Sashe 22
Sakayyah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajja Nana ta dubeta tace.
Wannan itace Dijarro matar Garga”.
Cikin sanyin murya Khausar ta gaisheta,
Cikin sakin fuska Dijjaro ta amsa.
Ba daɗewa saiga Liman yazo sanye cikin Alkyabba kansa naɗe da hirami kusa da ƙafafun Hajja Nana ya zaune cike da ladabi da kuma dattako yace.
“Addah Hajja ina kwana”.
Ta amsa da.
“Lafiya”.Sannan ta dubi Khausar tace.
Wannan shine Aliyu Limamin garin nan Uwarmu ɗaya Ubanmu ɗaya mutum ne mai tarin Ilimin addini”.
Cike da ladabi Khausar tace.
“Ina kwana”.
“Lafiya lau ya kwanan baƙunta?”.
Ta amsa da
“Alhamdulillah”.
Bayan tafiyarsa sai ga matansa biyu Rabi da Loddo,Kai kawai Khausar ke gyaɗawa.
Ita de Khausar ta kasa sakewa,Ahaka suka riƙa zuwa duk wanda yazo Hajja Nana zata gabatar wa da Khausar shi.
Can saiga Yaya Abba yazo Hajja Nana tace.
“Wannan shine Abba ɗan ƙanina ne liman shi aka tura karatu birni yana karatun arnanci irin wanda kike yi”.
Abba kuwa ƙasa da kai yayi yana murmushi.
Ita kuwa khausar kallon Hajja Nana tayi tace.
“Wai waya ce Miki karatun Arnanci mukeyi?”.
Hannu Yaya Abba ya ɗaya mata alamar tayi shiru!.
Khausar kuwa ta wani juya masa manyan Idanunta tace.
“Taya ba karatun Arnanci mukeyi ba tace karatun Arnanci mukeyi ko ance mata acoci muke zuwa karatun?”.
Kallonta Abba yayi cikin harshen turanci yace.
“Please Khausar Enough, Don't sey anything again”.
Zare Ido Hajja Nana tayi tace.
“Abbah zagina kayi ka juya yare zaka zageni da yaren Arna!??”.
Kai Yaya Abba ya girgiza yace.
“Wallahi ba zaginki nayi ba Goggo Hajja na isa in zageki?,Ai Babana ma bai isa ya zageki ba bareni”.
Kai ta gyaɗa kana tace.
“Oooo”.
khausar kuwa murmushi tayi tace.
“Hajja Nana zamu tafi!".
Kai ta gyaɗa alamar toh kasancewar duk sun gama zuwa, Sai kuma ta kalli Dije tace.
“Ki ɗauke ta ki zagaya da ita gidajen kowa ki gabatar da ita”.
Kai Dije ta gyaɗa sannan suka miƙe suka tafi kamar yanda Hajja Nana ta faɗa haka Dije ta riƙe zagayawa da Khausar duk gida jen ƙannen Hajja Nana da kuma 'yan uwa aƙarshe suka shiga gida Umar Autansu Hajja Nana...
Abakin ƙofa suka samu Baffa Umaru kallo ɗaya zaka masa kasan jarumin namiji ne mai cike da haiba da kuma ƙwarjini.
Ya dubi Khausar da murmushi afuskarsa yace.
“Girman biredi wayon shayi”.
Murmushi tayi tace.
“Ni dai ba girman biredi bace”.
Yana dariya yace.
“Shekaranki nawa?".
Tayi murmushi da faɗin.
“Sha takwas".
Ya wara ido yace.
“A'a, ai babanki ma da kaɗan yafi haka”.
Ɓata fuska tayi tace.
Meyesa kuma zaka sa Babana?banaso shi kam baya rasu ba abarshi ya huta mana”.
Murmushi mai cike da ciwo yayi tare da janyo hannunta ya ajiye ta gefensa kana a yace.
“Ai nima Babanki mutumi nane Shiyasa duk maganata nake kawo sunansa saboda banaso amanta dashi.
Ni sa'an sane tare muka taso mukayi wasan ƙasa banaso amance shi ina so ko yaushe arika kiran sunan sa ana masa addu'a”.
Khausar kuwa murmushi tayi tace.
“Nagode sosai Allah ya saka da alkhairi”.
“Ameen”,Ya amsa sannan ya kamata hannunta suka shiga cikin gida.
Da fara'a matarsa mai suna Adama ta yi musu sannu da zuwa sannan ta shimfiɗa musu abin zama bayan sun zauna ta kawo musu ɗumamen tuwon shinkafa da miyar taushe sai kuma madaran shanu mai zafi.
Kallon Umaru Khausar tayi tace.
“Har matarka ta gama abinci?”.
Kai ya gyaɗa ita kuma matarsa murmushi tayi kana tace.
“Eh saboda shi jarumi ne baya son zama da yunwa kinsan shine garkuwan rugan nan”.
Wara Ido Khausar tayi tana dariya tace.
“Ba wani Garkuwa kawai de kina kurara sane”.
Murmushi Adama tayi tace.
“Shikenan duk lokacin da Arnan maƙota suka kawo farmaki zakisan shine garkuwan rugan nan".
Murmushi sukayi Dukansu sannan ya fice Khausar da Dije suka wanke hannu suka fara cin abincin bayan sun gama ne suka tafi.
Kai tsaye Ruga suka nufa suna isa Rugar aka ɗaurewa Khausar shanu sannan Dije ta shafa mata man shanu ayatsu saboda yayi santsi tsugunnawa tayi aka ɗaura mata ƙwayar ya akan cinyarta kana cikin azama ta kai tatsuniya kan bakin n......!
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
By
' *GARKUWAR MARUBUTA*
[19/07, 7:59 PM] Halimatu A/rahman Sadeeya: 📝🍇✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page 6_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*FREE PAGE*
*LITTAFIN SAKAYYAH na kuɗine, wannan Free page ne, ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci ba haƙƙin wani a kanki 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP
09097853276.
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
Akwai daya bangaren wato *KAMSHI*
Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia.
Wannan itace Dijarro matar Garga”.
Cikin sanyin murya Khausar ta gaisheta,
Cikin sakin fuska Dijjaro ta amsa.
Ba daɗewa saiga Liman yazo sanye cikin Alkyabba kansa naɗe da hirami kusa da ƙafafun Hajja Nana ya zaune cike da ladabi da kuma dattako yace.
“Addah Hajja ina kwana”.
Ta amsa da.
“Lafiya”.Sannan ta dubi Khausar tace.
Wannan shine Aliyu Limamin garin nan Uwarmu ɗaya Ubanmu ɗaya mutum ne mai tarin Ilimin addini”.
Cike da ladabi Khausar tace.
“Ina kwana”.
“Lafiya lau ya kwanan baƙunta?”.
Ta amsa da
“Alhamdulillah”.
Bayan tafiyarsa sai ga matansa biyu Rabi da Loddo,Kai kawai Khausar ke gyaɗawa.
Ita de Khausar ta kasa sakewa,Ahaka suka riƙa zuwa duk wanda yazo Hajja Nana zata gabatar wa da Khausar shi.
Can saiga Yaya Abba yazo Hajja Nana tace.
“Wannan shine Abba ɗan ƙanina ne liman shi aka tura karatu birni yana karatun arnanci irin wanda kike yi”.
Abba kuwa ƙasa da kai yayi yana murmushi.
Ita kuwa khausar kallon Hajja Nana tayi tace.
“Wai waya ce Miki karatun Arnanci mukeyi?”.
Hannu Yaya Abba ya ɗaya mata alamar tayi shiru!.
Khausar kuwa ta wani juya masa manyan Idanunta tace.
“Taya ba karatun Arnanci mukeyi ba tace karatun Arnanci mukeyi ko ance mata acoci muke zuwa karatun?”.
Kallonta Abba yayi cikin harshen turanci yace.
“Please Khausar Enough, Don't sey anything again”.
Zare Ido Hajja Nana tayi tace.
“Abbah zagina kayi ka juya yare zaka zageni da yaren Arna!??”.
Kai Yaya Abba ya girgiza yace.
“Wallahi ba zaginki nayi ba Goggo Hajja na isa in zageki?,Ai Babana ma bai isa ya zageki ba bareni”.
Kai ta gyaɗa kana tace.
“Oooo”.
khausar kuwa murmushi tayi tace.
“Hajja Nana zamu tafi!".
Kai ta gyaɗa alamar toh kasancewar duk sun gama zuwa, Sai kuma ta kalli Dije tace.
“Ki ɗauke ta ki zagaya da ita gidajen kowa ki gabatar da ita”.
Kai Dije ta gyaɗa sannan suka miƙe suka tafi kamar yanda Hajja Nana ta faɗa haka Dije ta riƙe zagayawa da Khausar duk gida jen ƙannen Hajja Nana da kuma 'yan uwa aƙarshe suka shiga gida Umar Autansu Hajja Nana...
Abakin ƙofa suka samu Baffa Umaru kallo ɗaya zaka masa kasan jarumin namiji ne mai cike da haiba da kuma ƙwarjini.
Ya dubi Khausar da murmushi afuskarsa yace.
“Girman biredi wayon shayi”.
Murmushi tayi tace.
“Ni dai ba girman biredi bace”.
Yana dariya yace.
“Shekaranki nawa?".
Tayi murmushi da faɗin.
“Sha takwas".
Ya wara ido yace.
“A'a, ai babanki ma da kaɗan yafi haka”.
Ɓata fuska tayi tace.
Meyesa kuma zaka sa Babana?banaso shi kam baya rasu ba abarshi ya huta mana”.
Murmushi mai cike da ciwo yayi tare da janyo hannunta ya ajiye ta gefensa kana a yace.
“Ai nima Babanki mutumi nane Shiyasa duk maganata nake kawo sunansa saboda banaso amanta dashi.
Ni sa'an sane tare muka taso mukayi wasan ƙasa banaso amance shi ina so ko yaushe arika kiran sunan sa ana masa addu'a”.
Khausar kuwa murmushi tayi tace.
“Nagode sosai Allah ya saka da alkhairi”.
“Ameen”,Ya amsa sannan ya kamata hannunta suka shiga cikin gida.
Da fara'a matarsa mai suna Adama ta yi musu sannu da zuwa sannan ta shimfiɗa musu abin zama bayan sun zauna ta kawo musu ɗumamen tuwon shinkafa da miyar taushe sai kuma madaran shanu mai zafi.
Kallon Umaru Khausar tayi tace.
“Har matarka ta gama abinci?”.
Kai ya gyaɗa ita kuma matarsa murmushi tayi kana tace.
“Eh saboda shi jarumi ne baya son zama da yunwa kinsan shine garkuwan rugan nan”.
Wara Ido Khausar tayi tana dariya tace.
“Ba wani Garkuwa kawai de kina kurara sane”.
Murmushi Adama tayi tace.
“Shikenan duk lokacin da Arnan maƙota suka kawo farmaki zakisan shine garkuwan rugan nan".
Murmushi sukayi Dukansu sannan ya fice Khausar da Dije suka wanke hannu suka fara cin abincin bayan sun gama ne suka tafi.
Kai tsaye Ruga suka nufa suna isa Rugar aka ɗaurewa Khausar shanu sannan Dije ta shafa mata man shanu ayatsu saboda yayi santsi tsugunnawa tayi aka ɗaura mata ƙwayar ya akan cinyarta kana cikin azama ta kai tatsuniya kan bakin n......!
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
By
' *GARKUWAR MARUBUTA*
[19/07, 7:59 PM] Halimatu A/rahman Sadeeya: 📝🍇✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page 6_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*FREE PAGE*
*LITTAFIN SAKAYYAH na kuɗine, wannan Free page ne, ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci ba haƙƙin wani a kanki 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP
09097853276.
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
Akwai daya bangaren wato *KAMSHI*
Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia.