Sashe 96
Sakayyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin raunin murya yace.
“Babban matakin da aka ɗauka shine addu'a da faɗawa Ubangiji abinda yake faruwa”.
Jinjina kai Malam Arɗo yayi tare da faɗin.
“An ɗauki mataki mai kyau, da girma wanda ya dace da dukkan Musulmi yanzu mu shiga cikin makaranta mu faɗawa yara su tayamu da addu'a Ubangiji Allah ya tsare malam Jameelu ya kuma bayyana sa aduk inda yake”.
Kai Moddibo ya gyaɗa tare da miƙewa kana yace.
“Toh Nagode Allah ya saka da alkhairi”.
Hannunsa Malam Arɗo ya riƙe bayan ya mike suka fita kai tsaye bangaren ƴan primary suka fara shiga Ajinsu Ramadan da Raudat yaran na ganinsa suka miƙe cike da farin ciki suna cewa Moddibo Moddibo Kusan a tare Raudat Ramadan da wasu ɗalibai uku suka ce Moddibo ina Malam Jameel munyi kewar ku bakwa zuwa.
Lumshe Idanunsa da yaji suna masa zafi da zaran an ambaci sunan J ɗin sa zuciyarsa zata buga da masifar ƙarfi tsayuwar sa ya gyara agaban ajin tare da cewa.
“Ina ɗaliban Malam Jameel?”.
Baki ɗaya yaran suka ɗaga hannu suna tsalle tare da cewa gamu nan Moddibo ina yake munyi kewarsa bakwa zuwa yanzu, dan Allah kace yazo muna san ganinsa.
Kasa furta komai Moddibo yayi hakan yasa ya jingina bayansa da jikin bango yayi ƙasa da kansa yasan yanda J ɗin sa ke son Yara da kuma wasa da su wanda a ra'ayinsa baison koyar da yara amma saboda yanda J ɗin sa ke son Yara Yasa yake shiga koyar musu ganin haka yasa Malam Arɗo yayi gyaran murya Atake duk yaran suka nutsu tare da tsirawa Malam Arɗo ido.
A hankali Malam Arɗo ya sauƙe tare da faɗin.
“Kuna jina?”.
Kai suka gyaɗa masa.
Ya sauƙe numfashi tare da cewa.
“To zaku yiwa Malam Jameel din ku addu'a Allah ya bayyana shi?”.
Aruɗe yaran suka ce Malam Jameel ya ɓata ne?."
Kai Modibbo ya gyaɗa musu cike da damuwa.
Cikin zare ido Raudat tace.
“Malam Jameel din mu ya ɓata kuma to ina yaje?”.
Ramadan kuwa miƙewa yayi tare da zuwa gaban blackboard ɗin cikin yanayin damuwa sosai ya riƙe hannun Moddibo da har zuwa lokacin Idanunsa ke lumshe yace.
“Moddibo ina Malam Jameel ɗin mu yaje dan Allah ka kira wayansa kace ya dawo Muna so sa”.
Kasa cewa komai Moddibo yayi sabida zulumi.
Gyaran murya Malam Arɗo yayi tare da cewa.
“Kuyi masa addu'a Allah ya bayyana shi idan kunyi sallah kuyi addu'a Allah ya bayyana Malam Jameel sannan ku faɗawa iyayenku suma suyi masa addu'a Allah ya karesa ya kuma dawo dashi cikin aminci da salama”.
Hawaye Ramadan ya fara zubdawa tare da cewa.
“Toh Malam zamuyi masa addu'a zan faɗawa Mommy da Addah Khausina suma zasuyi masa addu'a Allah zai dawo dashi”.
Ahankali Moddibo ya shafa kansa tare da cewa.
“Yawwa Ramadan kuyi masa addu'a ayanzu babu abinda Malam Jameel yake buƙata awajen mu face addu'a”
Cikin rauni sosai yaran suka ce zamu yi masa.
Cikin sanyin jiki Malam Arɗo da Moddibo suka fita zuwa bangaren Secondary bayan sun fita anan suka shiga ɓangaren na naziri saida suka gama zagaye ko wani aji suna sanarwa Ayiwa Malam Jameel addu'a Ubangiji Allah ya bayyana shi cikin tashin hankali ɗalibai suka shiga masa addu'a.
Bayan sun fito Moddibo ya nufi hanyar gate
Cikin kula malam Arɗo yace.
“Moddibo baza ka shiga office din ku ba?”.
Kai ya girgiza tare da cewa.
“Um-um bazan shiga ba zan tafi bazan iya zama babu J ba”.
Ya faɗa tare da ficewa yashiga motarsa kai tsaye gidan Abban M Jameel ya nufa bayan yayi Parking ya fito tare da shiga falon bakinsa ɗauke da Sallama A inda ya fita yabar Abba anan ya dawo ya sameshi zaune still wayarsa na gabansa ya zubanusu Ido da alama tun bayan fitarsa ko motsawa baiyi ba.
Ahankali Abba ya ɗago kai tare da zuba masa ido cike da tausayinsa baki ɗaya ya rame ya canza idanunsa sun sake girma da ja kana idanunsa sun faɗa, Ahankali Moddibo ya ƙaraso ya zauna agefensa aƙasan Capet Cike da tausayawa Abba yace.
“Aliyu ba kayi wanka ka sauya kaya ba”.
Siririn tsaki Moddibo yaja tare da yin ƙasa da kansa kana yace.
“Abba har yanzu basu sake kira ba!?”.
Kai Abba ya Girgiza tare da cewa.
“Har yanzu basu sake kira ba gani nan ina zaune tamkar gadin waya nake sai tsumayin kiransu nake amma basu kira ba, amma yanzu ka samu kaje kayi wanka ka samu kaci abinci”.
“Abba banajin yuwa”.
“Ya zamuyi Aliyu idan kaima baka ci abinci ba ai faduwa zakayi. Insha Allah addu'ar mu bazai bar Jameelu ya ta gayyara ba”.
Sai ya kuma maida kallonsa kan Hajiya Karima data shigo wacce ita ma baki ɗaya tayi sanyi ahankali yace.
“Ki zubawa Aliyu sbinci”.
Kai ta gyaɗa tare da nufar dining ta ɗauki Plate ta zuba masa jollof fice da yaji bushesh-shen kifi da namar kaza ta kawo masa.
Moddibo kuwa hannu ya daga mata alamar kada ta ajiye masa ganin ta ajiye yasa ya maida kansa jikin kushin ɗin ya jingina tare da lumshe idanunsa yace.
“Ina ma ace tare suka ɗauke Ni da J da yafi min farin ciki ina rayu dashi aduk inda yake duk halin da yake ciki ace muna tare wallahi da yafi min farin ciki akan rabani da Jameel da sukayi”.
Kallonsa Abba yayi cike da tausayawa wannan shine karo na farko arayuwar sa da yaji Moddibo ya kira Complete sunan M Jameel cikin raunin murya yace.
“Toh ya zamuyi Aliyu ka daure kaci abinci”.
“Abba ba zan iya cin abinci ba”.
Cikin rarrashi Abba yace.
“Haba Aliyu ka naso kasake sa kamu cikin damuwa ne rashin cin abinka dai dai yake da yiwa kan ka illah, wanda bazan so hakan ba dan Allah ka daure kasa wani abu acikin ka”.
Kai Moddibo ya gyaɗa kana yace.
“Toh Abba abani tea”.
Miƙewa Hajiya Karima tayi ta nufi dining kana ta haɗa masa tea cup ɗaya ta kawo masa ahankali ya karba tare da kaiwa bakinsa da ƙyar ya iya shan rabi ya ajiye Cup ɗin.
Abba bai tilasta shiba dan shima akaran kansa yasan ba zai iya saka komai acikin sa ba baya ga tea ɗin da yake sha dan raya kai, cikin sanyin murya yace.
“Aliyu kaje ɗakin Jameelu kayi wanka ka sauya kaya”.
Girgiza kai yayi cikin rawan murya yace.
“Abba bari in je gida saboda nabar Innayi ita kaɗai tun safe sannan na barta cikin damuwa”.
Kai Abba ya gyaɗa tare da cewa.
“Toh Aliyu ka gaisheta”.
Yana isa gida yayi Parking tare da wucewa Bedroom ɗin sa, kai tsaye toilet ya shiga tare da sakarwa kansa ruwan sanyi sai alokacin ya lura da Dick ɗin sa daya kwanta luƙui tamkar bai taɓa tashi ba tsanananin fargaba da tashin hankali da yake ciki yasa ya kasa tantance shin shi ɗin wani irin halitta ko kuma wanne irin jinsi ne shin shi ɗin namiji ne ko mace baisan matsayin da yake ba bare kuma ace sha'awa baki daya Dick ɗin sa ya kwanta tamkar babu wani abu mai suna sha'awa daya taɓa ji cikin sanyi Jiki ya gama wankan tare da fitowa ya shirya cikin Jallabiya kana ya fesa turare kai tsaye sashen Innayi ya nufa.
Misalin ƙarfe 5:00pm da wasu Mintuna bayan antaso Amakaranta motarsu Ramadan na shiga harabar gidan tayi Parking Ramadan ya ɓude tare da ficewa da gudu.
Acan falo kuwa Mommy da Khausar ce zaune suna kallon TV cikin tashar Nat geo well Suna kallon namomin daji Ramadan ya shigo tare da zama gefen Khausar kana ya langwaɓar da kansa tare da cewa.
“Addah Khausi”.
Hankalinta na kan wasu irin halittun ruwa tace.
“Na'am Ramadan”.
Cikin muryan rauni yace.
“Addah Khausi wai Malam Jameel ya ɓata”.
Cikin sauri ta kallesa tare da riƙe hannunsa kana cike da mamaki tace.
“Malam Jameel ya ɓata kuma!?”.
Kai ya gyaɗa mata kana yace.
“Eh Addah Khausi Moddibo da Malam Arɗo su suka shiga ajinmu suka faɗa mana Malam Jameel ya ɓata ba asan inda yake ba”.
Cike da mamaki da kuma al'ajabi Khausar tace.
“Ha'a wace iriyar magana ce wannan Malam Jameel ya ɓata ba'a san inda yake ba!?”.
Mommy kuwa cike da mamaki take kallon Ramadan kana tace.
“Ramadan ka tabbatar kuwa?”.
Kafin yace wani abu Raudat ta shigo da kuka fuskarta jage-jage da hawaye kana ta zauna kusa da Mommy tare da cewa.
“Wallahi Mommy wai ya ɓata!”.
Da sauri Mommy ta ɗauki wayarta dake hannun kujera kana tace.
“Gashi kiramin Umminsa”.
Amsar wayar Khausar tayi still da mamaki atare da ita tace.
“Eyyy aikuwa Jiya naga miss call ɗin Asma'u bana wajen daga baya kuma da nazo ina ta kiranta bata ɗaga ba”.
Dai-dai lokacin Hajiya Bunayya ta shigo sanye da hijabi har ƙasa kana ta zauna kusa da Khausar dake laluɓo number Ummi ya zama na sun sa Ramadan Atsakiya kasancewar kujeran 2sitter ne.
Bayan Mommy ta amsa Sallamar ta tace.
“Hajiya wai kinji abinda yaran nan suke faɗa wai Malam Jameel ya ɓata!”.
Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tare da cewa.
“Eh dama baki ji bane aini tun jiya da yamma Aminu ke faɗa min wai yaji Amasallaci ana cewa ayi addu'a Allah ya bayyana ya kuma tsaresa ashe dama ba kiji ba?”.
Kai Mommy ta.
Girgiza fuska cike da damuwa tace.
“Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n Wallahi ban jiba Subhanallah ya Salam Ubangiji Allah ya tsaresa”.
Hajiya Bunayya kuwa ahankali ta saci kallon Mommy sai taga idanunta nakan Khausar data maƙala waya akunnenta cike da dabara ta sake murza turaren dake hannunta kana ta fito dashi ta ɗaura akan Ramadan tana shafa masa aranta kuwa fari fess tana cewa Alhamdulillah wannan turaren dai na samu na shafa masa saura kuma gobe in faɗawa Boka Kar'uzu na shafa masa turaren.
“Babban matakin da aka ɗauka shine addu'a da faɗawa Ubangiji abinda yake faruwa”.
Jinjina kai Malam Arɗo yayi tare da faɗin.
“An ɗauki mataki mai kyau, da girma wanda ya dace da dukkan Musulmi yanzu mu shiga cikin makaranta mu faɗawa yara su tayamu da addu'a Ubangiji Allah ya tsare malam Jameelu ya kuma bayyana sa aduk inda yake”.
Kai Moddibo ya gyaɗa tare da miƙewa kana yace.
“Toh Nagode Allah ya saka da alkhairi”.
Hannunsa Malam Arɗo ya riƙe bayan ya mike suka fita kai tsaye bangaren ƴan primary suka fara shiga Ajinsu Ramadan da Raudat yaran na ganinsa suka miƙe cike da farin ciki suna cewa Moddibo Moddibo Kusan a tare Raudat Ramadan da wasu ɗalibai uku suka ce Moddibo ina Malam Jameel munyi kewar ku bakwa zuwa.
Lumshe Idanunsa da yaji suna masa zafi da zaran an ambaci sunan J ɗin sa zuciyarsa zata buga da masifar ƙarfi tsayuwar sa ya gyara agaban ajin tare da cewa.
“Ina ɗaliban Malam Jameel?”.
Baki ɗaya yaran suka ɗaga hannu suna tsalle tare da cewa gamu nan Moddibo ina yake munyi kewarsa bakwa zuwa yanzu, dan Allah kace yazo muna san ganinsa.
Kasa furta komai Moddibo yayi hakan yasa ya jingina bayansa da jikin bango yayi ƙasa da kansa yasan yanda J ɗin sa ke son Yara da kuma wasa da su wanda a ra'ayinsa baison koyar da yara amma saboda yanda J ɗin sa ke son Yara Yasa yake shiga koyar musu ganin haka yasa Malam Arɗo yayi gyaran murya Atake duk yaran suka nutsu tare da tsirawa Malam Arɗo ido.
A hankali Malam Arɗo ya sauƙe tare da faɗin.
“Kuna jina?”.
Kai suka gyaɗa masa.
Ya sauƙe numfashi tare da cewa.
“To zaku yiwa Malam Jameel din ku addu'a Allah ya bayyana shi?”.
Aruɗe yaran suka ce Malam Jameel ya ɓata ne?."
Kai Modibbo ya gyaɗa musu cike da damuwa.
Cikin zare ido Raudat tace.
“Malam Jameel din mu ya ɓata kuma to ina yaje?”.
Ramadan kuwa miƙewa yayi tare da zuwa gaban blackboard ɗin cikin yanayin damuwa sosai ya riƙe hannun Moddibo da har zuwa lokacin Idanunsa ke lumshe yace.
“Moddibo ina Malam Jameel ɗin mu yaje dan Allah ka kira wayansa kace ya dawo Muna so sa”.
Kasa cewa komai Moddibo yayi sabida zulumi.
Gyaran murya Malam Arɗo yayi tare da cewa.
“Kuyi masa addu'a Allah ya bayyana shi idan kunyi sallah kuyi addu'a Allah ya bayyana Malam Jameel sannan ku faɗawa iyayenku suma suyi masa addu'a Allah ya karesa ya kuma dawo dashi cikin aminci da salama”.
Hawaye Ramadan ya fara zubdawa tare da cewa.
“Toh Malam zamuyi masa addu'a zan faɗawa Mommy da Addah Khausina suma zasuyi masa addu'a Allah zai dawo dashi”.
Ahankali Moddibo ya shafa kansa tare da cewa.
“Yawwa Ramadan kuyi masa addu'a ayanzu babu abinda Malam Jameel yake buƙata awajen mu face addu'a”
Cikin rauni sosai yaran suka ce zamu yi masa.
Cikin sanyin jiki Malam Arɗo da Moddibo suka fita zuwa bangaren Secondary bayan sun fita anan suka shiga ɓangaren na naziri saida suka gama zagaye ko wani aji suna sanarwa Ayiwa Malam Jameel addu'a Ubangiji Allah ya bayyana shi cikin tashin hankali ɗalibai suka shiga masa addu'a.
Bayan sun fito Moddibo ya nufi hanyar gate
Cikin kula malam Arɗo yace.
“Moddibo baza ka shiga office din ku ba?”.
Kai ya girgiza tare da cewa.
“Um-um bazan shiga ba zan tafi bazan iya zama babu J ba”.
Ya faɗa tare da ficewa yashiga motarsa kai tsaye gidan Abban M Jameel ya nufa bayan yayi Parking ya fito tare da shiga falon bakinsa ɗauke da Sallama A inda ya fita yabar Abba anan ya dawo ya sameshi zaune still wayarsa na gabansa ya zubanusu Ido da alama tun bayan fitarsa ko motsawa baiyi ba.
Ahankali Abba ya ɗago kai tare da zuba masa ido cike da tausayinsa baki ɗaya ya rame ya canza idanunsa sun sake girma da ja kana idanunsa sun faɗa, Ahankali Moddibo ya ƙaraso ya zauna agefensa aƙasan Capet Cike da tausayawa Abba yace.
“Aliyu ba kayi wanka ka sauya kaya ba”.
Siririn tsaki Moddibo yaja tare da yin ƙasa da kansa kana yace.
“Abba har yanzu basu sake kira ba!?”.
Kai Abba ya Girgiza tare da cewa.
“Har yanzu basu sake kira ba gani nan ina zaune tamkar gadin waya nake sai tsumayin kiransu nake amma basu kira ba, amma yanzu ka samu kaje kayi wanka ka samu kaci abinci”.
“Abba banajin yuwa”.
“Ya zamuyi Aliyu idan kaima baka ci abinci ba ai faduwa zakayi. Insha Allah addu'ar mu bazai bar Jameelu ya ta gayyara ba”.
Sai ya kuma maida kallonsa kan Hajiya Karima data shigo wacce ita ma baki ɗaya tayi sanyi ahankali yace.
“Ki zubawa Aliyu sbinci”.
Kai ta gyaɗa tare da nufar dining ta ɗauki Plate ta zuba masa jollof fice da yaji bushesh-shen kifi da namar kaza ta kawo masa.
Moddibo kuwa hannu ya daga mata alamar kada ta ajiye masa ganin ta ajiye yasa ya maida kansa jikin kushin ɗin ya jingina tare da lumshe idanunsa yace.
“Ina ma ace tare suka ɗauke Ni da J da yafi min farin ciki ina rayu dashi aduk inda yake duk halin da yake ciki ace muna tare wallahi da yafi min farin ciki akan rabani da Jameel da sukayi”.
Kallonsa Abba yayi cike da tausayawa wannan shine karo na farko arayuwar sa da yaji Moddibo ya kira Complete sunan M Jameel cikin raunin murya yace.
“Toh ya zamuyi Aliyu ka daure kaci abinci”.
“Abba ba zan iya cin abinci ba”.
Cikin rarrashi Abba yace.
“Haba Aliyu ka naso kasake sa kamu cikin damuwa ne rashin cin abinka dai dai yake da yiwa kan ka illah, wanda bazan so hakan ba dan Allah ka daure kasa wani abu acikin ka”.
Kai Moddibo ya gyaɗa kana yace.
“Toh Abba abani tea”.
Miƙewa Hajiya Karima tayi ta nufi dining kana ta haɗa masa tea cup ɗaya ta kawo masa ahankali ya karba tare da kaiwa bakinsa da ƙyar ya iya shan rabi ya ajiye Cup ɗin.
Abba bai tilasta shiba dan shima akaran kansa yasan ba zai iya saka komai acikin sa ba baya ga tea ɗin da yake sha dan raya kai, cikin sanyin murya yace.
“Aliyu kaje ɗakin Jameelu kayi wanka ka sauya kaya”.
Girgiza kai yayi cikin rawan murya yace.
“Abba bari in je gida saboda nabar Innayi ita kaɗai tun safe sannan na barta cikin damuwa”.
Kai Abba ya gyaɗa tare da cewa.
“Toh Aliyu ka gaisheta”.
Yana isa gida yayi Parking tare da wucewa Bedroom ɗin sa, kai tsaye toilet ya shiga tare da sakarwa kansa ruwan sanyi sai alokacin ya lura da Dick ɗin sa daya kwanta luƙui tamkar bai taɓa tashi ba tsanananin fargaba da tashin hankali da yake ciki yasa ya kasa tantance shin shi ɗin wani irin halitta ko kuma wanne irin jinsi ne shin shi ɗin namiji ne ko mace baisan matsayin da yake ba bare kuma ace sha'awa baki daya Dick ɗin sa ya kwanta tamkar babu wani abu mai suna sha'awa daya taɓa ji cikin sanyi Jiki ya gama wankan tare da fitowa ya shirya cikin Jallabiya kana ya fesa turare kai tsaye sashen Innayi ya nufa.
Misalin ƙarfe 5:00pm da wasu Mintuna bayan antaso Amakaranta motarsu Ramadan na shiga harabar gidan tayi Parking Ramadan ya ɓude tare da ficewa da gudu.
Acan falo kuwa Mommy da Khausar ce zaune suna kallon TV cikin tashar Nat geo well Suna kallon namomin daji Ramadan ya shigo tare da zama gefen Khausar kana ya langwaɓar da kansa tare da cewa.
“Addah Khausi”.
Hankalinta na kan wasu irin halittun ruwa tace.
“Na'am Ramadan”.
Cikin muryan rauni yace.
“Addah Khausi wai Malam Jameel ya ɓata”.
Cikin sauri ta kallesa tare da riƙe hannunsa kana cike da mamaki tace.
“Malam Jameel ya ɓata kuma!?”.
Kai ya gyaɗa mata kana yace.
“Eh Addah Khausi Moddibo da Malam Arɗo su suka shiga ajinmu suka faɗa mana Malam Jameel ya ɓata ba asan inda yake ba”.
Cike da mamaki da kuma al'ajabi Khausar tace.
“Ha'a wace iriyar magana ce wannan Malam Jameel ya ɓata ba'a san inda yake ba!?”.
Mommy kuwa cike da mamaki take kallon Ramadan kana tace.
“Ramadan ka tabbatar kuwa?”.
Kafin yace wani abu Raudat ta shigo da kuka fuskarta jage-jage da hawaye kana ta zauna kusa da Mommy tare da cewa.
“Wallahi Mommy wai ya ɓata!”.
Da sauri Mommy ta ɗauki wayarta dake hannun kujera kana tace.
“Gashi kiramin Umminsa”.
Amsar wayar Khausar tayi still da mamaki atare da ita tace.
“Eyyy aikuwa Jiya naga miss call ɗin Asma'u bana wajen daga baya kuma da nazo ina ta kiranta bata ɗaga ba”.
Dai-dai lokacin Hajiya Bunayya ta shigo sanye da hijabi har ƙasa kana ta zauna kusa da Khausar dake laluɓo number Ummi ya zama na sun sa Ramadan Atsakiya kasancewar kujeran 2sitter ne.
Bayan Mommy ta amsa Sallamar ta tace.
“Hajiya wai kinji abinda yaran nan suke faɗa wai Malam Jameel ya ɓata!”.
Kai Hajiya Bunayya ta gyaɗa tare da cewa.
“Eh dama baki ji bane aini tun jiya da yamma Aminu ke faɗa min wai yaji Amasallaci ana cewa ayi addu'a Allah ya bayyana ya kuma tsaresa ashe dama ba kiji ba?”.
Kai Mommy ta.
Girgiza fuska cike da damuwa tace.
“Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n Wallahi ban jiba Subhanallah ya Salam Ubangiji Allah ya tsaresa”.
Hajiya Bunayya kuwa ahankali ta saci kallon Mommy sai taga idanunta nakan Khausar data maƙala waya akunnenta cike da dabara ta sake murza turaren dake hannunta kana ta fito dashi ta ɗaura akan Ramadan tana shafa masa aranta kuwa fari fess tana cewa Alhamdulillah wannan turaren dai na samu na shafa masa saura kuma gobe in faɗawa Boka Kar'uzu na shafa masa turaren.