR DIN AKAN FARASHIN NERA 700 KACAL! KA/KI DUBI GIRMAN ALLAH KI SIYA DA KUDIN KI KI MALLAKI NAKI CIKIN SAUKI, KA/KI/KU GUJI SHIGA HAKKIN WANDA SUKA SIYA DAMA MASU SIYARWAR!!! DOMIN SIYAN NAKI TUNTUBI: +234 903 318 1070 KO +234 903 234 5899, AKWAI ‘KARUWA SOSAI ACIKIN WADAN NAN LITTATTAFAN😍MUNA FARIN CIKIN KASANCEWAR KU A TATTARE DAMU😘 MASOYAN MU ABUN ALFAHARIN MU🙌🏻_
_*KIBIYAR AJALI..!!!*_
_(Sulke baya tare ta sai ta wuce)_
🥰❤️👑🏹
_(PAID STORIES/ZAFAFA 5 BOOKS DIN KUDI NE..)_
_*MALLAKAR: NANA HAFSAT_*
_(MISS XOXO)🧕🏼_
_*BABI NA: 7_*
_*Wattpad:missxoxo00_*
***
______________________
KUNA BUƘATAR A TALLATA MUKU KAYAN SANA'ARKU A PAGES ƊIN BOOKS ƊIN ZAFAFA BIYAR 2021?.
To kuzo ga dama ta samu💃🏻💃🏻.
Ina ma'abota son a tallata musu hajojinsu a kafafen yanar gizo suke?.
Tofa kuzo dama ta samu, dan jerin gwanon haziƙan marubanku ƴan biyar sun fiddo muku da hanyar da kuma kasuwancinku zai zagaya lungu da saƙo ta dalilin shafukan littatafai.
Ga duk mai buƙatar a saka masa tallan kayan sana'arsa a shafin littatafan mu na zafafa biyar zai iya tuntuɓar waɗan nan Numbers 0903 234 5899 or 09033181070 ta WhatsApp, idan har agama buks ɗin kana buƙata a sakamaka talla zamu saka maka akan farashi mai sauƙi. Idan kuma wasu adadin pages kake buƙata koda ɗaya ne duk zamu saka maka akan farashi mai sauƙin gaske🤓.
Kuyi maza ku kawo, mai haja shike talla, mai saya kuwa shike neman sauƙi😻😻😄🤗.
______________________
“Oho! Ke ba zaki samu ki iya ba har sai zan baki abu?”
Na ce,
“Ah! Yo malam ana aikin wahala ne yanzu? Ai kawai mutum ya yi aiki a bashi shine kawai magana.”
“Allah ya shirye ki.”
Ya fada yana mai fita daga ajin, ni kuma nayi tsalle na koma gurin Siyama dan na kwashi rabona, da yake tasan hali na komai guda-guda ta bani sauran kuma ta gutsiran musu ta basu ana ta hira. Mun dade a makarantar saboda idan wannan malamin ya shigo ya fita sai wani ya shigo shima ya yi surutunsa ya gama bana fahimta har aka tashi, ina komawa gida na tarar Mudi ya dauki akuyar Gajiyalle hannunsa rike da doguwar wuka yana jan akuyar yana fadin.
“Wallahi sai na siyar da ita, nace miki bani da kudin da zan kama sana'a ki bani jari kinki. Nace ki samomin sana'a shima kin shafawa idanunki kwali dan haka dole ne yau na siyar da wannan abar dan nima na dogara da kai na.”
Dariya ta kusa kamani ganin yadda Gajiyalle take bin Mudi tana rokonsa tamkar wani mijin ta ko mahaifinta, yadda take riko shi yana ture ta zaka yi tunanin ko laifi tayi masa yaki yafewa.
“Dan Allah Mudi kabar min abubuwan nan suci gaba da girma suna hayayyafar wasu, idan kana min zari day-d'aya ai zasu kare. Kabari yau din nan zanje wajan mahaifinka na karbo ma jari mai yawa.”
“Naji, idan kin karbo ki rike kudin a bakacin wannan akuyar da na dauka.”