Sashe 91
Sakayyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Asma'u da Bashir kuwa zuru-zuru sukayi da ido domin suna iya jiyo sautin muryar Modibbo.
Durƙusa wa Asma'u tayi tare da toshe bakinta kana tashiga.
Girgiza kanta tare da cewa.
“Ya Allah kada ka jarabcemu da abinda baza mu iyaba ɗaukaba Allah ka tsare Yaya Jameel aduk inda yake ya Allah kada ka bari wani abu na cutarwa ya sameshi”.
Cikin raunin murya Ummi ta kalleta Atake taji wasu hawaye masu masifar ɗumi sun zubo kuncinta.
Ahankali Malam Ahmad da jikinsa yayi masifar sanyi ya ƙarasa kusa da Ummi.
Moddibo kuwa yana katse kiran ya shiga contact tare da fito da Number Abban M Jameel.
Kana ya Kalli Innayi cikin sanyin murya mai cike da tashin hankali yace.
“Kin gani ko Innayi baya can. J baije gidan Ummi ba. Innayi ina J ya tafi bayan yasanar dani cewa zai taho”.
Lokaci ɗaya wani masifaffen tsoro da tashin hankali ya ziyarci Innayi wanda ta kasa ɓoyewa har hakan ya bayyana asaman fuskarta dake nuni da tsantsar ruɗu.
Cikin dakiya da kuma nuna masa babu komai insha Allah ta gyara tochligt dake hannunta kana tace.
“Ka dai kira Abbansa muji wataƙil yana can tare dashi hadarin ne ya hanasa fitowa”.
Kai ya gyaɗa mata tare da dearling number Abban M Jameel yana jin yanda zuciyarsa ke cigaba da bugawa da masifar ƙarfi yana bada sautin dif-dumm-dif dumm.
Abba dake kwance kan 3sitter Idanunsa arufe bacci ya fara fusgarsa yaji suwwan wayarsa Atsakiyar kansa afirgice ya miƙe tare da zama kana ya duba screen ɗin wayar nan yaga sunan Moddibo na yawo cikin rawan jiki yayi Picking.
Atare Abba da Moddibo sukayi Sallama.
Ahankali Moddibo ya sauƙe numfashin tare da ƙoƙarin dai-dai-ta nutsuwarsa kana yace.
“Wa'alaikum Salam Abba”.
Cikin yanayin firgici da ruɗu Abba ya sauƙe ajiyar zuciya tare da cewa.
“Na'am Aliyu ya akayi?”.
Numfashi Moddibo ya fesar kana yace.
“Lafiya Abba”.
Kai Abba ya gyaɗa tare da jingina bayansa da jikin kushin kana yace.
“Ya gida kowa lafiya dai?
Jameelun yaƙara so yana lafiya ko?”.
Lokaci ɗaya zuciyar Moddibo ya buga da masifar ƙarfi kana yayi saurin dafe ƙirjinsa tare da cewa.
“Abba baya gidane”.
Wani irin azabebben bugawa zuciyar Abba yayi kana yace.
“A'a bakwa tare ne tun 10:15 ai ya sallameni yace min zai taho wurinka”.
Moddibo kuwa da sauri ya rumtse idanunsa tare da dafe jikin step ɗin yana mai jin kansa na masifar sarawa tamkar zai rabe gida biyu cikin raunin murya yace.
“Abba tun ƙarfe 10:15 ya fita kuma yace wajena zai zo? Abba tun ɗazu fa nake jiransa ko ƙofar gida bamu rufe ba har yanzu J bai zoba sannan fa nata kiran layukan basa shiga”.
Cikin tsananin razani da tsinkewar zuciya Abba ya miƙe tsaye kana yace.
“Aliyu mai kace?”.
Araunane Moddibo da Idanunsa ke juyawa ya dafe kansa kana cikin sanyin murya yace.
“Abba na yita kiran layinsa baya shiga”.
A ruɗe Abba ya miƙa tsaye tare da cewa.
“Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n to lafiya Aliyu?”.
Girgiza kai Moddibo yayi tare da gyara tsayuwar sa kana yace.
“Toh Abba kuma yace waje na ɗin zai taho?Abba J bai zoba bafa”.
ya ida maganar cikin raunin murya mai cike da tsantsar tashin hankali.
Atake zufa ya wanke wa Abba jiki duk da iskar dake kaɗawa d ƙarfi ya haɗiye wani abu mai ɗaci kana yace.
“Ko dai gidan Ummin sa yaje”.
Da sauri Moddibo ya girgiza kansa muryarsa na rawa yace.
“Um-um Abba baya can yanzu nayi waya da Ummi itace ma tace in Kira ka Dan ni Ina tunanin dare ma yayi bazan kira ba”.
Cikin tsinkewar zuciya Abba ya nufi ƙofar falon Hajiya Karima da sautin muryansa ya farkar da ita tayi saurin fitowa daga Bedroom ɗin Aruɗe ta kallesa kana tace.
“Lafiya Alhj?”.
Girgiza kai Abba yayi tare da cewa.
“Jameelu ba agansa ba wai baije wajen Moddibo ba sannan baije wajen Umminsa ba”.
Da sauri ta dafe ƙirjinta kana tace.
“Ba agansa ba kuma gashi yanzu ƙarfe ɗaya”.
Kasa cewa komai Abba yayi ya nufi ƙofa da sauri.
Tare da cewa.
“Miƙo min key mota”.
Cikin sauru tabi bayansa tare da Kallonsa ganin Gajeren wando da single ne kaɗai ajikinsa yasa tace.
“Toh yanzu ina zaka je adaren nan??”.
Cikin raunin murya yace.
“Karima ina zanje kike tambaya ta? Jameelu na fa baya gidansu Aliyu sannan baya gidan Umminsa to ina Jameelu yaje kinsan waye Jameelu da in dai baya nan yana gidansu Aliyu ko gidan Umminsa tabbas da akwai abinda yake faruwa”.
Cikin sauri ta juya tare da komawa Bedroom ta dauƙa Masa Jallabiya da key mota kana ta sanya hijabinta ta fito tare da miƙa masa.
Karba yayi yana tafiya yana saka jallabiyar kana ya nufi inda Motarsa yake ya shiga cikin sassarfa tabi bayansa yana shiga mazaunin Driver itama tayi saurin buɗe gefen mai zaman banza ta Zauna.
Kallonta yayi tare da cewa.
“A'a ki koma”.
Girgiza kai tayi tare da cewa.
“A'a Alh ya za'ayi in barka ka tafi kai kaɗai muje dai”.
Kai ya gyaɗa batare da yace komai ba ya figi motar.
Suka tafi bayan mai gadi ya buɗe masa ahankali ya fara bin hanyar Yana dudduba gefen titin kana cikin sanyin murya yace.
“To ko dai motarsa ta samu matsale ne?”.
Girgiza kai Hajiya Karima tayi kana tace.
“Idan ma motarsa ta samu matsala Alh ai saidai ya kira akawo masa wata”.
Kai ya jinjina still Yana cigaba da Driving ɗin yayin da zuciyarsa ke cigaba da bugawa da kaso Cassa'in cikin ɗari suna cikin tafiya har suka isa gidan su Moddibo.
Moddibo dake tsaye coumpund ɗin har zuwa lokacin ya gagara koda ƙoƙƙwaran motsi yayi saurin kallon gate ɗin ganin hasken mota Itama Innayi dake tsaye tayi saurin bin wajen da kallo zuciyarta na cigaba da bugawa.
Cikin sauri tare da rauni yace.
“Toh waye wannan ko dai motar J ne?”.
Ya faɗa tare da nufar gate ɗin Innayi kuwa ido ta zuba masa har ya buɗe gate.
Moddibo kuwa yana buɗe gate din idanunsa suka sauƙa akan motar Abba.
Cikin sauri ya ƙarasa jikin motar tare da cewa.
“Abba kaine?”.
Jinjina kai Abba yayi asanda ya ƙarasa fita daga motar kana cikin raunin murya yace.
“Eh Nine Aliyu ina tsammanin Jameelu yana nan to idan ba nan ba ina Jameelu zai je adaren nan.
Amma anya ka bin cika baya gidan Umminsa ba wasa take mana ba?”.
Girgiza kai Moddibo yayi cikin mutuwar da jiki da rauni yace.
“A'a Abba baya can tunda nayi magana da Ummi kuma yanzu da muka gama waya da kai ma na kirata nace baya can itama kuka fa takeyi”.
Cikin ruɗu da rashin sanin madafa Abba yace.
“Toh kazo muje can ɗin mu duba may be ko motarsa ta ɓaci ahanya can ya nufa”.
Kai Moddibo ya gyaɗa tare da faɗin.
“To bari in ɗauki motata dan nasan Innayi ma bazata zauna ita kaɗai agida ba”.
Ya faɗa tare da shigewa cikin gida kai tsaye falonsa ya nufa ya ɗauki key sannan suka fito da Innayi acikin motar.
Motar Modibbo ce ta shiga gaba na Abba na biye da ita tuƙi kawai Moddibo yake amma baki ɗaya baya cikin nutsuwarsa.
Acan gidan Ummi kuwa tunda Moddibo ya sanar mata M Jameel baya gidan Abba hankalinta yayi masifar tashi ta fito coumpund ta tsaya tana kuka yayinda Asma'u da Bashir ke taya ta cikin tsanananin kaɗuwa.
Cikin rarrashi da nasiyya Malam Ahmad ke tausanta dasu Asma'u.
Cikin sauri Ummi ta ɗaga kanta ganin hasken motoci abakin gate ɗin gidan su.
Aruɗe ta kallesa tare da cewa.
“Ka kalli hasken mota Malam ko dai Jameelu ne?”.
Cikin sanyin murya yace.
“Ki kwantar da hankalin ki Fatima dan Allah ki nutsu Insha Allah babu komai, ba abinda zai samu Jameelu”.
Kai ta girgiza kana tace.
“A'a to ai naga hasken mota ne”.
Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da riƙe hannunta ganin yanda ta firgice kana yace.
“Toh bari naje na duba naga ko waye ne”.
Kai ta girgiza kana cikin raunin murya tace.
“A'a to muje dai”.
Kai ya gyaɗa tare da yin gaba kana tabi bayansa Malam Ahmad na buɗe ƙaramar ƙofa yaga motar Moddibo daf da bakin gate Dai-dai lokacin Moddibo ya buɗe Murfin motar ya fito.
Cikin sauri Ummi ta kallesa tare da leƙa motar dake bayansa kana tace.
“Babana”.
Cikin sanyin murya yace.
“Na'am Ummi J bai zo nan ba dagaske?”.
Cikin muryan kuka ta girgiza kai kana tace.
“A'a bai zo bafa Babana idan yazo ya za ayi in ɓoye muku”.
Cikin mutuwar jiki Abba ya buɗe Murfin motar tare da fita kana ya kalli Ummi da hawaye ke bin kuncinta yace.
“Fatima”.
Saurin Kallonsa Ummi tayi tare da cewa.
“Abban Jameel”.
Cikin yanayin tashin hankali yace.
“Da gaske Jameelu bai zoba?”.
Kai ta gyaɗa Masa still Hawaye na bin kun cinta tace.
“Bai zoba kuma nata kiran wayoyinsa basa shiga”.
Cikintashin hankali da ruɗu suka haɗa baki wajen furta.
_“Innalillahi Wa'inna Ilahi rajiu'n Allahumma Ajirni fii musibati wa'ahlifli khairan minha”_.
Cikin sanyi Moddibo ya kalli Abba da idanunsa suka sauya launi saboda tashin hankali kana yace.
“Abba mu koma ta hanyar gidaku mu duba ko dai motarsa ta samu matsala ne ko kuma yayi hatsari ne?”.
Kai suka gyaɗa cikin sauri Ummi ta juya tare da kallon Moddibo kana tace.
“Bari na ɗauko hijabina muje tare”.
Bata jira jin abinda zasu ce ba ta juya da sauri ta koma tare da ɗaukan hijabinta ta fito coumpund ɗin kallon Asma'u da Bashir tayi wanda har zuwa lokacin suna cikin ruɗani, cikin Muryan kuka tace.
“Asma'u ku kula da kanku zamu duba hanya ko Allah zaisa mu gansa”.
Cikin sauri Asma'u tace.
“Ummi zamu biku”.
Girgiza kai Ummi tayi tana tafiya tace.
“A'a ku zauna kada ku fito”.
Daga haka ta fice Malam Ahmad na ƙoƙarin ɗauko mota Moddibo yace.
“Ummi kuzo ku shiga motata kawai”,
Kai ta gyaɗa kana tashiga bayan motar kusa da Innayi.
Malam Ahmad kuwa a gaba, kana suka fara tafiya koda da irin tunanin da yake Aransa duk wani inda suke tunanin mota zai iya maƙalewa ko kuma hatsari sun duba amma babu M Jameel da motarsa babu dalilinsa har unguwar su Abba suka koma amma still Babu shi babu dalilinsa.
Durƙusa wa Asma'u tayi tare da toshe bakinta kana tashiga.
Girgiza kanta tare da cewa.
“Ya Allah kada ka jarabcemu da abinda baza mu iyaba ɗaukaba Allah ka tsare Yaya Jameel aduk inda yake ya Allah kada ka bari wani abu na cutarwa ya sameshi”.
Cikin raunin murya Ummi ta kalleta Atake taji wasu hawaye masu masifar ɗumi sun zubo kuncinta.
Ahankali Malam Ahmad da jikinsa yayi masifar sanyi ya ƙarasa kusa da Ummi.
Moddibo kuwa yana katse kiran ya shiga contact tare da fito da Number Abban M Jameel.
Kana ya Kalli Innayi cikin sanyin murya mai cike da tashin hankali yace.
“Kin gani ko Innayi baya can. J baije gidan Ummi ba. Innayi ina J ya tafi bayan yasanar dani cewa zai taho”.
Lokaci ɗaya wani masifaffen tsoro da tashin hankali ya ziyarci Innayi wanda ta kasa ɓoyewa har hakan ya bayyana asaman fuskarta dake nuni da tsantsar ruɗu.
Cikin dakiya da kuma nuna masa babu komai insha Allah ta gyara tochligt dake hannunta kana tace.
“Ka dai kira Abbansa muji wataƙil yana can tare dashi hadarin ne ya hanasa fitowa”.
Kai ya gyaɗa mata tare da dearling number Abban M Jameel yana jin yanda zuciyarsa ke cigaba da bugawa da masifar ƙarfi yana bada sautin dif-dumm-dif dumm.
Abba dake kwance kan 3sitter Idanunsa arufe bacci ya fara fusgarsa yaji suwwan wayarsa Atsakiyar kansa afirgice ya miƙe tare da zama kana ya duba screen ɗin wayar nan yaga sunan Moddibo na yawo cikin rawan jiki yayi Picking.
Atare Abba da Moddibo sukayi Sallama.
Ahankali Moddibo ya sauƙe numfashin tare da ƙoƙarin dai-dai-ta nutsuwarsa kana yace.
“Wa'alaikum Salam Abba”.
Cikin yanayin firgici da ruɗu Abba ya sauƙe ajiyar zuciya tare da cewa.
“Na'am Aliyu ya akayi?”.
Numfashi Moddibo ya fesar kana yace.
“Lafiya Abba”.
Kai Abba ya gyaɗa tare da jingina bayansa da jikin kushin kana yace.
“Ya gida kowa lafiya dai?
Jameelun yaƙara so yana lafiya ko?”.
Lokaci ɗaya zuciyar Moddibo ya buga da masifar ƙarfi kana yayi saurin dafe ƙirjinsa tare da cewa.
“Abba baya gidane”.
Wani irin azabebben bugawa zuciyar Abba yayi kana yace.
“A'a bakwa tare ne tun 10:15 ai ya sallameni yace min zai taho wurinka”.
Moddibo kuwa da sauri ya rumtse idanunsa tare da dafe jikin step ɗin yana mai jin kansa na masifar sarawa tamkar zai rabe gida biyu cikin raunin murya yace.
“Abba tun ƙarfe 10:15 ya fita kuma yace wajena zai zo? Abba tun ɗazu fa nake jiransa ko ƙofar gida bamu rufe ba har yanzu J bai zoba sannan fa nata kiran layukan basa shiga”.
Cikin tsananin razani da tsinkewar zuciya Abba ya miƙe tsaye kana yace.
“Aliyu mai kace?”.
Araunane Moddibo da Idanunsa ke juyawa ya dafe kansa kana cikin sanyin murya yace.
“Abba na yita kiran layinsa baya shiga”.
A ruɗe Abba ya miƙa tsaye tare da cewa.
“Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n to lafiya Aliyu?”.
Girgiza kai Moddibo yayi tare da gyara tsayuwar sa kana yace.
“Toh Abba kuma yace waje na ɗin zai taho?Abba J bai zoba bafa”.
ya ida maganar cikin raunin murya mai cike da tsantsar tashin hankali.
Atake zufa ya wanke wa Abba jiki duk da iskar dake kaɗawa d ƙarfi ya haɗiye wani abu mai ɗaci kana yace.
“Ko dai gidan Ummin sa yaje”.
Da sauri Moddibo ya girgiza kansa muryarsa na rawa yace.
“Um-um Abba baya can yanzu nayi waya da Ummi itace ma tace in Kira ka Dan ni Ina tunanin dare ma yayi bazan kira ba”.
Cikin tsinkewar zuciya Abba ya nufi ƙofar falon Hajiya Karima da sautin muryansa ya farkar da ita tayi saurin fitowa daga Bedroom ɗin Aruɗe ta kallesa kana tace.
“Lafiya Alhj?”.
Girgiza kai Abba yayi tare da cewa.
“Jameelu ba agansa ba wai baije wajen Moddibo ba sannan baije wajen Umminsa ba”.
Da sauri ta dafe ƙirjinta kana tace.
“Ba agansa ba kuma gashi yanzu ƙarfe ɗaya”.
Kasa cewa komai Abba yayi ya nufi ƙofa da sauri.
Tare da cewa.
“Miƙo min key mota”.
Cikin sauru tabi bayansa tare da Kallonsa ganin Gajeren wando da single ne kaɗai ajikinsa yasa tace.
“Toh yanzu ina zaka je adaren nan??”.
Cikin raunin murya yace.
“Karima ina zanje kike tambaya ta? Jameelu na fa baya gidansu Aliyu sannan baya gidan Umminsa to ina Jameelu yaje kinsan waye Jameelu da in dai baya nan yana gidansu Aliyu ko gidan Umminsa tabbas da akwai abinda yake faruwa”.
Cikin sauri ta juya tare da komawa Bedroom ta dauƙa Masa Jallabiya da key mota kana ta sanya hijabinta ta fito tare da miƙa masa.
Karba yayi yana tafiya yana saka jallabiyar kana ya nufi inda Motarsa yake ya shiga cikin sassarfa tabi bayansa yana shiga mazaunin Driver itama tayi saurin buɗe gefen mai zaman banza ta Zauna.
Kallonta yayi tare da cewa.
“A'a ki koma”.
Girgiza kai tayi tare da cewa.
“A'a Alh ya za'ayi in barka ka tafi kai kaɗai muje dai”.
Kai ya gyaɗa batare da yace komai ba ya figi motar.
Suka tafi bayan mai gadi ya buɗe masa ahankali ya fara bin hanyar Yana dudduba gefen titin kana cikin sanyin murya yace.
“To ko dai motarsa ta samu matsale ne?”.
Girgiza kai Hajiya Karima tayi kana tace.
“Idan ma motarsa ta samu matsala Alh ai saidai ya kira akawo masa wata”.
Kai ya jinjina still Yana cigaba da Driving ɗin yayin da zuciyarsa ke cigaba da bugawa da kaso Cassa'in cikin ɗari suna cikin tafiya har suka isa gidan su Moddibo.
Moddibo dake tsaye coumpund ɗin har zuwa lokacin ya gagara koda ƙoƙƙwaran motsi yayi saurin kallon gate ɗin ganin hasken mota Itama Innayi dake tsaye tayi saurin bin wajen da kallo zuciyarta na cigaba da bugawa.
Cikin sauri tare da rauni yace.
“Toh waye wannan ko dai motar J ne?”.
Ya faɗa tare da nufar gate ɗin Innayi kuwa ido ta zuba masa har ya buɗe gate.
Moddibo kuwa yana buɗe gate din idanunsa suka sauƙa akan motar Abba.
Cikin sauri ya ƙarasa jikin motar tare da cewa.
“Abba kaine?”.
Jinjina kai Abba yayi asanda ya ƙarasa fita daga motar kana cikin raunin murya yace.
“Eh Nine Aliyu ina tsammanin Jameelu yana nan to idan ba nan ba ina Jameelu zai je adaren nan.
Amma anya ka bin cika baya gidan Umminsa ba wasa take mana ba?”.
Girgiza kai Moddibo yayi cikin mutuwar da jiki da rauni yace.
“A'a Abba baya can tunda nayi magana da Ummi kuma yanzu da muka gama waya da kai ma na kirata nace baya can itama kuka fa takeyi”.
Cikin ruɗu da rashin sanin madafa Abba yace.
“Toh kazo muje can ɗin mu duba may be ko motarsa ta ɓaci ahanya can ya nufa”.
Kai Moddibo ya gyaɗa tare da faɗin.
“To bari in ɗauki motata dan nasan Innayi ma bazata zauna ita kaɗai agida ba”.
Ya faɗa tare da shigewa cikin gida kai tsaye falonsa ya nufa ya ɗauki key sannan suka fito da Innayi acikin motar.
Motar Modibbo ce ta shiga gaba na Abba na biye da ita tuƙi kawai Moddibo yake amma baki ɗaya baya cikin nutsuwarsa.
Acan gidan Ummi kuwa tunda Moddibo ya sanar mata M Jameel baya gidan Abba hankalinta yayi masifar tashi ta fito coumpund ta tsaya tana kuka yayinda Asma'u da Bashir ke taya ta cikin tsanananin kaɗuwa.
Cikin rarrashi da nasiyya Malam Ahmad ke tausanta dasu Asma'u.
Cikin sauri Ummi ta ɗaga kanta ganin hasken motoci abakin gate ɗin gidan su.
Aruɗe ta kallesa tare da cewa.
“Ka kalli hasken mota Malam ko dai Jameelu ne?”.
Cikin sanyin murya yace.
“Ki kwantar da hankalin ki Fatima dan Allah ki nutsu Insha Allah babu komai, ba abinda zai samu Jameelu”.
Kai ta girgiza kana tace.
“A'a to ai naga hasken mota ne”.
Ajiyar zuciya ya sauƙe tare da riƙe hannunta ganin yanda ta firgice kana yace.
“Toh bari naje na duba naga ko waye ne”.
Kai ta girgiza kana cikin raunin murya tace.
“A'a to muje dai”.
Kai ya gyaɗa tare da yin gaba kana tabi bayansa Malam Ahmad na buɗe ƙaramar ƙofa yaga motar Moddibo daf da bakin gate Dai-dai lokacin Moddibo ya buɗe Murfin motar ya fito.
Cikin sauri Ummi ta kallesa tare da leƙa motar dake bayansa kana tace.
“Babana”.
Cikin sanyin murya yace.
“Na'am Ummi J bai zo nan ba dagaske?”.
Cikin muryan kuka ta girgiza kai kana tace.
“A'a bai zo bafa Babana idan yazo ya za ayi in ɓoye muku”.
Cikin mutuwar jiki Abba ya buɗe Murfin motar tare da fita kana ya kalli Ummi da hawaye ke bin kuncinta yace.
“Fatima”.
Saurin Kallonsa Ummi tayi tare da cewa.
“Abban Jameel”.
Cikin yanayin tashin hankali yace.
“Da gaske Jameelu bai zoba?”.
Kai ta gyaɗa Masa still Hawaye na bin kun cinta tace.
“Bai zoba kuma nata kiran wayoyinsa basa shiga”.
Cikintashin hankali da ruɗu suka haɗa baki wajen furta.
_“Innalillahi Wa'inna Ilahi rajiu'n Allahumma Ajirni fii musibati wa'ahlifli khairan minha”_.
Cikin sanyi Moddibo ya kalli Abba da idanunsa suka sauya launi saboda tashin hankali kana yace.
“Abba mu koma ta hanyar gidaku mu duba ko dai motarsa ta samu matsala ne ko kuma yayi hatsari ne?”.
Kai suka gyaɗa cikin sauri Ummi ta juya tare da kallon Moddibo kana tace.
“Bari na ɗauko hijabina muje tare”.
Bata jira jin abinda zasu ce ba ta juya da sauri ta koma tare da ɗaukan hijabinta ta fito coumpund ɗin kallon Asma'u da Bashir tayi wanda har zuwa lokacin suna cikin ruɗani, cikin Muryan kuka tace.
“Asma'u ku kula da kanku zamu duba hanya ko Allah zaisa mu gansa”.
Cikin sauri Asma'u tace.
“Ummi zamu biku”.
Girgiza kai Ummi tayi tana tafiya tace.
“A'a ku zauna kada ku fito”.
Daga haka ta fice Malam Ahmad na ƙoƙarin ɗauko mota Moddibo yace.
“Ummi kuzo ku shiga motata kawai”,
Kai ta gyaɗa kana tashiga bayan motar kusa da Innayi.
Malam Ahmad kuwa a gaba, kana suka fara tafiya koda da irin tunanin da yake Aransa duk wani inda suke tunanin mota zai iya maƙalewa ko kuma hatsari sun duba amma babu M Jameel da motarsa babu dalilinsa har unguwar su Abba suka koma amma still Babu shi babu dalilinsa.