Sashe 37
Sakayyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washe gari.
Ma haka suka gudanar da karatunsu kamar na jiya.
Acikin satin karatu suke gadan gadan babu kama ƙafar yaro saboda suna son dai-dai-ta komai na lokacin daya wuce ahutu koda wasa Khausar bata sake yin ganganci wani abu ya haɗa ta da Moddibo ba bare tayi masa laifi da zaran ya shiga ajinsu zata tattara duk kan nutsuwarta akansa tana sauraron abinda yake koyar musu kuma sosai take fahimta yayin da ita kuma Samira Sani zata tsaya aikin Kallonsa aduk sanda ya shiga musu shikuwa Moddibo duk yana lura da yanayin ko wannensu.
Yau Alhamis ya kasance babu makaranta suna hutu.
Khausar ce zaune a falon Mommy ta tana duba Mi'atu Hadith,Mommy dake Bedroom ta ƙwala mata kira Amsawa tayi tare da ajiye Hadith ta fita.
Bakinta ɗauke da Sallama tashiga Bedroom din Kallonta Mommy tayi tace.
“Khausar ɗibi wannan kayan ki kaiwa Hajiya Bunayya kala ɗaya nasiya mana”.
Kallon mamaki Khausar ta yiwa Mommy anma wannan basabon abu bane ko yaushe Mommy na zaune zuciya ɗaya da ita tana kyautata mata, amma ita Hajiya Bunayya ba da zuciya ɗaya take zaune dasu ba.
Gyaran Murya Mommy tayi tace.
“Khausar tunanin me kike?”
Murmushi Khausar tayi tare da ɗiban kayan tace.
“Toh”,Mommy sannan ta fice.
Bakinta ɗauke da Sallama ta shiga falon Hajiya Bunayya kana ta nemi waje ta zauna aɗaya daga cikin kujerun dake falon tace.
“Ummah gashi Mommy na ta siya musu iri daya”.
Washe baki Hajiya Bunayya tayi tare da kallon turamen Zannuwa da tsadaddun less ɗin tace.
“Aaaa lalle kam Khausar Nagode Allah yayiwa ƙanwata al'barka muje inyi mata godiya”.
Kai Khausar ta gyaɗa tare da miƙewa dai-dai lokacin Hajiya Lami mahaifiyar Samira Sani tayi sallama suka shigo atare.
Kallon Khausar Hajiya tayi tace.
“Khausar jeki nayi baƙi kice mata Nagode zan shigo anjima”.
Kai Khausar ta gyaɗa tare da ficewa yayin da Samira ta bita da mugun kallo.
Kallon Hajiya Lami Hajiya Bunayya tayi kana ta mika mata hannu suka tafa Dariyar ƙeta Hajiya Bunayya tayi tace.
“Kalli Sokuwarki wai kaya ta saya mana iri ɗaya”.
Dariya Hajiya Lami ta fashe dashi tare da cewa
“Aaaa Ikon Allah sokuwa ta ƙarshen zamani kuwa wato hadda siya muku anko”.
Tsaki Hajiya Bunayya tayi tace.
“Bar ‘yar banza mai kama da ‘ya‘yan mayu tazo ta liƙewa mijina”.
Hajiya Lami tace.
“Aikam wa'annan mutanen sai Allah aike kika sake kika basu dama, kika bar mijinki ya ƙara aure ni yanzu Baban Samira ya isa yace zai ƙara aure ne, sannan bayan kin bari yayi auren ma kika barta tahaifi santalelen yaro me jikin girma bayan shi hadda ‘yan biyu da kawunansu kamar ‘Ya‘yan ruwa ga shegen gashi kamar ‘ya‘yan Aljanu”.
Ƙwafa Hajiya Bunayya tayi kana tace.
“Ai wallahi nayi sake amma daga ‘yan tagwayen babu ita ba sake haihuwa ina lura da ita kwannan kamar cikine da ita to bazan bari ta haife sa ba zanje wajen boka Kar'uzu azubar dama duk cikin ta uku kafin ’yan biyu ni nake sawa azubar shegiya ai bazan barta ba kenan yanzu ma inada niyya zanje wajenki jibi muje wajen Malami”.
Gyara zama Hajiya Lami tayi tare da faɗin.
“Aini ma abinda ya kawoni kenan Hajiya Bunayya in sanar miki”.
Kallonta Hajiya Bunayya tayi tace.
“Toh Meye faru?”.
Ajiyar zuciya Hajiya Lami ta sauƙe tace.
“Akwai wani Malami ne amakarantar su Samira take sonshi”.
Cikin don jin ƙarshen zancen Hajiya Bunayya tace.
“Toh wani Malami?”.
“Wai shi malam Moddibo tana masifar sonshi shi kuma yana nan kamar Waliyi ko ta kanta bayayi”.
“Ikon Allah”.
Cewar Hajia Bunayya
“Toh fa shine nake son zamu kai sunansa wajen Malami ya jawo mana hankalinsa da tunaninsa”.
Jinjina kai Hajiya Bunayya tayi kana tace.
“Eh hakan ma yayi shine dai-dai, gwara ajashi ya dawo yana binta, nima dama abinda zai kaini kenan harda batun Amina itama wani Malamin su take so”.
Cikin mamaki Hajia Kamu tace.
“Ita kuma wani Malamin take so?”.
Da sauri Hajiya Bunayya tace.
“Eh wani Malami take so wai shi M Jameel shi kuma baki ɗaya hankalinsa nakan wannan ‘yar matsiyatan!”.
Cikin zato ido Hajiya Lami tace.
“Wa kenan?".
“Khausar mana”.
Hajiya Lami kam baki ta saki tare da riƙe haɓa kana ta saki salati tace.
“Ikon Allah Uwarta ta hanaki rawan gaban hantsi, sannan itama Khausar tun yanzu zata hana ‘yarki rawan gaban hantsi, ta hana ta samun abinda take so, to ko lallai kinada aiki ja a gabanki
Yakamata muyi aggawan zuwa mu ɗauki mataki dan bata isa ba amma shi Jameel din ɗan gidan waye!?”.
Murmushi Hajiya Bunayya tayi kana tace.
“Ɗan gidan Alh Bashir Mafindi.
Ko da yake yanzu anfi saninshi da Maidala ne”.
Kai Hajiya Lami ta jinjina tace.
“Kai-kai lallai kice babban kamu ne ina zamu yarda muyi wasa dashi waye bai san Alhaji Bashir Maidala ba”
.
“Ai dai kam ɗan masu kuɗi ina zamu bari muyi wasa da wannan damar tamu.
Ai wlh koda zan tafi tsirara bazan taɓa bari ya auri Khausar ba, sannan Insha Allah zanyi kokarin ganin anja mana hankalinsa yaji ya tsaneta ya riƙa cin Ubanta kamar yanda Moddibo keyi mata amakaranta shine abinda yafi mana a'ala da kwanciyar hankali”.
Acan waje kuwa Khausar ce tsaye aƙarshen Barandar Hajiya Bunayya cikin tarin al'ajabi da mamaki ta jinjina kanta bayan ta gama sauraron abinda suka faɗa.....!
*GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.
Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki Ka mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nane🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.
GARKUWAR MA'AURATA
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
[19/07, 7:44 PM] Halimatu A/rahman Sadeeya: 📝🍇✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page10_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NA DAI FA KUSA GAMA FREE PAGE, SAURA KAƊAN. Yar uwa baki makara ba ki biya ki karanta cikin Aminci, littafin SAKAYYAH 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276. Kana in saki a Groups ɗin dana buɗe na littafin SAKAYYAH wanda in dai ba a cikinsa kikeba toh yar uwa na sata kike gani. Amman na yanzu dai Free page ne*
Ita kuwa Khausar Jinjina kanta tayi, yayin da idanunta ya cika da ruwan hawaye aranta tace.
“Ta Allah bata ku ba amma kam yardan da Mommy na tayi miki ya ƙazanta ta gaza gane cewa ke ɗin kara da kiyashi ne ɗaukar rashin sani.
Sai kuma ta juya cikin mutuwar jiki ta juya ta koma falon nasu bakinta ɗauke da Sallama.
Zaune ta samu Mommy afalo Idanunta alumshe yayin da ta jingina bayanta da jikin kujeran.
Ƙara sawa kusa da ita Khausar tayi tare da zama tace.
“Mommy yadai baki shiga kichen ɗin ba?”.
Ahankali Mommy ta ɓude Idanunta dake lumshe kana tace.
“Wallahi Khausar bacci nake ji duk jikina babu ƙarfi!”.
Jinjina Kai Khausar tayi cikin sanyu tace.
“To kiyi baccin Mommy bari nashiga kichen nayi girkin”.
Kai Mommy ta gyaɗa still Idanunta alumshe tace.
“Toh”.
Juyawa Khausar tayi ta shiga kichen ajikin sink din ta jingina asaman laɓɓanta tace.
“Kenan yawan baccin da Mommy na keyi kwanan nan, ciki ne da ita wanda Hajiya Bunayya ke ƙoƙarin zubarwa”.
A hankali ta saki Ajiyar zuciya da faɗin.
“Allah mai iko”.
Sai kuma ta juya ta ɗauki tukunya tasa ruwa ta ɗauraye cikin sannan ta tari ruwa da yawa aciki tarufe Sannan ta juya ta kunna Gas ta ɗaura ruwa,
Jiki a mace ta buɗe drower Na'a na'a ta ɗiba tare da citta, kanamfari, da masoro kaɗan, gyara su tayi kana ta ɗaureyesu sannan ta saka cikin tukunyar.
Doya ta ɗauko manya guda huɗu, ta fara ferewa.
Hummmm taja sassayan numfashi lokacin da taji tea ɗin data ɗaura yanata baza ƙamshi alamun ya dafu, da sauri ta ƙarasa free doyan, kana ta wonkesu fes bayan ta rarraba su.
Hannunta ta ɗauraye bayan ta stabtace wurin da ta feren.
Flacks ta ɗauko guda huɗu cikasu tayi baki ɗaya, kana ta maidasu wurin zamansu.
Wannan tukunyar ta kuma ɗaurayewa kana tasa ruwa ɗan madaidaici.
Doyan ta ƙara sassarewa tayisu yan ma dai-dai-ta dai'dai sawa a baki, kana ta kuma wankewa ta tsanesu, kana ta juyeshi a tukunyar, gishiri ta ɗan tarfa a kai, sannan ta rufe tukunyar tare da ɗan dai-dai-ta wutan.
Ma haka suka gudanar da karatunsu kamar na jiya.
Acikin satin karatu suke gadan gadan babu kama ƙafar yaro saboda suna son dai-dai-ta komai na lokacin daya wuce ahutu koda wasa Khausar bata sake yin ganganci wani abu ya haɗa ta da Moddibo ba bare tayi masa laifi da zaran ya shiga ajinsu zata tattara duk kan nutsuwarta akansa tana sauraron abinda yake koyar musu kuma sosai take fahimta yayin da ita kuma Samira Sani zata tsaya aikin Kallonsa aduk sanda ya shiga musu shikuwa Moddibo duk yana lura da yanayin ko wannensu.
Yau Alhamis ya kasance babu makaranta suna hutu.
Khausar ce zaune a falon Mommy ta tana duba Mi'atu Hadith,Mommy dake Bedroom ta ƙwala mata kira Amsawa tayi tare da ajiye Hadith ta fita.
Bakinta ɗauke da Sallama tashiga Bedroom din Kallonta Mommy tayi tace.
“Khausar ɗibi wannan kayan ki kaiwa Hajiya Bunayya kala ɗaya nasiya mana”.
Kallon mamaki Khausar ta yiwa Mommy anma wannan basabon abu bane ko yaushe Mommy na zaune zuciya ɗaya da ita tana kyautata mata, amma ita Hajiya Bunayya ba da zuciya ɗaya take zaune dasu ba.
Gyaran Murya Mommy tayi tace.
“Khausar tunanin me kike?”
Murmushi Khausar tayi tare da ɗiban kayan tace.
“Toh”,Mommy sannan ta fice.
Bakinta ɗauke da Sallama ta shiga falon Hajiya Bunayya kana ta nemi waje ta zauna aɗaya daga cikin kujerun dake falon tace.
“Ummah gashi Mommy na ta siya musu iri daya”.
Washe baki Hajiya Bunayya tayi tare da kallon turamen Zannuwa da tsadaddun less ɗin tace.
“Aaaa lalle kam Khausar Nagode Allah yayiwa ƙanwata al'barka muje inyi mata godiya”.
Kai Khausar ta gyaɗa tare da miƙewa dai-dai lokacin Hajiya Lami mahaifiyar Samira Sani tayi sallama suka shigo atare.
Kallon Khausar Hajiya tayi tace.
“Khausar jeki nayi baƙi kice mata Nagode zan shigo anjima”.
Kai Khausar ta gyaɗa tare da ficewa yayin da Samira ta bita da mugun kallo.
Kallon Hajiya Lami Hajiya Bunayya tayi kana ta mika mata hannu suka tafa Dariyar ƙeta Hajiya Bunayya tayi tace.
“Kalli Sokuwarki wai kaya ta saya mana iri ɗaya”.
Dariya Hajiya Lami ta fashe dashi tare da cewa
“Aaaa Ikon Allah sokuwa ta ƙarshen zamani kuwa wato hadda siya muku anko”.
Tsaki Hajiya Bunayya tayi tace.
“Bar ‘yar banza mai kama da ‘ya‘yan mayu tazo ta liƙewa mijina”.
Hajiya Lami tace.
“Aikam wa'annan mutanen sai Allah aike kika sake kika basu dama, kika bar mijinki ya ƙara aure ni yanzu Baban Samira ya isa yace zai ƙara aure ne, sannan bayan kin bari yayi auren ma kika barta tahaifi santalelen yaro me jikin girma bayan shi hadda ‘yan biyu da kawunansu kamar ‘Ya‘yan ruwa ga shegen gashi kamar ‘ya‘yan Aljanu”.
Ƙwafa Hajiya Bunayya tayi kana tace.
“Ai wallahi nayi sake amma daga ‘yan tagwayen babu ita ba sake haihuwa ina lura da ita kwannan kamar cikine da ita to bazan bari ta haife sa ba zanje wajen boka Kar'uzu azubar dama duk cikin ta uku kafin ’yan biyu ni nake sawa azubar shegiya ai bazan barta ba kenan yanzu ma inada niyya zanje wajenki jibi muje wajen Malami”.
Gyara zama Hajiya Lami tayi tare da faɗin.
“Aini ma abinda ya kawoni kenan Hajiya Bunayya in sanar miki”.
Kallonta Hajiya Bunayya tayi tace.
“Toh Meye faru?”.
Ajiyar zuciya Hajiya Lami ta sauƙe tace.
“Akwai wani Malami ne amakarantar su Samira take sonshi”.
Cikin don jin ƙarshen zancen Hajiya Bunayya tace.
“Toh wani Malami?”.
“Wai shi malam Moddibo tana masifar sonshi shi kuma yana nan kamar Waliyi ko ta kanta bayayi”.
“Ikon Allah”.
Cewar Hajia Bunayya
“Toh fa shine nake son zamu kai sunansa wajen Malami ya jawo mana hankalinsa da tunaninsa”.
Jinjina kai Hajiya Bunayya tayi kana tace.
“Eh hakan ma yayi shine dai-dai, gwara ajashi ya dawo yana binta, nima dama abinda zai kaini kenan harda batun Amina itama wani Malamin su take so”.
Cikin mamaki Hajia Kamu tace.
“Ita kuma wani Malamin take so?”.
Da sauri Hajiya Bunayya tace.
“Eh wani Malami take so wai shi M Jameel shi kuma baki ɗaya hankalinsa nakan wannan ‘yar matsiyatan!”.
Cikin zato ido Hajiya Lami tace.
“Wa kenan?".
“Khausar mana”.
Hajiya Lami kam baki ta saki tare da riƙe haɓa kana ta saki salati tace.
“Ikon Allah Uwarta ta hanaki rawan gaban hantsi, sannan itama Khausar tun yanzu zata hana ‘yarki rawan gaban hantsi, ta hana ta samun abinda take so, to ko lallai kinada aiki ja a gabanki
Yakamata muyi aggawan zuwa mu ɗauki mataki dan bata isa ba amma shi Jameel din ɗan gidan waye!?”.
Murmushi Hajiya Bunayya tayi kana tace.
“Ɗan gidan Alh Bashir Mafindi.
Ko da yake yanzu anfi saninshi da Maidala ne”.
Kai Hajiya Lami ta jinjina tace.
“Kai-kai lallai kice babban kamu ne ina zamu yarda muyi wasa dashi waye bai san Alhaji Bashir Maidala ba”
.
“Ai dai kam ɗan masu kuɗi ina zamu bari muyi wasa da wannan damar tamu.
Ai wlh koda zan tafi tsirara bazan taɓa bari ya auri Khausar ba, sannan Insha Allah zanyi kokarin ganin anja mana hankalinsa yaji ya tsaneta ya riƙa cin Ubanta kamar yanda Moddibo keyi mata amakaranta shine abinda yafi mana a'ala da kwanciyar hankali”.
Acan waje kuwa Khausar ce tsaye aƙarshen Barandar Hajiya Bunayya cikin tarin al'ajabi da mamaki ta jinjina kanta bayan ta gama sauraron abinda suka faɗa.....!
*GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.
Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki Ka mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nane🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.
GARKUWAR MA'AURATA
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
[19/07, 7:44 PM] Halimatu A/rahman Sadeeya: 📝🍇✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page10_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*NA DAI FA KUSA GAMA FREE PAGE, SAURA KAƊAN. Yar uwa baki makara ba ki biya ki karanta cikin Aminci, littafin SAKAYYAH 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276. Kana in saki a Groups ɗin dana buɗe na littafin SAKAYYAH wanda in dai ba a cikinsa kikeba toh yar uwa na sata kike gani. Amman na yanzu dai Free page ne*
Ita kuwa Khausar Jinjina kanta tayi, yayin da idanunta ya cika da ruwan hawaye aranta tace.
“Ta Allah bata ku ba amma kam yardan da Mommy na tayi miki ya ƙazanta ta gaza gane cewa ke ɗin kara da kiyashi ne ɗaukar rashin sani.
Sai kuma ta juya cikin mutuwar jiki ta juya ta koma falon nasu bakinta ɗauke da Sallama.
Zaune ta samu Mommy afalo Idanunta alumshe yayin da ta jingina bayanta da jikin kujeran.
Ƙara sawa kusa da ita Khausar tayi tare da zama tace.
“Mommy yadai baki shiga kichen ɗin ba?”.
Ahankali Mommy ta ɓude Idanunta dake lumshe kana tace.
“Wallahi Khausar bacci nake ji duk jikina babu ƙarfi!”.
Jinjina Kai Khausar tayi cikin sanyu tace.
“To kiyi baccin Mommy bari nashiga kichen nayi girkin”.
Kai Mommy ta gyaɗa still Idanunta alumshe tace.
“Toh”.
Juyawa Khausar tayi ta shiga kichen ajikin sink din ta jingina asaman laɓɓanta tace.
“Kenan yawan baccin da Mommy na keyi kwanan nan, ciki ne da ita wanda Hajiya Bunayya ke ƙoƙarin zubarwa”.
A hankali ta saki Ajiyar zuciya da faɗin.
“Allah mai iko”.
Sai kuma ta juya ta ɗauki tukunya tasa ruwa ta ɗauraye cikin sannan ta tari ruwa da yawa aciki tarufe Sannan ta juya ta kunna Gas ta ɗaura ruwa,
Jiki a mace ta buɗe drower Na'a na'a ta ɗiba tare da citta, kanamfari, da masoro kaɗan, gyara su tayi kana ta ɗaureyesu sannan ta saka cikin tukunyar.
Doya ta ɗauko manya guda huɗu, ta fara ferewa.
Hummmm taja sassayan numfashi lokacin da taji tea ɗin data ɗaura yanata baza ƙamshi alamun ya dafu, da sauri ta ƙarasa free doyan, kana ta wonkesu fes bayan ta rarraba su.
Hannunta ta ɗauraye bayan ta stabtace wurin da ta feren.
Flacks ta ɗauko guda huɗu cikasu tayi baki ɗaya, kana ta maidasu wurin zamansu.
Wannan tukunyar ta kuma ɗaurayewa kana tasa ruwa ɗan madaidaici.
Doyan ta ƙara sassarewa tayisu yan ma dai-dai-ta dai'dai sawa a baki, kana ta kuma wankewa ta tsanesu, kana ta juyeshi a tukunyar, gishiri ta ɗan tarfa a kai, sannan ta rufe tukunyar tare da ɗan dai-dai-ta wutan.